[12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *RUMAH!....* *Oum Hairan* *Page 1-2* "Rumasa'u! Wato ke kunnenki bayajin magana baki da hankalin gane daidai ko? To aje tsintsiyar nan maza ɗauki bokiti ki ɗebo ruwa ki wanke kayan waɗancan ƙannen naku ƴar ƙundun uba take fama da tsayi kamar taliya" Metroom Lami ta faɗa tana ƙoƙarin kai mata rankwashi tayi saurin zarar bokatin ta nufi burtsatsen da sassarfa tana haɗa hanya, hawaye ne ya tsiyayo daga cikin idanunta lokacin da tazo zata gifta wasu yammata da bazasu wucce tsaranninta ba taji sun kama yi mata dariya ɗayar tace “Banza a banza wai nasara yaga zagin sarki saikace ba tsintacciya ba" ta rasa meye yasa tana rayuwa a gidan marayu amma bata ƙaunar ace mata tsintacciya kalmar tana baƙanta ranta har ta rinƙa tunanin dama da mahaifiyarta taji a ranta bazata iya riketa har girma ba da kasheta tayi ta huta, takanyi hasashen yanzu itama shegiya ce kenan? Batada dangi batada taƙamaiman wanda zata kama ta kalla matsayin uba?" Koda ta isa burtsatsen bata ƙarasa ba jikin wata bishiya ta samu guri ta zauna ta haɗe kanta da gwiwarta tanata rera kukanta me ban tausayi da haka taji an fara kada ƙararrawar sallah hakan ya sata saurin mikewa ta ɗauki bokatin ta ɗebe ruwan ta nufi ɗakinsu Baba Lami tana ganinta tace “kin gama iskancin naki sannan kika ɗebo ruwan" Sunkuyar dakai tayi ta aje ruwan ta nufi cikin dakin ta ɗauki hijjab ta zura ta ɗauki ƙur'aninta uzu sittin ta fito ta wucce baba Lami tsaye tana ƙwafa ta nufi masallacin dake yau juma'a ce gidan sukanyi baƙi daga waje hakan yakan sa a basu uniform su sanya saboda tsoron kada su gudu. Saida taje ɗakin sanya kayan ta cire na jikinta ta sanya wani sannan ta fito ta nufi inda suke taruwa a raba musu karatun. Lokacin data isa har an fara rabawa tun daga nesa ta hango Mal Ahmad shine yake rabawar tarasa meye yasa jininsu bai haɗu ba ba kamar mal Amin ba da yake janta a jikinsa sosai tare da dagewa wajen ganin ta fahimci komai yanda yake Koda ta isa Saida yayi mata ƙorafin makara kamar yanda ya saba sannan ya bata addu'ar da zata karanta yayin buɗe taron na yau bata wani bawa abin muhimmanci ba ta karɓa tayi gaba ta sami guri jikin hall ɗin da suke taro idan za'ayi manyan baƙi ta zauna tana duba addu'ar tayi ajiyar zuciya ganin ta riga ma ta haddace ta a darasin da Mal Amin ya bata ƙarshen satin can. Ganin kowa yana neman hanyar shiga hall ɗin domin samun matsuguninsa yasa itama ta tashi ta nufi cikin hall ɗin can nesa da mutane ta zauna tsakaninta da yammatan dake daidai da ita da ƴar tazara mazan kuma suna nasu ɓangaren duk wanda zai wucce cikin mazan saiya ɗaga mata hannu amma matan kowacce kawar dakai takeyi ko kuma ayi mata tsaki, Asma'u ce kawai ta samu arziƙin isa gareta ta zauna tare da dafata tayi firgigit ta dawo hayyacinta sukayi ajiyar zuciya tare Asma'u tace “Bansan yaushe zaki daina keɓance kanki daga cikin ƴan'uwanki ba RUMAH shifa kowanne bawa da rubutacciyar ƙaddararsa kece Amiran masallacinmu kina ɗaya daga cikin mutanen da suke fada mana abinda ya dace da rayuwarmu kuma Ni ina ganin wannan cire kanki ɗin da kikeyi kamar shine dalilin da yasa suma suke janye jiki daga gareki domin basu mu'amalanceki ba bare su san wacece ke" Jinjina kai tayi ta ɗago ta dubi Asma'u tace “Nasani da hakan ma Asma'u amma na kasa dainawa idan naga kowa a gidannan yana dariya Ni sai na rinƙa jin meye daɗin duniya bayan zama kusa da iyaye da har zai sani dariya? Meye abinda zai burge zuciyata da zai gusar min da ganin naƙasun rayuwata har na manta da tawayata nayi dariya irin dariyar shashashai Asma'u wannan tunanin dashi na budi idanu na ganni kuma bansan ranar gogewarsa ba. Murmushi Asma'u tayi me ɗauke da ƙwallah tace “Shin dauriyar ɗaukar nauyin ƙaddara muka fiki kenan da muke iya sanya dutse mu danne waɗannan tunane tunanen da suke bijirowa zukatanmu, anya Rumah imaninki dirarre ne da kike ja da hukuncin ubangiji...." Saurin ɗaga mata hannu tayi tace “Ba haka bane Asma'u mubar wannan maganar kawai Kinga manyan baƙi har sun fara zama...." Me gabatar da taron ne ya fara buɗe taro da sallama irin ta addinin Musulunci kafin ya kira Rumasa'u wadda kusan shekara guda kenan ita ke buɗe taro da addu'a, miƙewa tayi ta nufi gurin da aka tanada dan tsayawa ta fara karanto addu'o'in nemawa ƙasa zaman lfy da larabci take gabatar da komai har ta gangaro kan jihar ta ta Kano sannan ta fara gabatar da saƙon godiya, kamar haka. “Hakika muna godiya ga Allah subhanahu wata'ala da ya azurta duniya da mutane masu jinƙan ƙasƙantattun cikinsu tabbas maraici abune me ciwo da cin zuciya, duk da cewa siffa ce ta wasu nagartattun mutane amma babu wanda yake fatan ya buɗi idanu ya gansa cikin wannan hali saidai har in ya zama dole a karɓeshi don babu yanda za'ayi da hukuncin ubangiji. To bare mu namu da ake ƙirƙirar mana shi don ganganci da son zuciya abubuwa mabambanta sune suka zama ƙaddarar kowannenmu ta tashi ya riski kansa a wannan gida marashin cikakkiyar daraja a idanun al'umma duk da haka mukam muna godiya ga Allah daya sanya muka tashi muka ganmu cikin bayinsa waɗanda suke cikin bayyananniyar jarabawarsa...... Taci gaba da bayaninta cikin nutsuwa ta yanda sosai bayanan suke ratsa jikin duk wani wanda yake zaune a wannan gurin, bayan ta gama ta sauka a wajen gabatar da taron ne ta fice daga cikin hall ɗin wanda kusan hakan ya zame mata ɗabi'a bata iya zama a gama taro take ficewa ta koma can bayan hall ɗin cikin ciyayi ta zauna tana karanta wasikar jaki. Tananan zaune a gurin tsayin lkc tana ta tufka da warwara taji alamun tsayuwar mutum a kanta tayi saurin miƙewa domin Allah ya jarabceta da tsoro musamman na maza hakanne yasa tana ganin baƙuwar fuskar taja baya da sauri tana shirin yin magana taga Mal Amin ya nufosu taja ajiyar zuciya ta mayar da hankalinta kan Mal Amin ya iso yace “Afwan chief House ne ya aiko kiranki sanin halinki da shegen tsoro yasa na biyo bayansu karki firgita ki zuba jeji da gudu" Numfashi ta sauke tana wasa da yatsunta tace “Kay Sheikh wato tsoro ne gareni to ai tsoron ma cikin imani yake" murmushi yayi yace “Hakane biyoni" babu musu bare gardama ta nufi hanyar da taga sun bi suka nufi office ɗin shugaban gidan suna zuwa aka bata umarnin shiga ta shiga cike da mamaki tasan dai ita iyakar rayuwarta a gidan tsayin shekara sha bakwai bata taɓa shiga wannan office ɗin ba koda wasa to meye dalilin da yasa yau ake nemanta kuma neman a wannan office me daraja? To kodai wani laifi tayi? Gabanta ne ya faɗi tace “Na shiga uku idan nayiwa Chief laifi na mutu na lalace ni Rumasa'u"..... Masu son karanta wannan littafi zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, 300 ne PC 600 babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *RUMAH!....* *Oum Hairan* *Page 3-4* Bankaɗa kabilan tayi sallamarta a karkatse tayita suka amsa ta zube a ƙasan tiles ɗin cikin yanayi na tsoro tace “Ina neman sassauci da yafiya idan wani abu na aikata wlh banyishi da niyya ba saidai ya kasance rashin sani...." Dakatar da ita yayi ta hanyar ɗaga mata hannu ta kuwa nutsu sosai tayi ƙasa da kanta yayi gyaran murya yace “Bani nake nemanki ba Rumasa'u ga bawan Allan da yakeson ganinki..." Ɗagowa tayi da sauri idanunsu suka haɗu tayi saurin yin ƙasa da nata Duk da cewar nasa cikin farin tabarau suke hakan bai hana yi mata kwarjini ba. Cikar kamala da kwarjinin izza ta mutumin ta sanyata jin wani shayi gami da sabon tsoro sun ɗarsu a zuciyarta yanda ya kafeta da idanunsa da iyakar su kaɗai kawai ake gani cikin naɗin rawanin me ɗauke da kunnuwa dake nuna tabbas yanada wani babban jiɓi da sarauta. Miƙewa yayi batare da yace komai ba ya nufi hanyar fita Mal Nasir yanata zuba masa gdy suka fice daga office ɗin Chief ya dubeta yace “Rumasa'u kina iya tafiya" Duk da yanayin kiran da yanayin sallamar sun bata mamaki bata iya cewa komai ba sai miƙewa da tayi ta fice ɗin kamar yanda ya umarceta ta nufi rumfar su ƙirjinta na bugawa da ƙarfi don tasan yau ta kaɗe da masifar Baba Lami. Aikuwa tana zuwa ta cafke ta ta rufe ta da duka tana masifar ta raina mata hankali tasan zatayi mata wankin kayan sabbin yaran da aka kawo mata taje tayi zamanta saboda ta rainata. Haka ta karɓi wankin tana hawaye tana komai ta wanke ta shanya taje ta zauna a kusa da ita ta ɗauki yarinyar ɗaya tana bata madara tace “Baba Lami yaushe zaki nunamin Iyaye na?" Murmushi Baba Lami tayi tace “To ni yanzu me kikeso nake cewa dakene da zaki yarda Rumasa'u bansan inda zan samo iyayenki bayan suna da aka rubuta Miki da rezar a hannun ki RUMAH da manyan baƙi babu wani abu da aka bar Miki shaida kuma an kawomin kene tun kina shekara ɗaya da rabi Kinga babu wani bayani da zaki iya bamu bare muyi rubutu akai saboda irin wannan ranar" Jinjina kai tayi cikin tausayin kai da sallamawa muradin rai tace “yanzu Shikenan bazan taɓa ganin iyayens ba..." Masifa Baba Lami ta rufe ta da ita tana cewa “Bansani ba kajini da yarinya kinzo kin wani titsiyeni to wama ya sani ko bakida iyayen ballagazar uwar taki gajiya tayi da gantali dake ta zaɓi jefar dake..." Nandanan zuciyar Rumah tayi duhu mafi munin kalma a jiɓantata da zina abin yana nuƙurƙusar ruhinta. Dare ya fara shiga amma bai hanata tashi ta fice daga ɗakin ba ta nufi bayan dakin can da nisa ta sami guri ta zauna matasa ya ita yammata da samari sunata harkokinsu amma banda ita. Guri ta samu ta zauna ta haɗa kai da gwiwa tana jan zuciya wannan ita ce babbar damuwarta a duniya ta kasa jurewa ta kasa rungumar wannan ƙaddarar kullum ita kenan cikin kunci da damuwa takanji dama ace tare take rayuwa da iyayenta koda sunfi kowa talauci a duniya. Tana son tsira da mutuncinta a wannan rayuwa bata fatan nasabarta na nasheta kullum tana rokon Allah ya kawo mata sauƙi da salamar zuciya cikin wannan rayuwa daya nufeta da riskar kanta a ciki ta ɓata lokaci a gurin kafin ta rarrashi kanta ta tashi ta nufi inda ta baro tayi alwala tayi sallar magrib da Isha ta kwanta ranta a jagule ba wani isasshen bacci take samu ba kamar yanda baba Lami ta saba ƙananun marayun suna fara mata kuka ta tashe su ita da Asma'u sukayita aikin rarrashi ita tana baccinta basu suka samu suka koma ba sai gab da asuba suna komawa aka kira sallah dukkansu bacci a idanunsu haka suka nufi masallaci daganan suka tafi islamiyyar asuba bayan an taso ne sukayi ayyukansu na yau da kullum dake sun gama secondary hakan ya basu damar kwanciya bacci ya ɗauke su suna kwance bacci me daɗi sukaji ana tashinsu Asma'u ce ta fara tashi ganin me tashin nasu yasa tsoro ya ɗarsu a ranta ta tashi Rumah suka kalli juna me tashin nasu tace “kirane daga office na Maman gida" Tuni Asma'u ta nuna alamun tsoro itako Rumah me arhar hawaye hawaye ta fara sharewa ta miƙe ta ɗauki hijjab ɗinta Asma'u tace “Inajin tsoron kada muma abinda yake faruwa da sauran ya faru damu Rumah an kwana biyu ba'a fitar da mutane a gidannan ba abinda yake bani mamaki sai ace makaranta aka kaisu ko gurin koyon sana'a amma bantaɓa ganin wanda ya fita ya dawo ba anya Rumah gsky ne?" Itadai Rumah bata iya cewa komai ba saboda abin faɗa na me baki ne kurma sai kallo, fita sukayi zuwa office ɗin Maman gida tun daga bakin harabar gurin suka ƙara tattare nutsuwarsu ganin wasu dogarai tsaitsaye sunata muzurai kamar Mala'iku, da nutsuwa suka isa inda ake nemansu Maman gida ta dubesu sosai tace “Rumasa'u Asma'u yau lambarku ce ta fito mun saba fitar da yara irinku idan girma ya sauko musu mata muna kaisu Hukumar kula da marayu tana auraddasu maza muna kaisu su koyi sana'o'i don dogaro da kansu, to kuma yau insha Allahu zamu fitar daku yanzu an fita da ƴan'uwanku domin auraddasu ke Rumah jiya munyi babban baƙo a gidannan Mai Martaba Sarki ya nuna bukatarsa da son ƙara bayi a gidansu yace yanason mutum uku maza biyu mata cikin matan yace yanason a haɗa masa da Amiran masallaci wannan tasa naga dacewar na haɗaki da ƴar uwarki Asma'u tunda akwai shaƙuwa zakufi sakewa kuyi abinda ya dace. Ina rokonku kamar yanda na bayanku basu bamu kunya ba kuma kuyi abinda zaisa ace ala sam Barka ba Allah wadarai ba sannan kuyi ƙoƙarin riƙe amanar maraicinku kuma kuyi hƙr da sabbin mutanen da zaku fara mu'amala dasu. Jinjina kai sukayi jiki a mace ta nuna musu mutanen da suke tsaye don tafiya dasu suka miƙe Asma'u ta fara ficewa itako Rumah jan ƙafarta kawai takeyi ta isa ga motar suna shiga sauran dogaran dake tsaye duk suma suka shiga motocin suka fice daga gidan sai lokacin wani kuka me sauti ya ƙwacewa Rumah karon farko na fitowarta daga gidan nasu gidan data taso ta riski kanta a cikinsa tun bata fara fahimtar bambamcinsa da sauran gidaje ba har ta gane ashe da tazara me tarin yawa a tsakani. Asma'u ce ta dafata ta ɗago da kanta tana girgiza mata kai tace “A yanda muka taso muka riski kanmu Rumasa'u ba komai ne ya kamata ya rinƙa taɓa mana zuciya har yasa mu ringa zubar da hawayenmu ba" riƙe hannun Asma'u tayi tace “na sani ƴar uwata amma bazan iya hana zuciyata matsa idanuna don fitar da ruwa ba yanzu mu Shikenan a haka zamu ƙare bamu da wani farin ciki a tsarin ginin rayuwarmu mun taso ababen tsangwama da ƙyanƙyami saboda naƙasun nasaba yanzu kuma zamu ƙare guntuwar rayuwar a Bauta haba Asma'u yanzu wannan bai isa kuka ba?"........ Masu son karanta wannan littafi zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, 300 ne PC 600 babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *RUMAH!....* *Oum Hairan* *Page 5-6* Masu son karanta wannan littafi zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, 200 ne PC 600 babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. Kwantar da kai Asma'u tayi duk yanda takai da son taga tabawa ƴar uwartata ƙwarin gwiwa yau kam itama bakinta ya mutu bazata iya ce mata komai da zaisa ta fahimci komai ba, shiru taci gaba da wanzuwa Asma'u na kallon hanya Rumah na kukanta da ta rasa gatan rarrashi sau da yawa takan raya da ace tana tare da iyayenta biyu uwa da uba da ba maganar kukanta akeyi ba saidai ayi na dariyarta amma yanzu a duniya bayan Asma'u batada wani wanda zai rarrasheta ita kanta Asma'u buƙatar kulawar takeyi. Batasan sun tsaya ba Saida taji Asma'u ta kamo hannunta sannan ne ta samu damar dagowa suka kalli juna tace “Gidan sarauta me zamuyi a cikinsa?" Kallon da wani dogari ya watsa musu ne yasata shiga hankalinta itakam Rumah takaici ne yasa ta kasa magana a faɗa musu Mai Martaba Sarki ne jiya ya kawo ziyara ya buƙaci ƙarin bayi daga gidan shiyasa aka zaɓesu sannan har Asma'u ta rinƙa tambayar me zasuyi a gidan to me zasuyi bayan bauta da take tunani? Wani hadimi ne ya buga musu tsawa yana cewa kuyi can zakuga inda ya dace daku, Rumah Sarkin tsoro har ta kiɗime tana neman bin inda banan ya nuna musu ba, sai Asma'u ce ta riƙo hannunta suka nufi hanyar daya ɗora su tunda suka taho mutanen da keta harkoki a wajajen suke kallonsu har suka isa wani guri me kama da gida ginin tubali wata wawakekiyar ƙofa ce suka isa gabanta sun sa kai zasu shiga sukaji Muryar wani ƙato ya daka musu tsawa sukayi baya da sauri suka ƙanƙame juna ya ɗaga bulalar hannunsa dorina da tasha man shanu yakai musu duka cikin rashin saa ya samu Rumah a bayanta ta ƙankame Asma'u tare da sakin wata ƙara da take fitar da sautin azabar da taji yayin shigar dukan ya kuma ɗagawa zai sake zuba musu yaji an riketa ta baya juyowar da zaiyi ya zube ƙasa cikin tashin hankali da firgici har yana sakin fitsari yace. “Tuba nake Allah ya taimake ka garnaƙaƙi namiji uban mazaje ubangiji ya taimaki me taimak...." Tsawa wani cikin dogarin dake takewa mutumin dake tsaye cikin kayan alfarma irin na sarakai baya ya daka masa ya ɗaga tasa bulalar zai sauketa kan wannan bawa Rumah data waiwayo daidai lokacin tayi saurin riƙe bulalar ta nannaɗe a hannunta ta cije leɓe sosai taji shigarta cikin tsokar jikinta batasan sanda hawaye ya fara zuba a idanunta ba. Fizgar bulalar dogarin yayi ya kuma ɗagawa a burinsa na dole saiya daki wannan bawa ta kuma kai hannu ta riƙe mamaki ya sanya duk bayin dake gurin sakin baki suna mamakin ita kuma wannan wacece meye taƙamarta. Takaici ne yasa dogarin kai mata mari mutumin dake tsaye kamar gunki ya riƙe masa hannu, wannan tasa dogarin zubewa a gurin yace “Tuba nake baya goya marayu" “ku taho dasu" abinda mutumin ya furta kenan ba tare da kowa yaji ba wasu barori sukace angaisheka ya mai duniya ku kutashi ƴaƴan talakawa Sarkin sarakunan duniya nason barancewa daku...." Sumsum suka bi bayan hadiman da suka rufa masa baya zuwa wata farfajiya nan su Rumah suka suma wajen kallon ikon Allah irin ƙawa da alatun dake wannan farfajiya abin ba'a cewa komai sai kallo da idanu, ɗagawa barorin hannu yayi duk suka rusuna sukayi gaisuwa suka bar gurin ya rage daga Rumah sai Asma'u saishi. Idanu ya ɗorawa Rumah ya kafeta har Saida ta tsargu sannan suka tsinkayo Murya na magana da cewa “Ya dakeki kin hana a dakeshi meye yasa?" Ajiyar numfashi ta sauke jin ba wani laifin tayi ba tace “Ta yiwu nayi masa laifi cikin rashin sani tunda ni baƙuwa ce a gidan, Allah ya taimake ka Ni wacece da babban mutum da ubangiji ya karrama yayi masa gatan da ni ban samu ba badon baya sona ba ba kuma don yafi sonsa dani ba, ya dakeni zaace za'a rama min bayan haka ma ubangiji ya umarci bayinsa da su kasance masu saka sharri da alkhairi inason idan anyimin sharri nayi ƙoƙarin mayar wa da alkhairi, ranka ya daɗe indai don Ni zai dakeshi don Allah ayi masa afuwa" Ta faɗa tana ɗaga hannu alamar neman gafara. Jinjina kai yakeyi tunda ta fara maganar yaja numfashi ya sauke yace “Meye sunanki" kanta a ƙasa tace “Rumasa'u" “Rumah!" Ya faɗa tare da kallon gefensa wani amintaccen hadiminsa ya taso basuji meye yace masa ba su dai yace su tashi su tafi kawai hakanan suka tashi suka kuma bin hadimin da kallo ya zubawa bayansu idanu tare da harɗe hannunsa a ƙirjinsa yana maimaita sunan Rumah! Rumah!! Rumah!!! Saida ya maimaita sau uku sannan ya nemi guri ya zauna saman wata kujerar alfarma me kamar lilo yana lilawa yana lumshe idanunsa zuciyarsa na neman aikashi inda ba can yakeso taje ba. Sarki Ridwan Abbas kenan babban ɗa namiji gurin mahaifinsa sarki Abbas da Hajiya Ummah Wato Hajiya Tushi amaryar Sarki Abbas, gidan sarautar Wani irin hargitsattsen gidane wanda babu komai cikinsa sai ido ƙeta da son kai da uwa uba munafurci. Shekarun Sarki Ridwan Abbas arba'in da biyu a duniya shekarunsa a kan mulki biyar cikin shekaru biyar ɗinnan abubuwa da dama sun faru ciki harda aure aurensa wanda a yanzu haka matan aure Uku gareshi wanda duk mahaifiyarsa Hajiya Tushi itace ke auro masa su daga masarautu daban daban duk a burinta na ganin ɗan nata namiji ɗaya ya haihu gudun kar sarauta tabar ɗakinta amma har yanzu shiru mace ɗaya ce ma Gimbiya Nana ita ɗaya ce tayi ɓari shekaru kusan shidda kenan har yanzu bata kuma ba. Wannan abu na daga hankalin Hajiya Tushi domin ƴaƴanta sauran huɗun duka mata ne babu sauran namiji sai Lukman ɗan wajen uwargida Hajiya Asubi Fulanin Daura Hajiya Asubi irin matan nan ne da duniya bata damesu ba shiyasa basa jituwa da Hajiya Tushi saboda kullum Tushi cewa takeyi Fulanin Daura baƙin ciki takeyi mata saboda taga yanzu ɗan ta ne sarki ko kuma tace ai dama Hajiya Asubi ta rabata da Ridwan bata taɓa faɗa masa magana yaji, kai tasha cewa zuciyarsa ta mutu Hajiya Asubi ta kashe masa zuciya, itadai Asubi bata kulawa don bataga abin tsayawa suna tankawar ba girma ya riga ya riskesu kowacce ta kafu takance da Tushi yanzu banda abinki Fulanin Yola Ni me ƴaƴa takwas zaki fitar ko ke me biyar ce zaki fita ki barni? Ko kuwa Barebari ce zata tafi tabar yaranta huɗu Ni ina ganin yanzu kamata yayi kowacce ta aje makaminta mu rungumi yaranmu tunda wanda muke yi dominsa ɗin ma ya tafi ya bar mu" ******** Numfashi Sarki Ridwan ya sauke ya miƙe ya nufi ƙofar da zata sadashi da ɓangarensa. Sukuwa su Rumah ɓangaren bayin aka mayar dasu Saida aka nemo jakadiya tana ganinsu tace “Kawu waɗannan sune baƙin da akace za'a kawo?" Kallonta yayi yace “Ƙwarai kuwa Jakadiya Mai Martaba yace “a damƙasu a hannun ki sannan kije yanason ganinki" Dubansu tayi sama zuwa ƙasa tace “Ku kuma don taɓewa iyayenku suka barku kuka taho Bauta ga ɗaki can na baƙin da basusan aikinsu ba idan na dawo kowacce zataji aikinta amma kafin wannan ga kayana can a ninkemin su kan na dawo" ficewa tayi suka kalli juna Rumah tace “Asma'u a haka zamu rayu?" Numfashi Asma'u ta sauke tace “Rumasa'u jikina yayi sanyi Nikam wannan rayuwa Nima dauriyata ta kusan ƙare wa" Kamar yanda ta umarcesu haka suka ninke kayan Asma'u tace “Rumasa'u yunwa nakeji kinsan fa ko karyawa bamuyi ba" sauke taguminta tayi tace “Nima haka har amai ne yake tasomin bari jakadiya ta dawo mu roketa ta sammana abinda zamuci" kafin Asma'u tayi magana Jakadiya ta shigo ta dubi Rumah tace “Ah Ni Sahura Jakadiya wannan yarinya da Sa'a kike Ki tashi muje na nuna Miki aikinki a ɓangaren masu garin" batayi musu ba ta miƙe ta riƙo hannun Asma'u Sahura Jakadiya ta harareta tace “An faɗa Miki ɓangaren ubanki zaki shiga da zakiyi gayya dalla saki hannunta ita munanan da ita" a sanyaye ta saki hannun Asma'u zatayi magana Asma'u tace “Kije insha Allahu alkhairi ne zai biyo baya ƴar'uwata. [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *RUMAH!...* _Labarin sarauta me taɓa zuciya_ *Oum Hairan* Masu son karanta wannan littafi zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, 300 ne PC 600 babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. *Page 7-8* Cikin matuƙar mutuwar jiki tabi bayan Jakadiya sukabi wata siririyar hanya sunyi doguwar tafiya kan hanyar da babu mutane sosai a kanta sai haske daya cika ko ina kamar ka jefar da allura ka ɗauka itadai Rumah bin Jakadiya kawai takeyi har sanda suka fara hango wata ƙofa babba wadda aka matuƙar karar da fasaha wajen ƙerata. Tun a ƙofar Rumah ta ƙare ƙauyancinta duk da abubuwan ƙyale-ƙyale na duniya basu cika wani burgeta ba tabbas wannan ƙofa tayi masifar jan hankalinta har Saida takai hannu ta taɓa tunaninta gold ne akayi kofar dashi. Wani ƙarfe dake jikin ƙofar Jakadiya ta taɓa ba'a bata lokaci ba aka buɗe ƙofar tuni gaban Rumah yayi kwance² ya faɗi ganin wani gabjejen mutum sanye da kalar kayan dogaran da suka taho dasu daga gidan marayu. Cikin muryarsa mara daɗin sauraro yace “Sahura kutungwila meye ke tafe dake da maraican nan?" Tana wasa da hannun rigarta ta bayi tace “To Allah ya taimaki uban gidana sarkin ƙofa kaima kasan inba da sahalewar Mai Martaba ba babu kirinki da karambanin da zai kawoni wannan sashi yanzu dai bani guri na wucce" Kaucewa yayi yana kai hannunsa ya riƙo hijjabin Rumah yace “Uwar ɗaki wannan zumar fa farar saƙa..." Saurin rufe masa baki tayi tace “Uffararan kar kayi shuka a idon makwarwa wannan aiken Mai Martaba ne kasan banza bazatasa yace a kawwame masa ita anan ba" duk da cewar Rumah da Hausa take magana hakan baisa tana gane ma'anar kowanne lafazi ba amma Saida ta ɗago ta kalli Sahura Jakadiya itakuwa gaba tayi tana sakin doro tace “Fulanin Sokoto nake matuƙar tausayawa domin ta kasa sabawa da rayuwar gidannan duk da cewar itama tanada jiɓi da sarauta...." Itadai Rumah bata da bakin magana tunda ba abune daya shafeta ba ganin yanda sukaci gaba da zurara tafiya suka hari wani gini da take hangowa can nesa yasa ta gane tabbas can za'a kaita ita kuma nata aikin bautar a ƙarshen duniyar gidan zatayishi, ta raya a ranta. Ita wannan ƙofa a buɗe take turawa kawai sukayi suka shiga wani babban falo ne mai girman gaske zubinsa zubin fada duk an zaneshi da hotunan wani kyakkyawan farin matashi dogo da shekarunsa bazasu gaza arba'in ba, wani bangaren kuma hotunan wani dattijo ne an rubuta late Sarki Abbas bin Ridwan Rahimahullah, tsayawa tayi cike da matsanancin tsoro razani da kuma mamaki ashe dai da gaske rabo ajali ne yau gata a gidan sarauta matsayin baiwa ajiyar zuciya ta sauke ta kai dubanta ga Jakadiya, Jakadiya ta figi hannunta tace “nan fadar hutawar Mai Martaba ce ya umarceni dana umarceki da nan gurin ya zama ƙarƙashin kulawarki muje na ƙarasa nuna miki na kama gabana ruwanki kiyi masa aiki me kyau tunda shi ke yaga kin dace da kula masa da wannan ɓangaren, yo bandama yaro burmin yaro ne yanzu saboda Allah ace duk girɗa girɗan yammata bayin da muke dasu a gidannan sai wata ke da kema baki gama sanin ya zaki kula da kanki ba" Shiga sukayi ta nuna mata ko ina sannan ta kama kunnenta ta murɗe tayi ƙasa da murya tace “kuma nasan ana kwasar daɗi a nan duk abinda akaci aka rage idan baki ƙullo min nawa ba saina shaƙeki" Juyawa tayi ta fice ta barta ita kaɗai a wannan sashi Ta jima kafin ta ƙarfafi jikinta ta fara aikin tana matsar ƙwalla iya sharar falukan akabar mutum dashi an haɗashi da babban tashin hankali bare ƙalƙale²n da Jakadiya ta lissafa mata ba ita ta gama aikin ba sai Bakwai na maraice itadai ko mahaukaciyar kasuwa ce ta cijeta bazata iya kwana a wannan guri ita kaɗai ba gashi Jakadiya tace duk wanda ke kula da wannan ɓangare anan yake kwana saboda idan Mai Martaba yayi shigowar dare akwai abubuwan da ake yi masa. Can baya ta koma ta zauna ta haɗe kai da gwiwa bayan tayi sallah tana tunanin halin da ƴar uwarta take ciki itadai a yinin yau ko ruwa bata sanya a cikinta ba share hawayenta tayi tace “Yanzu haka zamu rayu Asma'u ko kinci abinci ke?" Batada me bata amsa taji wata murya a bayanta tace “ki amsa kira a Mai Martaba yana buƙatar abin sha zumbur ta miƙe ta nufi ciki har tana tuntuɓe taja ta tsaya da sauri ganinsa tsaye hannunsa zube cikin aljihun alƙabbarsa ya zuba idanunsa da suke cikin farin Glass akanta zubewa tayi ya ɗaga mata hannu ya zauna saman kujerar ta mike da sauri ta nufi wani bangare da aka jera ma'adanar sanyi ta buɗe tana tunanin meye ma ya kamata ta bashi a wannan lokacin, tire tire ta ɗauka ta jera fruit ta sake ɗaukar wani ta zuba kayan sha ta ɗauki na kayan shan takai ta ajiye a saman wani teburin Glass dake gabansa ta ɗauki wani kyakkyawan kofin glass ta tiyaya ruwan tataccen tuffa ta miƙe da abin a hannunta Jakadiya tace a baki ake basa ita yanzu ta ina zata fara basa abinci a baki? _Manege_ *Share please* *Oum Hairan* [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *RUMAH!...* _Labarin sarauta me taɓa zuciya_ *Oum Hairan* Masu son karanta wannan littafi zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, 300 ne PC 600 babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. *Page 9-10* Kansa a ƙasa yake shirun da yaji tana neman yin tsayi ya sanyashi ɗagowa ya sake sauke idanunsa kanta cike da mamakin yanda ta riƙe cup ɗin jikinta yana karkarwa tana kallon ƙasa, itama motsin motsa ƙafarsa yasata dawowa hayyacinta tayi ƙasa da kanta tace “Ka gafarceni Allah ya taimake ka na kasa iyawa" ba ma'abocin son magana bane saboda izzar mulki dake addabar rayuwarsa amma bai san sanda bakinsa ya furta kalmar “Me?" Ba cikin in...ina da shirme na ƙuruciya tace “Cewa fah tayi a baki zanke baka kuma ina matsa maka yatsun ƙafarka Allah ya taimake ka wlh kunya nakeji kuma ma ai babu halacci a cikin hakan.... Sosai yanda take maganar yayi masifar bashi nishaɗi yayi murmushin da bata iya gani ba yace “Kinsan halacci da haramci?" Ɗaga kai tayi tace “A gidanmu an fayyace mana halacci da haramci" “Tsakanin baiwa da ubangidanta fah?" Ya tambaya yana kafeta da manyan idanunsa daya zare tabarau ɗin dake saye dasu. Girgiza kai tayi ta miƙe jikinta a mace ta durƙusa tayi zaman raƙuma hannunta na rawa ta ɗaga cup ɗin ta nufaci bakinsa dashi tana furta bismillah.... Yanda hannunta ke rawa yasashi saurin rikewa don kada ta ɓata shi ya karɓi kofin hannunta ya aje saman teburin yace “kina iya tafiya" miƙewa tayi kamar yayi mata bushara har taje bakin kofa taji yayi gyaran murya ta juya ya nuna mata wata kula yace ta fita da ita, ɗauka tayi ta fice batasan ina zata kaita ba hakan yasata nufar asalin ɓaryar bayin tana wuccewa batare da tana sauraron kowa ba can nesa Asma'u dake zaune cikin bayin suna gyaran agushi ta hangota ta tashi ta tarota sukayiwa juna kallon tsaf Rumah tace “Har sun baki kaya? Me lokaci?" A raunane tace har yanzu banci komai ba ke fah ina Jakadiya takaiki naji ta dawo tanata masifa" Numfashi ta sauke tace “Muje kular nan akwai abinci a ciki mu rage zagi amma meye yasa ba'a baki abinci ba?" Suna zama a wata kusurwa Asma'u tace “Masu kula da madafin ne sukace ba'a faɗa musu da sabbin bayi a gidan ba shiyasa basuyi girki damu ba wai saidai ƙarshen wata tunda wata yazo ƙarshe zasu sanyamu a jadawali" Buɗe kular Rumah tayi da sauri suka zubawa farfesun naman kajin dake ciki idanu Asma'u har lashe baki takeyi saboda ƙamshin daya bugeta tace “Wayyoh daɗi Rumah ina kika samo?" A ɗan tsorace Rumah tace “kodai ba ita yake nufin na ɗauka ba?" Da sauri Asma'u tace “Waye?" Rausayar dakai tayi tace “nikam naga rayuwa Asma'u Mai Martaba ne ya nunamin yace na taho da ita kuma naga wannan abincin ba irin namu bane irin nasu ne inajin tsoron kar naje ba ita yake nufi ba" “Eh algungumai biyu wato ɗan ragowar kalacin da Mai Martaba yace ki kawomin shine kika ja ƴar'uwarki gefe zaku cinye shegiya me suffar aljanu...." Jakadiya na maganar tana warcewa zaro idanu waje tayi tace “Ƙundun ubannan yau da danasha a gidannan yanzu yarnan da munafurtata zakiyi ki cinye wannan daɗin amma Allah ya isa tsakanina dake ƴar jakar uba me kan taɓarya" Kinkimar kular tayi zata tafi Asma'u tace “Don Allah Jakadiya ki taimaka mana wlh yunwa mukeji Rumasa'u tanada ulcer idan bata sami abinda tasa s cikinta ba ciwonta zai iya tashi Ni Ko bazaki sammin ba ita ki sammata" Bige bakin Asma'u Jakadiya tayi tace “Innaƙi fa gulum" tafiya tayi ta barsu tsaye sake da baki tsabar takaici tuni Rumah me arhar hawaye idanunta ya kawo ruwa ta dafe cikinta tace “Ita kuma wannan rayuwar da haka ta ɗofu" kowa zuciyarsa babu daɗi haka suka bi bayan Jakadiya ɗakin da aka saukesu nan suka shiga sukayi sallah Rumah ƙarfinta ya fara ƙarewa shiyasa dole tana sallah ta kwanta itakuwa Asma'u tashi tayi ta fita domin tasan yanzu zata galaɓaice. Wasu matasa tagani su biyu da kwanon abinci a gabansu ta ƙara sa ta tsugunna suka dubeta a tare ɗayan yace “Yadai ƴammata buɗe baki tayi tace “Don Allah ku taimakemu ku ceci rayuwar ƴar uwata wlh tun jiya rabonmu da abinci ita kuma tanada matsalar ulcer zata galaɓaita idan bata samu abinda taci ba" Cikin mamaki ɗayan yace “Meye yasa bakuje madafi kun karɓo abinci ba?" Muryarta na rawa tace “Naje sunce ba'a faɗa musu za'ayi baƙi ba nidai don Allah ku taimakemu" ɗaya cikin matasan ne ya miƙa mata abincin tayi musu godiya ta tashi da sauri ta nufi inda ta baro Rumah ta tura mata tace “kici zakiji ƙarfi" kallon abincin tayi babu laifi da yawansa tace “ina kika samo?" Murmushi tayi tace “kedai kici abinci kawai" bata kuma tambayarta ba tasa hannu suka fara ci tana bata labarin aikinta itama tana bata labarin nata da haka suka gama suka kwanta sau da yawa Rumah ba bacci takeyi ba takan ɓata tsayin dare tana tunanin yaushe zasu samu ƴanci suyi rayuwa me daɗi, shin wai suna ma da rabon samun tagomashin nishaɗin ko kuwa a haka zasu ƙare rayuwarsu?. To yau ɗinma kamar kullum ta jima tana juyi gashi batason fita bare tayo alwala tayi nafila ko ta samu sanyin zuciya, haka daren ya shuɗe sai gaf da asuba bacci ya ɗauketa asuba ta tashi sukayi sallah gari na haskawa aka fara rabon abinci ana zuwa kansu aka tsallakesu sunaji suna gani sai Jakadiya ce taji ƙansu ta basu nata sukaci su biyu kunu ne da ƙosai bayan sun gama Rumah ta tafi Ɓaryarta ta fara aikinta kamar jiya ta gabatar da komai duk abinda aka nuna mata sau ɗaya takan haddace hakan yasa batasha wahala ba ta kammala ta fice ta koma gurinta na jiya ta zauna yauma sai bayan la'asar ya shigo ba kamar jiya ba yau doguwar riga ce a jikinsa babu naɗi hakan ya bayyana asalinsa kyakkyawa ne sosai daka yanda kaga bafulatanin asali a asalin falonsa wata hadimarsa Shema'u ta kaita yana kishingiɗe saman kilishi da magazine a hannunsa yana dubawa suka iso suka zube Shema'u tace “Ran adalin Sarki ya daɗe ga Rumasa'u ta gabata gareka" jinjina mata kai yayi tare da kallon hanya ta miƙe tunda ta saba da maganarsa da ido. Tana tafe tana zuba masa gdy har ta fice ya aje magazine ɗin ya ɗora manyan idanunsa da tsabar mulki da jin isa da izza yakesa ya mayar dasu ƙanana akanta, ƙasa tayi da kanta tace “Allah ya taimake ka me ake buƙata?" Ta faɗa a dole don tambayar ta zame mata dole ya sauke numfashi yace “Rumah!" Bata amsa ba sai ɗan ɗagowa da tayi tace “Na'am" tashi yayi zaune yace “Jakadiya tayi Miki bayanin ayyukanki?" Ɗaga masa kai tayi ya sake saita idanunsa yace “Kin iya tausa?" Da sauri ta ɗago kai tare da cewa “inayiwa Baba Lami a gidanmu" murmushi yayi yace “Ok tana cikin aikinki na dole kibar shara mopping da cleaning na part ɗin nan Mudi zaikeyi ke aikinki kula da abinci na da ciremin gajiya banida wani tsayayyen lokaci da nake shigowa nan don hutawa shiyasa nake umartarki da ki dawo nan da kwana saboda ɓaryar bayi tayi nisa da nan ɓaryar idan buƙatar ganinki da dare ta kama komai zai iya faruwa kafin zuwanki" *Share please* *Oum Hairan* [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *RUMAH!...* _Labarin sarauta me taɓa zuciya_ *Oum Hairan* Masu son karanta wannan littafi zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, 300 ne PC 600 babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. *Last Free Page 11-12* Wani Gwauron numfashi ta sauke me huci tare da jinjina girman wannan aiki lamarin ya girmi ƙwaƙwalwarta tausa, kwana a wannan shatareren part ɗin ita kaɗai? Ta tambayi kanta da son bawa kanta amsar da bata da ita “Ko kinada abin cewa ne Rumah bancika son takurawa mutum ba idan akwai abinda kikeson faɗa ki faɗi" Jin ya bata dama yasata sosa kanta tace “Nidai inajin tsoro Allah ya taimake ka..." Kafe tan da yayi da ido shine yasata katse furucin nata yace “Tsoron me?" Sunkuyar da kanta tayi tace “Kwana Ni kaɗai bazan iya ba zanke jin kamar wani abun zai kamani" murmushi yayi yace “Shikenan kike komawa part dinku idan an kwana biyu kin saba da sassan gidan sai ki dawo" godiya tayi me yawa ta fara haɗa masa abinsha kamar yanda aka karanta mata yauma karɓa yayi da hannunsa yakai bakinsa ya lumshe idanunsa yace “Rumah anayi muku tatsuniya a makaranta" Dariya tayi tace “Lahh! Mai Martaba dama kasan tatsuniya ne?" Ɗaganta kai yayi yace “Nasanta kakata Hajiyan Loko kafin ta rasu tanayi mana nasan kema kin iya ko?" Jinjina kai tayi tace “Malamin Hausar mu yanayi mana lokacin muna primary school" murmushinsa ya faɗaɗa yace “zaki rinƙa yimin?" Kunshe bakinta tayi da dariya tace “Ai manya kamarka baayi musu tatsuniya saidai ƴaƴanka" hannunsa yakai ya tsinki Ƴaƴan inibi guda biyu yasa ɗaya a bakinsa ya miƙa mata ɗaya yace “Shekararki nawa?" Dafe kuncinta tayi tace “Uhmm sha bakwai" iska ya furzar yace “Ok nima shekara ta sha bakwai banda yara har yanzu yaro ne Ni" langwaɓar da kanta tayi tace “Allah sarki kai ai babanka da mamanka duk suna kusa dakai Ni kuwa banma sansu ba.... Maganar ce ta sarƙe kuka na neman ƙwace mata yayi saurin kai ɗaukar handkerchief ya miƙa mata yana girgiza mata kai yace “karki rinƙa yawan zubar da hawaye Rumah kinsa damuwa a zuciyarki akan abinda bazaki iya canza shi ba ko kinsan saboda ke yasa na buƙaci sabbin bayi a gidanku..." “Ni?" Ta faɗa tana dafe ƙirji ya ɗaga kai yace “Zuwa na na farko gidanku kinyi bayani akan haƙƙin marayu akan al'umma yanda kike bayani ya tabbatar min akwai kwantacciyar damuwa a ranki tunda na taho na kasa samun nutsuwa shine dalilin da yasa wannan satin muka koma nayi bincike sosai akanki an tabbatar min da abinda na gani a fuskarki naso daukoki ke kaɗai Chief na gidanku ya bani dama gudun shigarki kaɗaici yasa muka hadoki da yan uwanki. Meye yasa kina sanya damuwar da tafi ƙarfin brain ɗinki a ranki babu wani bawa dake wuccewa ƙaddararsa so ki saki ranki kiyi rayuwa kamar kowa zaki samu dacewa insha Allahu, tashi kije magrib tayi ki ɗauki abincin nan ki tafi dashi, yauwa abinda nakeson sanar dake kiyi mu'amala dani kamar mahaifinki yayanki kuma abokinki idan mun samu keɓancewa Ni dake saidai inaso ki ɓoye kusanci ko sabon dake tsakanina dake a idon jama'ar gidannan kinji kyakkyawar ƴata" Fitar furucin yana murmushi tare da kai tafin hannunsa kuncinta yasata murmushi me ɗauke da hawaye karon farko a rayuwarta da ta sami arziƙin kalma me daɗi daga wani mutum bayan Asma'u tabbas yau rana ce ta musamman kuma ta daban a rayuwarta mamaki al'ajabi da tambayoyi sune narke cikin ranta saidai bazata iya sake furta masa komai ba domin ya gama bawa rayuwarta ta yau farin ciki. Tashi tayi ta ɗauki basket ɗin da aka aje abincin ta shiga kitchen na bangaren ta juye a leda farfesun kayan ciki ne da farfesun kifi sai tuwon alkama miyar kubewa ɗanya murmushi tayi ta kulle kowanne ta kurbi lemon me daɗi ta lumshe idanu a ranta tana raya masu dukiya da masu mulki sunajin daɗinsu wata miyar sai a maƙota, dake lemon babu yawa zuƙe abinta tayi sannan ta fice ranta wasai wani farin ciki takeji yau wanda bata taɓa jin irinsa ba a rayuwarta har tuntuɓe takeyi saboda sauri a hanya suka haɗu da Asma'u saboda tace hanyar tayi jeji bazata iya bari ta rinƙa tahowa ita kaɗai ba. Riƙo hannun Asma'u tayi suka koma gefe tace “Ma'u zo mu cinye naman mukaiwa waccan masifaffiyar matar abincin da kifin" hakan kuwa sukayi suka cinye farfesun naman sukaci tuwon sukayi hani'an suka tashi suka ƙarasa suna shiga Jakadiya ta karɓe ledar hannunta ta buɗe ta haɗiyi yawu tace “Yau abinda sarakin yaci kenan muma bari muci ko mayi mulmul mu rinƙa sheƙi" Taɓe baki Ma'u tayi tace “Muma saiki fitar mana da rabonmu" duka takai mata tace “Shegiya me kan kwakwa ungo gunduwa ɗaya" murmushi Rumah tayi tace “kema ungo makira Allah yasa ba idanu kike kafa masa yake kasaci yake baki ba" kwantar dakai tayi tace “Kai Jakadiya naga Bama fa yaci yake cemin na dauko" nan suka shantake Jakadiya da son zuciya sai gashi ta fara jan Rumah a jika saboda ta lura yarinyar da sa'arta ta shigo gidan tunda har tayi aikin yini biyu a Sashen Sarki Ridwan bai kirata yace karta ƙara zuwar masa ba tabbas zasu kwashi arziƙi kafin gayyar ta watse. “Gafaranku dai" Indo ta faɗa tare da shigowa tace “Ranki ya dade Jakadiya Ki amsa kiran Mai Martaba a lambu" miƙewa tayi tace “Na shiga uku Ni Sahura kwarankwatsa banason kiran Mai Martaba yanzu kar yayi mana baƙin cikin wannan rikitiɓa da muke kwasa ke dan ubanki me kikayi masa?" Ta kama kunnen Rumah ta murɗe ta fasa ƙara tace “Wlh banyi masa komai ba Ni...." Ficewa tayi tace “Allah yasa dai kar wani abu ya biyo baya yasin saina yankaki" Tana maganar tana ficewa a ɗakin bata jima ba ta dawo ɗauke da ledoji niki² ta aje tace “Ni Sahura ji da gani baya ƙarewa sai ranar da kurman bebe ya makance ke Indo nifa kaina ya kulle me wannan bawan Allah yake nufi ne?" Da sauri Indo tace “Uhm ai Sahura na rasa bakin magana tunda naji sharruɗansa akan yarinyar nan “zazzage ledar tayi ta tafa hannu tace Shikenan tazo a bayanmu ta fimu fada Kinga wasu tsala²n riguna da y bayar a kawo mata wai kar ya kuma ganinta da tsummokara kuma ya haramta mata sa kayan bayi ke Rumasa'u kiji tsoron Allah waye bokanki a ƙasar nan?"....... Tun daga wannan rana Rumah ta samu sauyin rayuwa wata shaƙuwa ce take shiga tsakaninta da Ridwan a fakaice shine ya fara aikenta ɓangaren Fulanin Sokoto ganin farko taji yarinyar ta shiga ranta ranar a wannan ɓangare ta wuni saboda dama cewa yayi taje ta taya Fulanin Sokoto hira a hankali cikin hikimarsu ta manya ta rinƙa janta dake batada duhun kai ta saki jiki sosai ita ce harda yima Fulanin Sokoto kitso sunata hirar su tana cewa da Fulanin Sokoto hausarta ba irin tasu ba, a wannan yanayin yazo ya ishesu idanunsa akan Rumah yace “Ke dama kinanan" ƙasa tayi da kanta Fulani tace “Nice nace in ba abinda zatayi tazo ta ɗauke min kewa" zama yayi yace “hakane kije akwai saƙonki wajen Jakadiya" tashi tayi tace “Mu kwana lfy Fulani" bin bayanta yayi da kallo har Saida ta ɓacewa ganinsa sannan ya sauke numfashi yace “Tasa damuwa da yawa a ranta Fulani bantaɓa jin tausayin wani mutum kamar yanda nakejin tausayinta ba saidai na rasa meye ya kamata nayi mata na bambanta ta da bayin gidannan amma zuciyata taƙi nutsuwa ohh God kaina ya kulle meye zai hanata damuwa ne......." *Share please* *Oum Hairan* [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *RUMAH!...* _Labarin sarauta me taɓa zuciya_ *Oum Hairan* Some people's sun bini suna son littafin RUMAH amma nayi musu sauƙi wannan yasa nayi musu alƙawarin fitar da wannan Page ɗin da sabon price Normal group 200 PC 600 zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, ne babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. *Last Free Page 13-14* Zuba masa idanu Fulanin Sokoto tayi tace “Bantaɓa ganin ka damu da shigar wani damuwa kamar yanda ka damu da kasancewar Rumasa'u a damuwa ba gashi bakada ikon canza mata ƙaddara Ridwan duk abinda yafi karfinka ɗaukar sa matsayin wasa yafi maka sauƙi yanzu meye zakayi ka taimaki yarinyar nan daya wucce kamar yanda aka saba duk shekara kana auradda bayi to itama kasata a cikin na wannan shekarar ka samu wani cikin bayin gidannan ka aura mata ka bashi jari ko ba komai kaima ka huta" Bai iya cewa komai ba ya miƙe ya nufi gurin Hajiya Tushe ya taddata a parlour anata zuba mata fadanci neman guri yayi ya zauna yan fadar na Hajiya Tushe suka fara watsewa ta tashi zaune ta zuba masa manyan idanuwanta sun jima a haka kafin ta katse shiru ɗin da cewa “Waɗannan ƴan iskan yaran suna baka ciwon kai saraki su gasu ba haihuwa ba Ni na rasa wannan masifa anya Ridwan ba aure zaka ƙara ba?" Tunda ta fara maganar ya kafa mata idanu har ta ida shima yaja numfashi ya ɗago yace “Ba laifinsu bane Hajiya wata sabuwar damuwar ce take neman kaini ƙasa shin wai Hajiya meye yasa kike damuwa da lamarin haihuwa ne ita da lokaci ne da ita Sa'adah ce takeson zuwa Yola shine nace zanzo muyi magana ya kamata a barta shekara uku rabonta da gida" Taɓe baki tayi tace “Ai shi kenan saidai gaskiya ban yarda da zuwanta gida ba in kuwa zataje ɗin to saidai ka haɗata da wata cikin bayin gidannan saboda ta rinƙa sanya idanu a takunta ban yarda da Karime ba uwar Sa'ade babu hali a gurinta ko kaɗan" Yana miƙewa yace “Babu damuwa zan haɗata da Rumah" cikin ɗaga murya tace “Ridwan ina Jakadiya ne ka haɗasu da ita su tafi" baice komai ba ya fice ta baya yabi inda yasan babu mutane sosai ya rasa meye yasa yau zuciyarsa babu daɗi komai yinsa yakeyi akan dole. Inuwa ya rinƙa hangowa ransa yana faɗa masa ya wucce yaji bazai iya ba ya juya ya nufi inda ya hango mutanen a tsaye ya jima tsaye a kansu kafin Rumah dake ɓoye bayan wata itaciya ta fito da gudu ta maƙalƙaleshi ta baya cikin wani irin kuka me dukan zuciya tace. Ka taimakeni Mai Martaba sun kashemin ƴar uwa Nima so sukeyi su kashen...." Da mugun sauri ya birkitota gaba ya riƙe damtsanta sosai yace “Me sukayi miki?" Durƙushewa tayi ta riƙe ƙafarsa tace “Shiyasa kullum nake cewa ka daina fifitani cikinsu ka barni na rayu kamar kowannensu yanzu gashi saboda fifikon da kake nunamin sunci alwashin sai sun lalata min rayuwa sun taremin hanya tsautsayi yasa Asma'u ta taho don tafiya dani shine suka buga mata sanda a bayanta ta faɗi Mai Martaba.... Ɗaga mata hannu yayi cikin fusata yace “ya isa Rumah" yana maganar yana duban mazan dake durƙushe sunata rawar jiki yanayin kallon kawai da yanda idanunsa ya kaɗa yayi jawur ya tabbatar musu yau sun kaɗe har ganyensu, kallo wani cikinsu yayi batare da furuci ba ya kwasa da gudu ya saɓi Asma'u a kafaɗa ya nufi cikin gidan da ita, Miƙewa Rumah tayi zatabi bayansu ya riƙo hannunta cikin nasa ya jata suka nufi ɓangarensa har zuwa yanzu hawaye takeyi suna tafe yana janta barorin dake hidima a ɓangaren nasa sunata darewa suna bashi hanya kowa da matsanancin mamakin dalilin da ya haɗa Rumah da Sarki Ridwan tabbas har ya damƙo hannunta haka batare da jin komai ba. Buɗe masa ƙofa akayi ya shiga suka rufe sai lokacin ya saki hannunta ya tsaya cak yana sauke wani wahalallan numfashi yace “Meye ya haɗaki dasu bayan abinda kika faɗamin?" Sunkuyar da kanta tayi matuƙar kwarjini yayi mata fiye da kullum Mai Martaba b irin mutanen da zaka iya sanya idanunka cikin nasu bane. Muryarsa a sarƙe yace “Rumah!..." Ɗagowa tayi Idanunta taf da ƙwalla ya cije leɓe tare da takowa gareta ya sanya hannu ya ɗago fuskarta yasa yatsansa ɗaya ya share mata hawayen yace “Meye a mind ɗinki da kike tunawa meye yasa kikeson sanyani a damuwa shin don Kinga ina shiga damuwa da ganinki cikin damuwa shine yasa kikejin gara ki rinƙa yin abinda zai sanya raina ƙunci?...." Guri ya nema ya zauna yaci gaba da cewa “Ko kinsan irin rigimar da nake shirin tunkara cikin yan kwanaki akanki meye yasa idan na faɗa Miki magana baki ɗaukarta seriously ko don Kinga bana matsawa akanki? Rumah meye yasa baki kallon yanda dukkan wata halitta dake gidannan takemin biyayya ki ɗauki hakan matsayin ma'aunin da zaisa ki yarda ba yin kaina bane sauke alƙalamin hukunci da kuma Izzar dole akanki? Why da zaki rinƙa barin barorin gidannan suna ƙoƙarin wasa da da'irata?? Shin ko kinsan bansan sau nawa na kasa bacci da rashin baccinki ba kullum burina me zanyi na samawa rayuwarki farin ciki tausayinki ya huda fata tsaka ƙashi da ɓargona ya bi ta ruwan dake gudana a cikin jinina yayimin illah tun kallon farko. Shin Rumah zaki iya zama dani har abada?" Ɗago Idanunta tayi ta ɗora su kan fuskarsa ta buɗe baki sai kuma idanunta ya fara tsiyayar da hawayen da taketa son shanyewa saboda sanin halinsa baison kukanta, hannu yakai ya share mata hawayen ya sunkuya a hankali ya zuba gwiwarsa a ƙasa ya ɗora hannunsa a kafaɗarta tare da ɗora bakinsa kan nata ya sanya bakinsa cikin nata abinda ya sanyata sake rushewa da kuka tsoro da firgici yana shigarta yanda takejin tafiyar hannunsa a bayanta tare da zagawar harshensa cikin bakinta yayi bala'in razana duniyar ta. Rintse idanunta tayi da ƙarfi ta fashe da kuka tanason janye bakinta cikin nasa amma ta kasa gashi ya lumshe idanunsa bare tayi masa wata alama da zata nuna masa rashin amincewarta da hakan ya fahimta, sun ɗauki kusan minti goma sha biyar a haka yana ƙara shigar da ita jikinsa kafin ya samu dauriyar cire bakinsa daga nata abinda ya sanyata miƙewa da sauri a mugun firgice tana neman kwasa da gudu yayi saurin riƙota yana mikewa tsaye idanunsa na wani irin lumshewa yace “Karkiyi abinda zaki ƙara bawa kanki matsala Rumah ku huɗu ne akwai uku waɗanda bakusan da zaman juna ba rigimarki da barorin gidannan tafi kowacce sauƙi akan wacce take gabanki nan gaba kaɗan" Fasali yaja yaci gaba da cewa “Minti goma baya Jakadiya ta shigo ƙwaryar nan ta fita saboda ta samemu cikin yanayi idan kinje. Ɓaryarku ki turomin ita" tsayawa tayi cak jikinta ya sake samun saƙon sanyi me kashe gaɓoɓi ta juyo zatayi magana ya tako gabanta ya ɗora hannunsa kan bakinta kawai sai taga ya juya ya nufi wani step na bene ya haye tare da turo ƙofa abinda yasata tura gwiwa cikin mutuwar gaɓɓai ta nufi sashinsu na bayi idanunta na tsiyayar da hawaye ta rasa da wanne irin salo zata fassara baƙon yanayin da Mai Martaba ya shigo mata dashi cikin rayuwarsu ta yau kusan wata sama da biyu ya hanata yi masa tausa sati Uku Baya take tambayarsa meye yasa bayason takeyi masa tausa yanzun, maimakon ya bata amsa sai ya tambaye ta kinason yimin tausa ne? Itako dake wawuya ce ta ɗagansa kai tace “Ina samun nutsuwa zuciyata takan kasance cikin farin ciki idan inayi maka tausa sai na rinƙa jin kamar ina cikin dausayin aljanna Mai Martaba da kallonka ina samun nutsuwa naji kamar banida wata damuwa ko tawaya cikin rayuwata" Lumshe idanunsa taga yayi ya tashi zaune yace “Da gaske Rumah kina samun nutsuwa da nutsuwata?" Bata gane komai ba amma ta gamsu tana samun nutsuwa da nutsuwarsa dalilin da yasa ta daga masa kai kenan yaja ajiyar zuciya tare da riƙe hannunta yace “Zakici gaba da samun nutsuwa da nutsuwata har ƙarshen rayuwata ko taki shin kin amincewa hakan?" Batada da tunanin komai ba ta ɗaga masa kai ya ciri wani zoben azurfa jikin ƙaramin yatsansa ya kama yatsanta na hannun dama na tsakiya ya zura mata yana murmushin da yake ƙara bayyana bayyanuwar farin cikinsa yace “Da alƙawari tsakaninmu daga yau zakiyi komai cikin da'irar lada insha Allahu ki kasance cikin farin ciki Rumasa'u"........ *Share please* *Oum Hairan* [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *RUMAH!...* _Labarin sarauta me taɓa zuciya_ *Paid page 15-16* Some people's sun bini suna son littafin RUMAH amma nayi musu sauƙi wannan yasa nayi musu alƙawarin fitar da wannan Page ɗin da sabon price Normal group 200 PC 600 zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, ne babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. Da muguwar mutuwar jiki ta isa sashin bayin a daidai ƙofa sukayi kaciɓis da Jakadiya ta ɗan raɓe alamun rashin gsky Sahura ta kafeta da jajayen idanunta ta damƙi gashinta ta jata ɗaki ta rufe ƙofar tare da lalubo fitila ta kunna tace “Yau Ni Sahura naga masifa naga bala'i Rumasa'u meye alaƙar dake tsakaninki da Mai Martaba na amsa kiransa na riskeku a wannan yanayin?" Cikin kuka tace “Ni babu da komi tsakanina dashi kawai dai..." mari ta ɗauke ta dashi tace “ko kiyimin bayani ko naci ubanki Ni dama na daɗe da saka ayar tambaya akanki shin saɗakarsa ya massheki ko kuwa?" Sunkuyar da kai tayi tana sharar idanu zatayi magana tace “rufemin baki baƙar munafuka zanje na samu Fulani Amina da Fulani Maryam da Fulani Sa'ade naji kosu sunsan alakarki da mijinsu...." Riƙe Jakadiya tayi ganin tana shirin ficewa tace “Don Allah kada ki faɗa musu Jakadiya bansansu ba amma rashin imaninsu zasu iya sawa a sheƙe numfashina Mai Martaba ma yace kije yanason ganinki. Dafe ƙirji tayi tace “Na shiga uku an fasa aure na me kuma ya faru ko yaga shigata ne?" Da wannan ta fita ta jima sosai har dare ya fara shiga sannan ta dawo koda ta dawo bata ishe Rumah ba ta fice ta koma ɗakinsu wajen Asma'u da likita yazo ya bata magunguna suna zaune jugun² babu me iya cewa wani zuciyar Rumah sai kai kawo takeyi saboda fargabar abinda ya wakana tsakaninta da Mai Martaba duk ta firgita ranta yana ayyana mata to dama shima ɗan iska ne? Itadai iya saninta namiji da mace su kasance a wannan yanayin tabbas akwai matsala matuƙar ba ma'aurata bane ajiyar zuciya ta sauke ta ɗago idanunsu ya shiga cikin na juna Asma'u ta sauke numfashi tace “Akwai abinda yake damunki kike kokuwar ɓoye min Rumah shin menene?" Ajiyar zuciya ta sauke tace “Kawai ina tunanin makomar rayuwarmu ne idan ya kasance barorin gidannan sun fara farautar rayuwa da mutumcinmu, Ma'u yanzu a hakan zamu rayu?" Murmushi Ma'u tayi tace “Komai na Allah yana da iyaka Rumah ki daina jin cewa ubangiji bazai kawo mana mafita ba wanna ehn kuskure ne Domin ya faɗa cikin ƙur'aninsa ne tsarki komai yayi tsanani akwai sauƙi a gabansa Ni inaji a jikina ko bamu samu salama gabaɗaya ba tabbas sauƙi ya kusanto mu shiyasa komai yakeyi mana zafi kawai dai abin buƙatar muci gaba da tsare kanmu da kuma roƙon Allah ya tsaremu in yaso sai kiga mun kai bantenmu" Jinjina kai Rumah tayi tace “amma dama cikin manyan mutane akwai ƴan iska?" Da sauri Asma'u ta dubeta tayi murmushi tace “sunfi yawa ma a cikinsu meye yake faruwa?" Kwashe duk abinda ya faru tayi ta sanar da ita, shiru tayi dafe da kai tace “Ya akayi hakan ta faru?" Kwanciya tayi a jikinta tace “Nifa bansan komai ba kawai hakan ta faru ne Ni wlh ya tsorata ni Ma'u banason sake ganinsa ina gudun kada shaiɗan yayi tasirin huda zuciyarsa ya ɗarsa masa wata damuwar da zata dami kowa" Dafata Asma'u tayi tace Nima shine tunanina yanzun dai abinda nakeso dake kija bakinki ki kulle ita kanta Jakadiya nasan duk surutunta wannan yafi gaban tattaunawa sai shiru sai kallo wato Rumah nifa na daɗe da ɗiga ayar tambaya akan Mai Martaba saboda yanda yake damuwa da shige da ficenki abin ya wuce tausayi kamar yanda yake furtawa saidai wani abu daban" Lumshe idanu Rumah tayi tace “Yace zamuyi tafiya da Fulani Sa'ade saidai bansan meye yasa ba banason tafiyar gashi bazan iya cewa a'a ba" “hakanan zaki bita ku tafi kuma kiyi hƙr da rashin albarkarta kay Rumah matan nan na Sarki Ridwan basuda mutumci ko kaɗan musamman Fulani Amina da Fulani Sa'ade har gara Fulani Maryam ita wannan miskila ce baka fiye gane inda ta sanya gaba ba nifa jiya ba ƙaramin tausayi Mai Martaba ya bani ba da naji Jakadiya na bawa Indo labari wai da dare ya turo a kirayi Jakadiya yace yana buƙatar ɗaya cikin matansa tunda su kinsan gidan nan ba lissafin kwana sukeyi ba. Shine Jakadiya taje ta samu Gimbiya Maryam take faɗa mata bukatar Mai Martaba wai ko kallonta batayi ba ƙarshe da taga zata dameta sai tace ace masa ta shiga kwanakin Hutu bazata samu dama ba, taje wajen Fulani Amina itako cewa tayi ta gaji da kiwon makahon doki bazata iya ba, ita kuwa Sa'ade cewa tayi don dai tanada buƙata ne shiyasa zata amsa kiransa a faɗa masa idan ya amince zai barta taje Yola to zata iya zuwa gareshi in bai amince ba kuma kowa ya riƙe kayansa" Zubanta idanu Rumah tayi tace “Sai me ya faru?" Murmushi Asma'u tayi tace “sai yace ya amince" jinjina kai Rumah tayi tace “Abinda na lura game da Mai Martaba matsalarsa kawai matansa da uwarsa na fahimci babu cikakkiyar jituwa tsakaninsa da Fulanin Yola wai kinsan wani abu? A gidannan ankusa Auran bayi Mai Martaba ya tambayeni ko kinada wanda yake sonki cikin bayin gidannan, shine nace masa a'a bangani ba gsky" Murmushi Asma'u tayi tace “To ya tambaye ki game da kanki?" Girgiza mata kai tayi tace bai tambayeni ba duk da naso ya tambayeni ɗin bani da matsala ta zahiri game da gidannan yanzu amma inada matsalar ɓoye Ma'u bansan meye na tsarewa barorin gidannan ba ina ganin ƙiyayyata a idanuwan duk wanda na kalla sannan Fulani Tushe itama bata kaunar ganina ji nayi tana furtawa shekaran jiya da Mai Martaba ya turani wai na gaisheta bance ta taɓa ganina ba amma ina zuwa naga annurin fuskarta ya ɗauke koda na gaisheta fa bata amsa ba ƙarshe cewa tayi na tashi na bata guri na taso zan fito naji tana cewa baƙuwarta ita ta rasa meye yasa tun ranar da Ridwan yazo yake faɗa mata yasa za'a kawo sabbin bayi daga gidan marayu amma matan ba kamar kowanne bayi suke ba kawai taji ta tsaneni wai koda yace zanje na gaisheta Saida tace kar naje batason ganina, to wai ni Ma'u meye yasa yake turani gaisawa da iyayen nasa ya turani gurin Fulanin Daura ya turani ga Fulaninsa yau kuma ya aikani ga Fulanin Sokoto ita ɗaya ce ta karɓeni da Rahma har ta tambayeni ko na iya kitso nace mata eh tace nayi mata Ma'u bakiga yanda take jana da hira ba har tana cemin na saki jiki da ita Nima ƴa ce kamar kowa wai idan babu damuwa zata faɗawa Mai Martaba ya dawo dani Ƙwaryarta ita dai nayi mata, sai naji Nima inasonta" Dariya sosai Asma'u tayi tace “Wlh kin bani dariya to banda abinki Rumah bakiji abinda Ali Isa Jita yace ba (Wanda ya soka ka soshi, wanda ya ƙika ka ƙyaleshi....) Yanzu ya maganar tafiyar taku Yola?" Tsaki taja tace “Idan Mai Martaba ya sake neman zaɓina zance masa banason zuwa nifa na rasa meye yasa kwata² matan Mai Martaba basuyimin ba musamman Fulani Sa'aden nan rashin mutuncinta ya shahara" dafata Asma'u tayi tace “Ai ta samu ɗaurin gindi gurin Fulanin Yola kinsan ance ƴar ƙaninta ce ita ta ƙulla auren" Shigowar Jakadiya ne ya sanya su tsuke bakinsu ta nemi guri ta zauna taname ƙarewa Rumah kallo tare da duban agogo tace “Mai Martaba ne yakeson zaiyi tafiya zuwa Austrelia cikin barorin daya ware zaiyi tafiyar dasu har dake kuma gobe ne tashin"....... *Oum Hairan* [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *Oum Hairan Paid page 17-18* Dukkansu suka ɗago suka sauke idanunsu kan Jakadiya bakin Rumah na rawa tace “nin...ni kuma? Jakadiya nifa...." Jajayen idanunta ta zuba mata abinda ya sanyata yin ƙasa da idanunta zuciyarta na bugawa da ƙarfi Asma'u ta sauke nannauyan numfashi tace “Wai dama haka tsarin rayuwar waje take Jakadiya komai sai abinda akeso zakayi ba abinda kakeso ba, shin zai yiwu ace kai bakada zaɓi?" Wani ɗan iskan kallo Jakadiya tayiwa Ma'u tace “ke har wata rayuwar yanci kike nema bayan wanda kika samu daga gidan marayu matsayin mara galihu zuwa gidan sarauta harda darajar kusanci ga kololuwar daraja wanda kowa yakeson yaga ya raɓi jikinsa hakika ɗan adam butulu to kuje ku sameshi sai kuyi masa bayanin yanda kukeso ayi Nikam nayi nawa" ficewa tayi tabar musu ɗakin abinda yasa Rumah kwanciya zuciyarta na ƙunci na rashin mafita itakam tana ganin rayuwa shin meye Mai Martaba yake nufi da itane da komansa saiya sanyata, a zahiri batason bin Fulani Sa'ade amma da ta tafi tare da Mai Martaba gara tabita duk tsiya ita babu wanda zai ɗora mata ayar tambaya don tayi mata rakiya ta rikenta jaka. A daren nan cikin su biyun nan babu wacce ta rintsa Asma'u zafin rabata da yar'uwarta da za'ayi tsayin watanni ita kuma tunanin halin da zata kasance a wannan tafiya washegari da safe ya aiko kiranta fitowarta kenan daga wanka tana shafa man coco butter a jikinta Samira ta shigo tana watsa mata harara tace “Tsugudidi sai a tashi aje takawa na kira" tunda ta ambaci takawa kawai taji ranta yayi ƙunci hakanan don rashin isa ta tashi tasa doguwar rigar Shadda baƙa ɗinkin yaji stone abinka da farar fata duk da ba wani murjewa tayi ba tayi matuƙar yi mata kyau Rumah babbar mace ce akwai manyan kaya sanin yanayin halittar ta yasa bata rabo da hijjab. Yau kawai taji tana ra'ayin sanya mayafi ta ɗauko wani milk da takalmi flat shima milk tasa ta bata ɗaura ɗankwali ba sai dogon baƙin gashinta data ɗaure da milk ɗin ribbon da Black abinka da kyakkyawa nandanan tayi wani kyakkyawan kyau mai burge idanu kallo. Fita tayi tana ratsa gidan sarautar tunda take a gidan bata taɓa yin kwalliya kwatankwacin yau ba dalilin da yasa ta zamewa kowa abar kallo so da yawa barori maza sukanso kulata saidai takanyi musu kwarjini saboda batada fuskar wargi sunfi raina Asma'u domin sukan bata saƙo ta faɗawa Rumah kulawa ne batayi abinda ya ƙara mata baƙin jini a gurinsu kenan su kuma yammata tunanin zata hana a kallesu yasa suke ƙyashinta. Hajiya Rumah...." Taji an furta a bayanta ta juya da sauri tare da faɗaɗa fara'arta tace “Da kai zamu tashi Lameer kwana biyu bana ganinka ina ka shiga ne" shafa kansa yayi yace “kedai kika ɓuya babban kifi sai babbar gora Rumah ba sa'ar yaro ba wannan wanka haka kamar kece amaryar Sarki...." Rufe masa baki tayi tana dariya tace “Lameer kanajin daɗin zolaya ta ya kake ya hƙrn rayuwa?" Numfashi ya ajiye yace “Alhmdllh Rumah sai godiyar ubangiji rayuwa cikin babbar jarabawa yanzu ina zuwa ne" farr tayi da idanunta tace “Zan amsa kiran Mai Martaba ne" cikin sarewa yace “Bantaba shiga ɓaryar Mai Martaba ba ko zan iya rakiya?" “Zaka iya amma iyakarka bakin ƙofa bai bari a shigar masa da baƙi sai wanda ya aminta" Suna tafe suna tattaunawa suka isa ɓangaren akace mata yana ciki tun a ƙofar farko ta fara saita nutsuwarta ta shiga da sallama yana zaune saman wata kujerar ta alfarma duk sanda tagansa a wannan kujera tasan da gaske yau mulkin yakeji domin ko magana bai cika yi ba a wannan yanayin saidai umarnin ido. Ƙirjinta ta riska da bugawa da ƙarfi ganin wasu kyawawan mata guda uku zaune a kujerun dake falon suma sai muzurai sukeyi, sarai ta kuma shiga hankalinta ta nemi guri nesa dasu ta durƙusa ya ɗago kansa dake ƙasa ya saukeshi a kanta itan kanta a ƙasa yake zuciyarta na lugude saboda tsoron da ya shigeta ko ba'a faɗa mata ba tasan waɗannan damusoshin sune matansa don su kaɗai suke da darajar zaman sama in har yana sama. Ɗagowa tayi cikin nutsuwar ladabi tace “Allah ya taimake ka Barka da wannan lokaci Samira ta sanar dani kana buƙatar ganina shin ana buƙatar wani abu ne?" Numfashi ya ajiye ya lumshe idanunsa ya sake buɗewa akanta ya motsa bakinsa kamar dole yace “Rumah!..." Yanda yayi furucin yayi mugun kaɗa hantar cikinta ya sake jan numfashi yace “Kin tashi lfy?" Ɗagowa tayi Idanunta ya shiga cikin nasa da yau ko arziƙin tabarau ɗin babu fuskarsa babu alamar wasa tasan dole ta amsa wannan ta sanyata cikin rabewar kalmomi tana kallon idanun matan dake zaune da suke kallon kallo tsakaninsu tace “La..la..fiy...a ta...ka...wa....." Murmushi yayi wanda ya fitar da sauti ya sanya hannu ya ɗauke hular da tasha naɗi daga kansa ya kalli ta gefensa yace “Maryam!" Ya kuma juyawa daya gefen yace “Amina!!" Ya sake kallon ɗayar yace “Sa'adatu!!!" ya karkata injin idanunsa ya saukesu kan Rumah yace “Rumasa'u!!!!" Gwauron numfashi ya sauke ya miƙe tsaye ya taka a hankali zuwa inda Rumah take durƙushe ya sanya hannu ya ɗagota yayi mata matsuguni saman kujera abinda ya sanya Fulani Maryam Fulani Amina Fulani Sa'ade miƙewa sunayi masa kallon dake nuna zallar tuhuma. Murmushi ya kumayi ya rinƙa binsu ɗaya bayan ɗaya yana zaunarwa ya zauna a inda ya tashi yace “Idan baku manta ba wata biyu da suka wucce na sanar daku zan ɗaura aure babu wacce ta tambayeni game da hakan Nima kuma ban samu dama da lokacin yi muku bayani ba, Allah cikin ikonsa tabbas na ƙara aure Rumasa'u itace yarinyar da take amsa sunan matata kamar Maryam kamar Amina kamar Sa'adatu...." Sake miƙewa sukayi wannan karon harda ita kanta Rumah ta zaro ido tare da dafe ƙirji zatayi magana Fulani Amina tace “Kan uban can Baiwa mara galihu yar tsintuwa Yar gidan marayu shegiya...." Tsawa ya daka mata data sanyata saita shiga taitayinta ya nunata da yatsa yace “Karki ƙara furtamin wata kalma anan" Guri ta samu ta zauna ya kallesu ɗaya bayan ɗaya tare da damƙar hannun Rumah da kalamansa dana Fulani Amina sukasa jikinta ya ɗauki ɓari yace “Koma meye kuna iya faɗa ba don kun isa ba saidon kar ranku ya ɗarsa wani abu yasa na buƙaci ku sani kamar yanda yake akan kowaccenku haka itama ya zagayo kanta da ita zamu tafi inda mai magana tayi"...... *Oum Hairan* [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *Oum Hairan Paid 19-20* Don Allah in kinsan baki biya ba karki karanta saboda kowa ya samu damar karanta halal ɗinsa yasa na sauke masa farashi sabon price Normal group 200 PC 600 zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, ne babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. Ƴan Niger kuma zaku turo katin Airtel na 200f. ********** Miƙewa Fulani Maryam tayi tabar gurin batare da fuskarta ta nuna wata alama da zaka iya fassarawa a matsayin ma'auni ba, kallon Fulani Sa'ade yayi ta kawar da kai domin bata fatan ya fahimci halin da take ciki itako Fulani Amina dama ta riga ta fitar da zuciyarta ya gani da wannan ya riƙo hannun Rumah ya miƙar da ita yace “Muje" bata iya yi masa musu ba tabishi a baya idanunta na fitar da wasu zafafan hawaye suna fita dogarawansa suka rufa masa baya hakan ya bata damar sulalewa tabi wata hanya da zata sadata da sashin bayi ta nemi guri ta zauna ta haɗe kai da gwiwa ta rushe da wani kuka me sautin ban tausayi a fili tace. “Mai Martaba meye yasa ka aikata haka meye yasa ka biyewa son zuciyarka Innanillahi wa inna ilaihirraji'un Shikenan ka sake sanyani a masifa gashi har an fara yimin gori, Ni Rumasa'u ina ganin rayuwa ya zanyi na iya rayuwa cikin waɗannan matan da suke jin taƙamar isa da gadarar nasaba Ni gashi banida kowanne...." Kinadashi Rumah...." taji an faɗa ta ɗago takai dubanta ga me maganar ya tsugunna gabanta ya sanya hannu ya dafa kanta yana saisaita fuskarsa daga jin ikon isa zuwa samawa abokin tattaunawa nutsuwar zuciya da sanyin ruhi yace. Karki bawa zuciyarki wahala wajen kokawar tura mata ƙin hukuncin ubangiji Rumah da gaske nakeyi tun ranar da kikace kina samun nutsuwa da ɗumin jikina naji a raina dole na mallaka Miki shi mallaka ta har abada Please forget about wannan munada sa'a uku da rabi ne daga Katsina zuwa Kano, kina buƙatar tafiya da hadimai ne domin hidima a gareki?" Saurin girgiza masa kai tayi yaja fasali yace “Ko ɗaya My Bride?" Sunkuyar da kanta tayi yayi murmushinsa na isa ya miƙar da ita ya haɗata a jikinsa ya sanya hannunsa biyu ya rungumeta sosai yace “Da Asma'u ko?" Da sauri ta ɗaga masa kai ya janye yace “Shikenan muje asa a taho da ita Rumah dama zan samu matsayi kwatan na Ma'u na fahimci Asma'u tafi misali gareki" Suna tafe kanta a ƙasa har jikin motar aka buɗe masa ya sanyata a ciki ya rufe suka buɗe masa ɗayan part ɗin ya shiga ya zauna yana kallon dogarin yace. “Aje a taho da Asma'u ku ishemu a hanya" zubewa yayi yace “angama Namijin duniya mazan jiran maza uban Abbasu baya goya marayu hauren Giwa maganin me haɗama mijin Gimbiya Maryam angon Fulani Amina mijin Fulanin asali Fulanin Yola Sa'adatu sa'ar mata gidan daba sa'a ba saa....." Idanunsa ƙurr kan Rumah da tayi kasaƙe tana wasa da zoben azurfar hannunta yanason fahimtar yanda take ɗaukar kirarin a zuciyarta saidai ya kasa gane komai ya fahimci da uwar gidansa Fulani gimbiya Maryam da Amaryarsa Rumasa'u suna da kamanceceniyar halayya duk ƙwaƙwarka in basuso ka gane abu ba bazaka fahimta daga garesu ba. Sunyi tafiya me tsayi tunda Rumah take bata taɓa tafiya me tsayin wannan ba hakan ya sanyata kwantar da kanta jikin murfin mota ta bacci ya ɗauke ta batasan ya kwantar da ita jikinsa ba Saida suka isa Aminu Kano International airport sannan ta farka tajita manne a jikinsa ta janye a hankali yaja ajiyar zuciya ya buɗe fararen idanunsa masu ratsin gold cikin ƙwayar a kan fuskarta tayi ƙasa da nata ya kama hannunta ya ɗora a kuncinsa yace “Kin taɓa zuwa Kano?" Kaɗa masa kai tayi yace “ko mu bari sai jibi mu tashi sai na zaga dake kiga Kanon dabo tumbin Giwa kodame kazo sunfika kirarin da sukeyi mata?" Yanda ya karshe maganar yasata ɗan murmusawa tace “Kuma uzurinka fah?" Murmushi shima yayi yaji daɗin yanda yaga ta fara sakin jikinta yace “Nop Wifey ba wani abune na gaugawa ba sai next week ma meeting ɗin dama tarone na sarakunan duniya so tun Mai Martaba yana raye Ni nake wakiltarsa in kinso sai a bari sai ƙarshen sati ma a tafi ai yanzu kece da kambun nawa na ajeshi a KT" Alama ce ta nuna masa tanason zaman Kanon ya dubi Labaran Driver yace juya ka koma damu UDB road zamu danyi wani uzuri na kwana biyar a Kano...." Da sauri tace “Kayy takawa kuɗinka fah kuma Nikam dai kada kayi asara kabari idan mun dawo...." Ɗora mata hannu yayi a baki yace “Sheeet Bby ranar biyan buƙata rai ba a bakin komi yake ba inji ƙuda" Bata sake cewa komi ba motar ta juya dalilin da yasa dukkansu suka rufa masu baya anata buga jiniya wani katafaren gida aka buɗe musu suka shiga sukaja parking Saida kowa ya fito sannan ya fito itama ta fito dogaran da hadiman da suka taho dasu suka rinƙa kallon kallo cikin mamakin meye kuma wannan sabo iyakar saninsu Rumah baiwa ce hadima wa Sarki Ridwan Abbas so meye ya shigar da ita mota ɗaya dashi? Masu buɗaɗɗiyar ƙwaƙwalwa sune suke tunanin kodai ya massheta saɗakarsa ko kuma dai da wata boyayyar alaƙa?" Rashin isa da samun amsa ya sanya su fara gyatta masa hanya har yayi gaba bata biyosa ba duk jinta take akasin daidai Saida yayi taku yakai uku ya tsaya ba tare daya juyo ba yace “Rumah biyoni" bin bayansa tayi zuwa wata ƙofa aka wangameta suka shiga ciki ta ɗaga kanta tana ƙarewa falon kallo aljannar duniya ta faɗa a ranta tana haɗiyar yawu tabbas masu layya su adda nama inji Hausawa wannan alatun rayuwar duniya haka kamar babu mutuwa. Tana tsaka da wannan tunanin suka shiga wani parlour daya kere wancan komai parlour na uku kuma na ƙarshe shine ƙarshe haɗuwa cikinsa matattakalar bene take suka taka suka haura sama abin daya bata mamaki wannan benen Bama ka sanin kana takashi saboda taushi da gajarta gabaɗaya step ɗin baifi goma ba suka isa wani hamshaƙin parlour wayyoh badon Rumah miskila bace tabbas data baza ƙauyanci, saidai kash ba'a iya gane abinda ke ranta ta kallo saidai idan ta furta. Wani ɗaki ya buɗe suka shiga ya mayar ya rufe ya zare mukullin ya ɗora saman bed set ya zubanta idanu itama shi take kallo ganin ya juyo yasata janye idanunta yayi murmushi ya cire alƙyabbarsa ya zare takalminsa na sarakai tare da cire Safar farar ƙafarsa ta zubawa idanu ƙafarsa ta daɗe tana burgeta kamar ba ƙafar namiji ba. Bata san ya isa gareta ba Saida taji ɗumin hannunsa a ƙugunta ta dubeshi da sauri ya ɗaga mata gira, tare da saita idanunsa cikin nata ta lumshe nata tana haɗiyar wani ruwan tsoro, a baya ta sake dashi sosai amma tun juya ya fara koyawa zuciyarta tsoronsa, zare mata mayafinta yayi ya aje ya ɗago kanta ya ranƙwafo ya ɗora lips ɗinsa a kuncinta ya sauke mata wani kiss me ɗumi daya sanyata lumshe idanunta ta ɗora zara²n yatsunta saman kansa ta janye shi tana shirin zama ya sake riƙota yace “Ki shiryawa aikinki kowanne lokaci daga yanzun inason wanka inason massage.... Bata shirya buɗe idanunta ba sai ganinsu tayi cikin nasa yayi murmushi ya ɗaga mata hannu yace “kar mu fara jayayya dake Rumah bakimin gardama hakan ya ƙara miki ƙima a idanuna idan na fara baki umarni kina nunamin rashin amincewarki zuciyata zatayi Miki tambarin da tayiwa sauran Please ki zama Zakka cikinsu kinji" Bata fahimci abinda yakeson ta fahimta ba amma ta gane da gaske baison gardama ta kuma ƙudurce a ranta ko zatasha wuya zata amsa umarninsa matuƙar baici karo da dokokin Muslunci ba. Ɗaga hannunsa yayi batare da yace komi ba sai kafeta da yayi da idanu, tun kafin wannan lokacin in yayi haka tasan me yake nufi wannan tasa ta sanya hannu ta fara ɓalle masa bottle ta zare masa rigar ta ɗago ya ɗaganta gira ya sake ɗaga hannun karon farko a rayuwarta da yayi umarnin ta cire masa vest ta kuwa yi ƙasa da kanta yayi murmushi shi kansa yasan ba lallai tashin farko ta iya ba shiyasa baiyi niyyar takura mata ba yasan ana kwana ana tashi watarana da kanta zata buƙaci cirewa. Wanka ya shiga ya jima sosai sannan ya fito ganinsa ɗaure da towel a ƙugunsa yasata miƙewa da sauri zata fice ya kira sunanta taja ta tsaya tare da lumshe idanunta ya tako ya kamo hannunta ya dawo da ita ya ɗauki lotion ya ɗora mata a hannunta ya kwanta a gadon idanunsa a lumshe muryarsa can ƙasa yace “ki shafamin sannan kiyimin tausa na gaji da yawa kuma laifinki ne....... *Oum Hairan* [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *Oum Hairan Paid 21-22* Don Allah in kinsan baki biya ba karki karanta saboda kowa ya samu damar karanta halal ɗinsa yasa na sauke masa farashi sabon price Normal group 200 PC 600 zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, ne babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. Ƴan Niger kuma zaku turo katin Airtel na 200f. Zama tayi gefen gadon zuciyarta na dukan lugude a baya takanyima Mai Martaba tausa amma bada irin wannan yanayin ba yakanyi ƙoƙarin suturta jikinsa to meye yasa yau yake neman yi mata yanda bazata iya mora masa ba? Sosai zuciyarta take a tsorace haka ta sanya hannunta a cinyoyinsa farare santala santala wanda baƙin gashi kwantacce luf yayiwa ado ta fara murzawa cikin salon data tabbatar yana mugun bashi nutsuwa sosai yakejin saukar baƙon yanayin da baitaɓa ji akanta a baya ba matuƙa yasan yana tausayinta tun daga lokacin daya fara ganinta kawo lokacin daya koma wa inda ya dauko ta ya nemi alfarmar aurenta kuma suka bashi. Baitaɓa amincewa abinda ruhinsa keji game da Rumah soyayya bace sai a bayan ɗaura aurensa da ita yakejin komai na canzawa daga ma'anarsa ta zahiri zuwa wata daban “Rumah!" Taji ya kira sunanta da wata irin murya me matuƙar kashe jiki" ɗagowa tayi tace “Na'am Allah ya taimake ka ana buƙatar wani abu ne?" Hannu ya miƙa mata batare daya bata amsa ba so yake ya janyota jikinsa ita kuma fuskantar inda ya dosa ya sanyata jin wata fargaba ƙirjinta ya fara harbawa da ƙarfi. Batare da ya jira cewarta ba can kasan maƙoshi yace “Karki fara banaso" da wannan ya janyota jikinsa ta kwanta luf a faffaɗan ƙirjinsa me cike da suma, matuƙar tsoro a tsorace take musamman lokacin da taji ya zuge zip na rigarta yace “Cire stone ɗinnan yana tabani banso" miƙewa tayi cikin rashin mafita da tsoro ta zubawa fuskarsa idanu hawaye suka kawo s idonta yace “30 second bacci nakeji" haka da sagaggiyar gwiwa ta zare rigar ya buɗe idanunsa ya zuba su a kan shafaffen cikinta zuwa ramin cibiyarta zuwa tudun madaidaitan nonuwanta ya saki wata ajiyar zuciya me ƙarfi a ransa yake raya “Ba sai na nemi komai a gurinki ba iya haka kin wadaci zuciya samun nutsuwa...." Janyota yayi ta kwantar da kanta a kafaɗarsa tudun bra ɗinta yana shafar kirjinsa ya janyo musu bargo saboda yanayin sanyin dake busawa tare da sanya hannunsa biyu ya rungumeta yana shafa bayanta yana hura mata iska a kunnenta ɗumin jikinsu yana gaurayuwa yana ratsa zuciyar kowannensu da sakonni kala² a cikinsa da haka bacci ya ɗauke su dukkansu. Sun jima suna bacci me ɗauke da mafarkan ƙauna a kowanne ɓangare kiran sallar la'asar ne ya farkar dashi ya buɗe ido a kanta tare da fara hura mata iskar bakinsa s tsakiyar kanta tunaninsa bacci takeyi baisan ta kusa awa daya da tashi ba irin riƙon da yayi mata ne ya hanata zamewa. Buɗe idanunta tayi tare da janye jikinta a nasa shima ya tashi zaune yana kallon agogo ko azahar basuyi ba wannan tasa shi zuro ƙafarsa ya nufi bayi ya sake watsa ruwa ya fito ya dubeta yace “kije kiyi wanka muyi sallah inason zamu fita" Shiga tayi bathroom ɗin ilimi ne kawai yayi aiki har ta samu tayi wankan ta tsane jikinta ta mayar da rigarta ta fito a saman sallaya ta tarar dashi suka tada sallah ya kama kanta yana karanto wasu addu'o'i jikinta ya ƙara sanyi bayan kammalawarsa ya miƙe ya buɗe wardrobe ya fito da wani Les me kyawun gaske da tsada na mata ya miƙa mata ta karɓa cike da mamaki to ya akayi aka samu kayan mata a gidan ko dama dai ya shiryawa yada zangonsu a Kano ne? Gani tayi ya buɗe wani ɓangaren ya dauko wani yadin boyel baki me kyau da ɗaukar idanu ya sanya a jikinsa mamaki ya cikata ta kasa sanya nata kayan ta zubansa idanu tunda take bata taɓa ganinsa cikin irin wannan shigar ba saidai kullum ta gansa cikin alƙyabba ko doguwar riga. Sosai kyawunsa da ƙuruciyarsa ya ɗauki hankalinta tabbas dole matansa suyi kishinsa na irin mijin da zaka samu kayi wasa dashi bane duk da ba sanin kala da yanayin maza tayi ba zuciyarta ta haƙiƙance mata Ridwan yakai harma ya kere.... Cirenta rigar da taji ya fara ne ya dawo da ita hayyaci taja fasali ta juya masa baya ta zare rigar yana kallonta ta sanya doguwar rigar Les ɗin kamar an gwada da jikinta haka rigar tayi mata cass ta ware ɗankwalin domin ɗaurawa ya karɓe ya ajiye ya miƙa mata mayafi ta gane nufinsa shiyasa bata ja ba tayi rolling ɗinsa ta zura takalmin daya ɗauko mata abinka da kyakkyawa tayiwa kayan kyau sosai shine a gaba suka fita excourt ɗinsa suka taso domin rufa masa baya kowa da tambaya a bakinsa game da Rumah saidai babu dama wani ikon sai kallo ka barwa me shi. Ɗagansu hannu yayi suka ƙame drivensa ya buɗe masa mota ya rufe ya karɓi mukullin ya buɗewa Rumah ta shiga shi kuma aka buɗe masa ya shiga da kansa yaja motar suka fice ba dogarawan dake wajen ba hatta matan dake ɓangarensu su uku Saida suka kalli juna Saro ta dubi Luba tace “Kayy wlh da kallo a wannan tafiyar ke Kinga yanda miskilin Sarkin nan namu yake bautawa wannan tsintacciyar yarinyar mara asali...." Ma'u dake gefe saman sallaya ta ɗago da sauri tace “Hakane dama kowanne bawa da irin nasarar dake bibiyar rayuwarsa Tsintacciya ta zama isasshiya a bita ayi mata biyayya dole ko ana so ko ba'a in kuma anƙi a koma ƙauye"..... [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: Don Allah in kinsan baki biya ba karki karanta saboda kowa ya samu damar karanta halal ɗinsa yasa na sauke masa farashi sabon price Normal group 200 PC 600 zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, ne babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. Ƴan Niger kuma zaku turo katin Airtel na 200f. *25-26* Ajiyar zuciya ya sauke ya fice daga ɗakin ya nufi nasa ya zare kayansa ya faɗa bathroom sarai yasan ba tunanin Rumah bane wannan domin a zamansu matsayin ma'aurata ya fahimci batama gama fahimtar kanta ba bare tasan wani tunanin kasancewa a cikin gundarin rayuwar aure..... Fasali yaja yayi wankansa ya fito yana tsane ruwa ta buɗe ƙofar ta shigo ganinsa a haka yasata juyawa daidai jikin ƙofar taji yace “Rumasa'uh!" Yanda ya kira sunan yana sauke muryarsa yasata jin wata kasala na saukar mata ta juyo tare da durƙushewa zatayi magana yasa hannu ya ɗagota ya share mata hawayen da yatsansa ya girgiza mata kai yace “Bazan taɓa tauyeki akan komai na rayuwa ba ki koyi juriyar zubamin idanu akan duk abinda kikaga banyi miki ba ina sane da komai Rumah karki rinƙa ɗaukar maganar da yawan mutane domin maƙiyi yakan shiga rigar soyayya ya cutar dakai" Fasali yaja ya saki hannunta yace “Zan tsunduma ki a sabuwar duniya insha Allahu zaki kasance cikin abinda suke kwaɗaita Miki amma sai mun koma KT kinsan saboda me?" Girgiza masa kai tayi. Ya lakace mata hanci yace “Ki jira lokacin da zaki fahimci dalili na Ni nafiki takura kuma nafiki damuwa Rumah ban yarda da shawarinsu gareki ba kawai akwai wani abu da ake ƙullawa ne da sai an cimma gaci zai yiwu" itadai ta kasa sake cewa dashi komai sai binsa da takeyi da ido ya janyota yace “Tausar Australia ta bambamta data Nigeria Fulani Rumah meye tukuicinki na yau gareni ina karɓar yanayi sosai" Sunkuyar da kanta tayi tana ɗora hannunta a ƙirjinsa da yake bala'in yi mata kwarjini tana wasa da gashin tace “Na iya haɗa maka coffee" girgiza mata kai yayi yace “Bashi ba ɗauko min wata farar tablet a cikin jakar can" miƙewa tayi ya buɗe idanunsa kan mazaunanta. Idan Rumah na tafiya sai ya rinƙa jin kamar don shi takeyi Dukkan wani albarkatun jikinsa karɓar azabar takeyi saidai bashida wata mafita dole haka zaita kallonta cikin wata biyun da zasuyi kafin su koma Nigeria shi kansa yasan tabbas zai karɓi mugun yanayi Yafi kowa sanin ba ƙaramin shiga zuciyarsa Rumah tayi ba da har yake iya kawar dakai akanta don darajarta sarai ya sani damarsa biyu ce ta riƙe kambun gidansu yayi wasa da damar farko Maryam matarsa ta fari bai karɓi budurcinta a Nigeria kowa ya shaida ba. Akan wannan ɗan ƙaramin dalilin yake fuskantar damuwa yanzu ne ƙanin mahaifinsa da danginsa zasu rinƙa yada masa da magana wai yayi hotiho bonono Auran nakasassa wannan kalma tasa ko lokacin da akayi yunkurin bashi sarautar mahaifinsa bayan mahaifin nasa ya kwanta jinya Hajiya Tushe ta matsa sai ya auri Amina yar ƙanin babansa wai ita a burinta na ganin basu caccaki dunduniyarsa ba ashe kamar turi sarai yasan Amina bata kawo masa cikakken budurci dake tasu ce sai sukace tunda an samu wannan matsalar a tura zuwa matar ƙarshe. Itako Sa'ade dama haɗin Fulanin Yola ce wato Tushi itanma dai kamar Aminan dake sunyi wancan furucin akan yarsu sai suka ɗora lamirin cewa duk yanda akai shine yake lalata matansa a waje shiyasa baya damuwa, sauƙin daya samu dake sun riga sun ce matar ƙarshe to gashi dai kurunƙus ya rufe da Rumah wadda yake fata ta zame masa masharin matsalolinsa guda biyu, ya sani idan har aka samu ɗaya Zakka cikin huɗu zai samu sauƙin zargin da sukeyi masa. Dawowarta ce tasashi dawowa cikin nutsuwarsa ya tashi zaune ta ɓalle bottle na ruwan ta tsiyaya masa ta ɓallo maganin ta miƙa masa ya buɗe mata baki ta sanya masa tare da zubansa ruwa ya bi dashi ta aje Glass cup ɗin tace “Kusan duk dare sai kasha magani Takawa meye damuwarka shin bakada lfy ne?" Buɗe idanunsa da ko yaushe suke lumshe yayi akanta kamar zaiyi magana sai ya kawar da zancen tunda ta kasa fahimtar matsalarsa shikam a yanzu bazai iya cewa feeling ɗin ta ke wahalar dashi ba har yake haɗiyar ƙwaya musamman dake yasan itan matsoraciya ce tsaf zata daina sakin jiki dashi ɗan sauƙin da yake samu da ɗumin jikinta ya daina samu sarai yasan zata ƙaurace masa gashi ya rasa wanne irin shaƙuwa ke tsakaninsu da yake iya yima kowa dole amma banda ita. Kwantar da kanta tayi a ƙirjinsa tace “kuma kamar ma bakaci abinci ba?" A fili ya sauke dogon numfashi yace “gaki kamar yar jarida Rumah bani abinci me kikeso naci?" Ɗan ƙaramin bakinta ta buɗe tace “Tuwon shinkafa miyar zogala da busasshen kifi da naman rago...." Yanda ta dage tana masa lissafin abinda tariga tasan ba lallai su samu ba in kuma ma za'a samu aci wuya ya bashi dariya da takaici ya shammaceta ya aza bakinsa saman nata suka mirgine a shimfiɗar suna kokowa tana dariya tanason ƙwatar kanta ya cafki bakin da sauri tare da sanya hannunsa ya tallafo ƙirjinta ta baya ya sakalo harshenta da nasa ya wani lumshe idanu yana sakin ajiyar zuciya me ƙarfi bata wani damu da yanayin ba tunda ta riga ta saba indai zasu zauni guri ɗaya saiya samu abin lasa koda babu yawa. Saida taji hannunsa saman bottle na bra ɗinta yana shirin ɓallewa wannan yasata saurin gimtse nutsuwarta ta haɗe ta waje guda ta rirrikeshi ta janye bakinta cikin fizgar furuci tace “Meye haka taka...." Bata iya ƙarasawa ba ya sauke idanunsa masu bala'in kwarjini a kanta suka shiga cikin nata dalilin da yasa kalmomin tsinkewa tana kallo yasa hannu ya zuge zipper na gaban rigar ya ɗora idanunsa kan yan madaidaitan nonuwanta da suke wani ɗaukar idanu da fusgar zuciya tare da ɗarsa mata saƙo. Tafiya hutun ƙwaƙwalwa Rumah tayi abinda ya hanata jin lokacin daya cire mata belt na bra ɗin har yakai hannunsa ya damƙesu Saida taji shigar wata azaba ta masifa abinka da budurwa Nonon kamar dutse. Sosai yaji yanda ta saki yar ƙaramar ƙarar da kuma saukar numfashinta na wuya saidai a ƙadamin daya fuskanta daga yanda tsautsayi ya fusgeshi ya buɗe wannan ma'adanar madara bazai iya mayarwa ya rufe batare daya lasa ba, shine dalilin da yasa ya fara shafa nipples ɗinta. Ta kuwa motsa domin ƙwacewa memakon ta samu ƙarfin ƙwacewa sai sake daureta da yayi ta hanyar sanya ɗayan Nonon a bakinsa tayi saurin riƙe kansa cikin fitar hayyaci tace “Way...yoh Ta...ka..wa bamuyi haka dakai ba karka ciremin bashida girma wlh banida me siyomin wani a India...." Kuka ta rushe masa dashi jin yanda ya haɗe labbansa a ƙirjinta ta rinƙa jijjiga kanta har Saida ya saketa ya faɗa gefe yana maida numfashi ya faɗi a gefe tare da dafe mararsa da kansa..... _Kuyi hƙr da short typing da nakeyi muku Please bana cikin nutsuwa ne wlh inayi muku ne don sauke haƙƙi, kuma ina roƙonku kusa mahaifina a addu'a Allah ya bashi lfy ya mayar masa da ciwonsa kaffara 😭😭🙏🏼_ [12/15/2022, 1:12 PM] OUM HAIRAN: *Oum Hairan Paid 23-24* Saida ya fara kaisu wani babban gidan abinci yayi musu order ya ciyar da ita da kansa Saida ya tabbaci ta ƙoshi suka fita yaja mota suka tafi ya rinƙa zagawa da ita gari sunsha yawo sosai ƙarshe suka yada zango gidan wani abokinsa Zahra amaryar abokin nasa me kirki sosai tunda taga Rumah tace ita tanasonta nan Rumah taga kishi ƙiri² Nana uwar gidansa tunda taga Zahra na nannan da ita t shiga jijjin haushinta duk sai taji ta ƙagu su bar gidan. Dake hankalinsa na kanta lura da yanda ta takura yasashi miƙewa wajajen goma na dare yayi musu ɓarin Naira suka fita suka nufi gida yana tambayarta a yawon nasu meye yafi burgeta, murmushi tayi tace “Komai ya burgeni amma yanda naganka cikin walwala da wannan dressing ɗin da bantaɓa ganinka dashi ba yafi komai burgeni" Parking yayi a parking space na gidan ya riƙo hannunta yace “da gaske?" Ɗagansa kai tayi ya sunkuya daidai kuncinta yayi mata wani kiss me ɗumi ta lumshe Idanunta tare da ƙasa da kanta da haka suka fito yana riƙe da hannunta har ciki munafukai duk sun kasa bacci suna jiran dawowarsu don bawa idanunsu abinci aikuwa sun bayar sun naɗa kuma sun aika. Koda suka shiga ko abinci basu saurara ba yace tayi wanka tayi shirin kwanciya batayi masa gardama ba tayi wanka tayi shafa'i da wuturi daidai lokacin da yake shigowa ya janyota jikinsa ya kashe musu fitila yana shafa bayanta da haka bacci ya ɗauke su. Rayuwa me matuƙar daɗi da kamar bazata ƙare ba sukayi a Kano sannan suka ɗaga zuwa Australia abinda yake damun Rumah ɗaya yanda Mai Martaba baya barinta samun zama da ƴar uwarta ko ta buƙaci hakan saiya san yanda yayi ya hanata samun dama kullum yana maƙale da ita baya barinta zuwa ko ina tun abin bai damunta har ya fara damunta. To yanzun ma da suka sauka a Australian sosai tayi mamakin yanayin ginin tsakanin part ɗinsu dana bayin tafiyar da nisa sosai hakan ya ƙara sanyaya mata jiki. Ɗan abinda yake sanyata nutsuwa da kwantar mata da hankali ganin iya zamansu bai taɓa tunanin neman wata mafaka gareta ba saidai yace tayi masa tausa ta kwanta a jikinsa ya rungumeta suyi baccinsu a haka da haka sukaci gaba da rayuwarsu a Australia. Yau tun safe taji tana muradin sanya yar'uwarta a idanunta hakan ne ya sanyata ɗagowa ta dubeshi lkcn tana sanya masa Safa a karfarsa tayi Sa'a shi ɗinma ita yake kallo ganin idanunsu sun sarƙi juna ya ɗaganta gira yayi ƙasa da nata ta buɗe baki muryarta can ƙasa kamar me neman gafara tace “Don Allah takawa lafiya inason ganawa da Asma'u kuma inda hali inasonta kusa dani kaɗaici yana damuna idan ka fita ka barni" Zubanta ido yayi bakinsa yana ɗan motsawa a hankali yace “akwai kewar dana kasa cire Miki ne?" Girgiza kai tayi tace “ba manufata kenan ba saidai shi sabo turken Wawa ne mun taso tare komanmu tare idan ya kasance zan iya samun wata ɗaukaka na manta da ita sai nake ganin na kai butulu musamman daya kasance kullum cikin kwantar min da hankali da tausar zuciyata take Allah ya taimake ka Asma'u ta wucce ƙawa ta zama wani ɓangare na jikina...." Ɗaganta hannu yayi yana miƙewa yace “Ok zatazo" daga haka ya fice ya barta durƙushe abinda baiyi mata daɗi ba sai ta kama auna kalamanta ko akwai kalma saɓanin daidai. Itadai bata hangota ba wannan ya bata damar mikewa ta fito parlourn Luba da Iro har sun gama aikinsu Luba tana tsaye tana ƙarewa parlourn kallo taji takun saukowa tayi saurin kai dubanta ga inda taji takun ta zube tare da cewa “Takawarki lfy burtali matakar shanu shamuwa rabon me saa" Ta rasa meye yasa bata jin daɗin wannan kambawar da sukeyi mata to yau ɗin ma katseta tayi da cewa “Ina Asma'u" cikin in...Ina tamunafurci tace “Sa...Saro ta tafi kiranta Muna fatan dai ba wani laifi mukayi ba" bata bata amsa ba illa nufar kitchen da tayi ta ishe komai a shirye a dinning taja cup ta haɗa tea ta fara sha tana tuntunin rayuwarsu ta baya da wannan taji sallamarta ta miƙe da sauri suka rungume juna tace “Long time nayi missing blood sister na Asma'u kullum ina yini da tunaninki ke fah?" Murmushi tayi tace “ni har kwana blood kawai na rasa ya zanyi ne inason ganinki da maganganu da yawa a bakina" Janta tayi suka nufi dakin da yake a matsayin nata suka zauna duk yanda taso Asma'u ta zauna a gefen gadon ƙi tayi sai ƙasan carpert suka zauna Rumah ta kama hannun Asma'u tace “kinajin yunwa?" Girgiza mata kai tayi ta sauke numfashi tace “Ok meye ke son fitowa daga bakinki?" Fasali taja tace “Ina fatan kullum kina shiryawa canza salon takun rayuwa Rumah akwai kwantacciyar rigima kuma mai girman gaske shin baki tunanin meye yasa cikin sati biyun nan Mai Martaba bai taɓa tunanin kusantarki matsayin mata ba?" Zubawa Ma'u ido tayi itanma murmushi ta sauke tace “Matansa biyu Amina da Sa'adatu sun shirya bin matakin yaƙin sunƙuru dake domin an tabbatar musu da cewa kece hasken wannan masarauta lallai akwai aiki a gabanki me girma" Kallonta tayi tace “Ina kike samun wannan labarin?" Kallon hanya tayi tayi ƙasa da murya tace “gurin Luba kinsan ai hadimar Amina ce a fakaice fah amma ba kowane ya sani ba saboda aikin ɓoye takeyi mata" jinjina kai tayi tace “Yanzu kuma a haka zamuci gaba da tafiya dasu sunacin dundunniyarmu" murmushi yayi tace “to kina da abinda kike tunanin zakiyi ne?" Girgiza mata kai tayi ta miƙe ta nufi wardrobe ta buɗe ta ɗauko wasu dogayen riguna tace “Jiya da muka fita nagansu sunyi min kyau na siyo mana su" kallonta tayi tace “kuma ni Allah ya taimakeki?" Da mamaki take kallonta tace “Ko baki sone?" Juyar da kai tayi tace “Idan daraja ta bambamta dole yanayi ya bambamta Ruman da muke faɗi tashi da ita a baya yanzu ba ita bace ba meye zai hana ki rinƙa bani kwance ki adana sabbin" Bata iya cewa komai ba sukaji alamun buɗe get Asma'u ta miƙe ta fice da sauri domin komawa sashinsu itama ta fito ta tsaya jikin ƙofar ɗakin, tsayin lkc sannan taji haurowarsa idanunsa akanta yana nazartar yanayinta ya riƙo hannunta suka shiga ciki ya zaunar da ita yayi kissing hannunta yace. “Kamar akwai magana a bakinki?" Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da zoben yatsansa ya tallafo fuskarta ya sauke bakinsa saman lips ɗinta yana lasa dole saboda wani saƙon sirri da take karɓa a ilahirin jikinta, ta rasa meye yasa takejin wannan yanayin idan suka kasance a haka. Janye bakinta tayi cikin bazatar furuci tace “Takawa meye gundarin aure ne?...." Da mugun sauri ya kalleta ta sauke kanta hawaye na zubo mata tace “meye yasa kowa yake cemin inyi ƙoƙarin ganin mun kasance a cikin asalin rayuwa ta gundarin aure bayan nidai na kasa ganewa" miƙewa yayi yace “Rayuwar aure? Gundarin aure?? Rumah waye yake faɗa Miki haka?" Sunkuyar dakai tayi ya daka mata tsawa yace “Tambayarki nakeyi? Cikin firgita da in...ina tace “Jakadiyya ce take faɗamin...." _Mahaifina ne babu lfy shiyasa baku jina yanda ya kamata, Alhmdllh jiki yanata sauƙi insha Allahu zamuci gaba kamar yanda muka saba._ Don Allah in kinsan baki biya ba karki karanta saboda kowa ya samu damar karanta halal ɗinsa yasa na sauke masa farashi sabon price Normal group 200 PC 600 zaku tuntuɓe Ni ta wannan number a WhatsApp 09013718241, ne babu VIP ko ku tura ta acct 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN. Ƴan Niger kuma zaku turo katin Airtel na 200f *Oum Hairan* [12/15/2022, 6:39 PM] OUM HAIRAN: *27-28* Don Allah in kinsan baki biya ba karki karanta 300 PC 600 acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank ko katin MTN yan Niger kati Airtel na 300f. Direwa tayi daga gadon da gudu tana kalle² ya ruƙo hannunta ya janyota jikinsa ya rungumeta zatayi magana ya ɗora hannunsa a bakinta cikin fizgar numfashi yace “Sheet-up Please Rumah" lafewa tayi a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya sun ɗauki lokaci a haka kafin bacci y ɗauke ta inda sabo ya saba yakan sanyata bacci shikuma ya kwana karatun wasiƙar jaki. Washegari ma fita yayi kamar jiya tare suka yini da Asma'u sai yamma ta koma ɓangarensu, Shikenan damuwar Rumah taragu kullum suka kasance tare da yar'uwarta idan ya dawo kuma yakan biyewa shirmenta har takanji kamar tan tare da sa'anta wani lokacin ma yakan fita shirme da shiririta da wannan ta samu nutsuwar da yake buƙata cikin watannin biyu tayi wani kyau na ɗaukar hankali jikinta har wani danshi yake fitarwa saboda Hutu sosai Mai Martaba yake jiƙata da duk abinda ya Burgeshi, watannin biyu kamar kwanaki biyu haka suka shuɗe batare da kowa ya ankara da wuccewarsu ba cikin lokacin ne kuma duk wasu shirye-shiryensa ya kammala ranar da kwanakin watansu biyu ya cika ranar ne suka ɗago zuwa gida Nigeria zuciyar Rumah wasai shi kuwa da tarin damuwa, tunda yasan meye dawowarsu Nigeria yake nufi. KT. Tun ranar da Mai martaba ya bayyana Rumah matsayin matarsa ta huɗu makullin gidansa abubuwa suka ɗauki zafi a wannan masarauta babu abinda kake gani da fahimta a kan fuskar kowa sai tsagwaron hassada da baƙin ciki kama daga waɗanda suka isa dama waɗanda basukai suyi magana ba, wannan abu ya zama damuwa damuwa a zuciyar kowa musamman Matan Sarki Amina da Sa'adatu waɗanda suke ganin kamar su wannan wacce irin zubewar daraja ne ya samesu ace baiwar mijinsu ta zama kishiyarsu babban abin damuwar ma a bayin ma mara asali mara galihu. Yini sukayi kowa da saƙonnin da suke zuwar masa da kuma abinda yake ayyanawa. A ɓangaren Gimbiya Maryam kuwa tunda maganar ƙarin auren ta Sarki Ridwan ta daketa ta miƙe ta fita ta koma sashinta kallo ɗaya tayiwa barorin ta masu hidima a gareta duk suka watse ta shige dakinta ta rinƙa safa da marwa zuciyarta na tafasa ranta suya wani abu na yawo a kanta zama tayi tace “Baiwa? Ridwan baiwa mara galihu yar tsintuwa?" Tashi tayi taci gaba da zagawa ta ɗauki wayarta ta kira Na'imah wata amintacciyar baiwarta ce da aka haɗota da ita daga Bauchi Tun aurenta. Ɗagawa tayi tace “Amincin Allah ya tabbata ga uwar ɗakina...." Katseta tayi da cewa “An yanka ta tashi Na'imah kizo turakata inason ganinki...." Kashe wayar tayi ta ajiye ta buga tagumi kanta na sarawa zuciyarta na tafasa, bayan kamar shuɗewar mintina sha biyar Kuyanga Na'imah ta shigo ta durƙushe gaban Maryam tace “Gimbiya ta Yarima hakikanin gaskiya duk damuwar data kasa ɓoyuwa a zuciyarki ta bayyana kan fuskarki to takai damuwa shin meye wannan da ya taɓa rayuwar uwar ɗakina?" Zame hannu Fulani Maryam tayi tace “Ya cike Na'imah Nikam ina ganin ƙunci da tashin hankali yanzu kamar ni da aka haifeni cikin mulki da isa na ɓige da kishi da Baiwa tsintacciya..." Sai yanzu Kuyanga Na'imah ta gano bakin zaren tayi murmushi tare da ƙas dakai tace “Inada shawara ya shugabata" da sauri ta dubeta tace “wacce?" Ƙasa ta kumayi da kanta tace “Kina cikin mutane masu ƙima da daraja gurin Mai Martaba Allah ya taimakeki domin ke mace ce da ba'a gane zuciyarki kina iya ɓoye sharrinki domin wanzar da alkhairinki, shin zai yiwu ace kune matsalar mijinku kullum akanku yake neman mafita? Allah ya taimake ki dukkanku akayiwa kishiya amma Sai tafi dukan Sa'ade sai akayi dace Itadin yar fadar Surukarku ce Hajiya Tushi ita tanajin ta isa, ɗazu naji wasu yan ɓaryar Hajiya Tushi suna faɗin tabbas wannan amarya zata shiga uku...." Katseta tayi da cewa “To Ni meye damuwata ne da shigarta damuwa" dariya Na'imah tayi tace “Shine babbar damuwarki kuma hanyar riƙe kambunki dole zakija yarinyar nan a jikinki ki cire batun kishi da ita ki nuna masa kinfisa murna da wannan auren Allah ya taimake ki kinsan hikimar hakan?" Kallon sakarya takebin Na'imah dashi tare da girgiza mata kai, ta sake kwantar da kai tace “Ba komai ake kira da hakan ba face makirci da kutungwila irin tamu ta waɗanda sukaga jiya suka kalli yau kuma suke tsammanin ganin gobe. Idan kinjata a jika zata saki jiki dake bazata taɓa yarda zaki cutar da ita ba to Kinga zamuyi amfani da wannan wajan cimma burinmu na farko dai zamuyi amfani da wannan mu hana Mai Martaba samun damar shigarta koma mu cire masa tausayinta ta hanyar rusa masa burinsa na son ganin ya samu sassauci daga abinda ya shafe shekaru yanayi masa yawo a zuciyarsa sannan zaki ƙara ƙima a gurinsa zai sakar Miki ragama tunda a yanzu haka da Hajiya Tushi da Fulani Sa'ade da Waccan yar kuci ku bamun Fulanin tsakiya duk sun ɗauki zafi da muggan nufaƙa suna jiran dawowarsa da matarsa kuma wlh Allah akwai ƙura idan aka nunawa yarinyar nan baƙin taku domin da gaske ta kama zuciyarsa zai iyayin komai tunda ya iya fatali da ƙa'idar gidan ya taketa ya aureta tana matsayin baiwarsa bayan wannan haramtaccen abu ne a wannan masarauta ina fatan kin fahimceni?" Wani Gwauron numfashi Fulani Maryam ta sauke ta jinjina kai tace “Shiyasa kike da matsayi me girma a gurina indai dake a gefena bazaki barni nayi tafki ba tabbas babu algus ko almundahana cikin tafiyarki yanzu ya zamuyi da Fulanin Sokoto kinsan fah da shawarar ta yake gudanar da komi nasan ko tantanma babu da sanya hannun wannan munafukar a auren nan ma" “Karki damu da ita idan ya Baki yarda babu me ƙwace Miki" da wannan wannan tattaunawa ta tashi kuma tun daga wannan rana Fulani Maryam ta sanyawa kanta dabi'ar tura masa text kullum sau biyu na gaisuwarsa daya zama na ƙa'ida da kuma na gaisuwar Ƙanwarta injita da faɗa, dake ya riga ya yarda da ita fiye da sauran matansa baya kokwanto akan zuciyarta har waya takan kirashi ta tambayeshi amarya takance “Ina Fulani ƙanwata Abin ƙauna da gaske tunda na fahimci kana tausayinta Ni kuma na kamu da kaunar ta" yana jin daɗi sosai wannan tasa duk wani abu da zaiyiwa Rumah tana Nigeria amma da ita yake shawara. A hankali Fulani Amina ta fahimci hakan ta kuwa sanar da Fulani Sa'ade nan suka faɗawa Hajiya Tushi aikuwa ta tako har sashin matan Sarkin ta zage Fulani Maryam tsaf bata kulata ba tunda tasan tanada manufa akan hakan. To yau tunda gari ya waye gidan ake ta hidindimun taran sarki wannan dogon zango da yayi ko ina kabi sai ƙamshi a gidan sarautar kowa ya zama tsaf shirin tarɓar masu gari, ƙarfe huɗu motocin ɗaukosu sukabar filin parking na Katsina domin zuwa dauko sarkinsu busa ta algaitu sunata tashi tare da jiniya. Sun zaunu a filin jirgi sai biyar jirginsu ya sauka mutane suka fara saukowa abokan tafiyarsu ne Saida kowa ya fito sannan excourt ɗinsa suka sauko shine ya fara fitowa sannan Rumah a bayansa kamo hannunta yayi suka isa cikin jama'ar tasa sunayita zubewa suna kwasar gaisuwa yana ɗaga musu hannu duk wani wanda ke gurin idanunsa kan Rumah yake hatta da Jakadiya idanunta kanta yake tana mamakin irin cikar da yarinyar tayi cikin wata biyu tayi wani mulmul da ita sai ɗaukar idanu takeyi ba Amina da Sa'adatu ba hatta Fulani Maryam Saida zuciyarta ta doka lokacin da ta sauke idanunta kan Rumah data canza musu tayi bala'in yi musu bazatar siffa. Kamo hannunta taji anyi abinda ya haddasa mata juyawa idanunta ya shiga cikin na Maryam da taketa washe baki ta kuma juyawa ga Mai Martaba ya jinjina mata kai tare da sake damƙar ɗaya hannunta ya haɗa dana Fulani Maryam yayi musu murmushi gabaɗayansu. Ƙasa Rumah tayi da kanta daidai lokacin da Maryam tace “Barka da kasancewa Sirri ga adalin Sarkinmu Jijiya tafi da ƙarfin jiki baya goya marayu ubanmu maganin kukanmu Sarki Ridwan mijina aljanna ta alfahari na, Fulanin Katsina inayi Miki fatan kasancewa kamar ni a zuciyar mijinmu kuma ina Invite ɗinki wajen samarwa Duniyarmu farin ciki..... Kallon da taga Hajiya Tushi tanayi mata ne yasata sake shigewa jikin Rumah tayi kissing kuncinta tace “Ina farin ciki da samuwarki cikin duniyar duniyata ina kyautata Miki zato" da wannan suka wucce wajajen motocinsu duk yanda Rumah taso zamewa daga da'irar Maryam ta hanata tare suka shiga mota suka wucce gida, kai tsaye motar dasu Rumah suka shiga ɓangaren Fulanin Sokoto ta nufa tayi parking suka fito Maryam na riƙe da hannun Rumah suka shiga wasu dattijai dake tsaitsaye suka taresu da waƙoƙin su irin na gidan sarakai daga Rumah har Asma'u abin ya zame musu sabo Jakadiya ke jagorantar waƙen suka zagayesu har cikin turakar Fulanin Sokoto ta kurɗo ta kama hannun Rumah ta shige da ita cikin wata ƙofa dake turakar ta saki labule sai lokacin Rumah ta buɗe Idanunta sosai tana ƙarewa ɗakin kallo. Turo kofar da akayi yasata sauke idonta ga me shigowar wasu barori ne su uku da manyan tire na tasa suka sunkuya suka ajiye suna gaisheta cikin girmamawa. Bata iya amsawa ba sai binsu da takeyi da idanu suka fito wasu suka kuma shigowa Saida aka jere tire goma sha biyu da tulunan tasoshi akansu bata gama wannan kallon da hangen ba aka fara shigo da ƙore na nono suma Saida aka jere goma sha biyu manyan ƙore ba ƙananu ba. Daga bisani kuma aka kuma shigo da wasu akwatuna aka rinƙa jerasu a wata ɓarya ta ɗakin Saida aka jera akwatu talatin da shida sannan aka dakata da shigo da kayan, shuɗewar ɗan lokaci aka sake turo ƙofar Hajiya Maimuna Babbar ƴar Sarki Abbas yaya ce gasu Sarki Ridwan ita ce ta shigo tsayawa tayi ta zubawa Rumah idanu tana mamakin kyawun halittar yarinyar, rusunawa tayi tana gaisheta cikin girmamawa Hajiya Maimuna tayi murmushi ta ɗagota ta shafa fuskarta tace “Amaryar Sarki ba ita zata gaishemu ba mune zamu gaisheta" waya ta kira tayi maganganunta can wasu mata su biyu suka shigo Fulanin Sokoto na biye dasu Jakadiya na biye da ita suka shigo wai ashe wannan Nono Nonon kamun amarya ne Fulanin Sokoto tace. To me ake jira da ba'a fara kamun ba dare yana shiga" rusunawa Jakadiya tayi tace “Allah ya ƙara miki lfy Mai Martaba ya umarceni da inkai masa Fulanin Katsina Turakarsa anjima idan komai ya kammala" Hajiya Maimuna ce taja Rumah ta zaunar da ita tsakiyar wani kilishi da aka shimfiɗa ta cire mata mayafin ta zare mata ɗankwali hatta ɗankunne Saida aka cire mata duk wani kaya nau'in sutura Saida aka rabata dashi ya rage daga ita sai under skirt da bra tasa hannu ta maƙale ƙirjinta tare da rintse idanunta batare data tsammata ba taji wani sanyi yana ratsa ta buɗe idanun da zatayi taga ashe wannan madarar shanun ce aka sheƙo mata ita tun daga tsakiyar kanta har ƙafafunta. Ɗauke numfashinta tayi saboda ita ba ma'abociyar karni bace ji take kamar tace ta shiga uku ta lalace wai ashe wasa farin girki durzar fatarta akayi sosai da dilka an cire mata dattin gaske a jikinta sannan aka sake shafe mata jiki da Nonon aka kunna mata fanka ya bushe sai lokacin aka bata umarnin ta shiga wani guri ta miƙe suka shiga ita da Hajiya Maimuna banɗakin yana fitar da wani sihirtaccen ƙamshi mai kashe gaɓɓan jiki ya daki hancinta ta lumshe Idanunta ta sunkuya ta ɗebi ruwan ta watsawa fuskarta, kallon sosai Rumah takeyi na ikon Allah wai ƙatuwa da ita abarta tayi wanka anƙi Hajiya Maimuna da Salmah Sudan sune suka wanketa tas tare da bata wani ruwa a wata yar buta sukace ta kama ruwa dashi suka fice ta ɓalle murfin saman butar ta lumshe Idanunta saboda ƙamshin ruwan data tsiyayo a hannunta batayi tunanin akwai irinsa a wannan duniya tamu ba haka ta rinƙa tsarki da ruwan tanajin wani ɗumi me yaji² yana shigarta yana ratsa ta har kwanyarta Saida ta ƙarar dashi sannan ta miƙe ta ɗauki rigar da Salmah Sudan ta bata ta wanka ta sanya ta ɓalle bottle ɗin ta fito tana zare idanu ganin wata kujera an sanya kaskon wuta a ƙasanta jajir dashi wai tace ta zauna akai. Taso gardamewa Fulanin Sokoto ta girgiza mata kai dole don girman matar ta zauna ɗumin garwashin na ratsa ta tare da wani ƙamshi me kama jiki, wani ƙoƙo Fulanin Sokoto ta mika mata da wani jan ruwan tsumi kirtif dashi har wani yauƙi yake tace ta shanye. Rintse idanunta tayi ta kafa kai ta shanye harda hawayenta na taɓara Fulani Sokoto tayi murmushi tace “Rumah kenan ba'a bori da sanyi jiki duk inda kikaji wane ba banza ba karɓi wannan ki shanye kici abinci dare ya shiga sosai" girgiza kai tayi tace “Fulani Ban...banashan... Nono" “To Fulani abarta mana ga wani shima takanas nasa a kawo shi daga Cameron don wannan dare....." “Dare!” Rumah ta maimata lokacin da Hajiya Maimuna tace “Haka zaki hƙr Kisha wannan haɗin dafa'in gidannan ne duk matar da aka kawo indai anasa mata ran budurci to dole ne tashashi...." Karɓa tayi ta ɗauke numfashinta ta zuƙe nandanan amai ya fara taso mata Hajiya Maimuna ta buɗe alawa ta jefa mata a bakinta. Cije leɓe Fulani Maryam tayi ta fito da wasu matsiyatan kayan bacci tace “Mai Martaba ya bayar yace akawo" karɓa Fulanin Sokoto tayi kowa ya fita aka fara shiryata sai a wannan lokacin ta fara fahimtar nufin su lokacin ne kuma tsoro da firgici suka dirar mata data fara hasaso irin yanda marubuta ke bada labarin daren farkon kowacce cikakkiyar budurwa da irin yanda ake kasancewa bayan gabatar komai. Shiri akayi mata na ƙasaita cikin wata fitinanniyar rigar bacci me ruwan gold aka sanya mata barima ta gold da zoben gold sai alƙyabba da takalminta Fulanin Sokoto da Hajiya Maimuna suka rinƙa yi mata ɓarin turare kanta har juyawa yakeyi. Zaunar da ita sukayi sukayi mata nasiha me shiga jiki dukkan wata gaɓa ta jikinta Saida tayi sanyi kuka takeyi sosai me kashe jiki Fulanin Sokoto ta rungumota jikinta ta shafa kanta tace “Ba kuka zakiyi ba ki godewa Allah da yayi miki zaɓi na alkhairi sannan ki tashi mu bi sa'arki mu rakaki ɗakin mijinki" Sake rushewa tayi da sabon kuka Jakadiya ta kamo hannunta ita da Hajiya Maimuna sune zasu rakata ɓangaren Mai Martaba ta tunda suka fito gabanta ke faɗuwa a haka suka isa ga motar suka sanyata sabuwa dal, tafiyar ba wata me nisa bace akayi parking suka fito ashe duk kusancin Rumah da Mai Martaba akwai ɓangare nasa da bata taɓa takawa ba tsayawa lissafa shiryuwa da ƙawatuwar wannan sashi abin bana baki bane, ƙamshin ɓangaren ma dabanne hatta iskar dake kadawa a sashin daban ce. Wata katafariyar ƙofa suka taɓa aka basu izinin shiga kowa yaja ya tsaya Gimbiya Maryam ce kawai me ikon shiga wannan sashi a cikinsu itance ta riƙo hannun Rumah ta buɗe ƙofar suka shiga da sallamarta. *Oum Hairan* [12/15/2022, 9:40 PM] OUM HAIRAN: *Bonus 29-30* Don Allah karki karanta in baki biya ba Nrml 300 PC 600 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank. Yana zaune saman sallaya da wasu manyan littafan addini a gabansa da alamun nazarinsu yakeyi ya ɗago ya sauke idanunsa kan matan nasa guda biyu Maryam ta rausayar dakai cikin salon Kissa me ɗaukar hankali tace “Sannu ana hutawa takawa ga Ƙanwata na kawota gaba gareka sai a sallameni na tafi ina fatan asha amarci a wannan dare lafiya" Murmusawa yayi cikin yanayin jin daɗi yace “Fulani an kyauta muna godiya a ƙarasar da ita zuwa sashe" da rawar jikinta tace “Gdy nake mai Garin Dikko a tashi lfy" ta kama hannun Rumah suka miƙe suka shiga ciki wani shiryayyen daki ne da ya gaji da haɗuwa Maryam ta kamo ɗayan hannun Rumah tayi murmushi tace “Ƙanwata nan shine ɗakin girma gareki kowaccenmu tanada wannan ɗakin anan ne Mai Martaba zai karɓi budurcinki [12/16/2022, 8:14 AM] OUM HAIRAN: *Bonus 29-30* Don Allah karki karanta in baki biya ba Nrml 300 PC 600 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank. Yana zaune saman sallaya da wasu manyan littafan addini a gabansa da alamun nazarinsu yakeyi ya ɗago ya sauke idanunsa kan matan nasa guda biyu Maryam ta rausayar dakai cikin salon Kissa me ɗaukar hankali tace “Sannu ana hutawa takawa ga Ƙanwata na kawota gaba gareka sai a sallameni na tafi ina fatan asha amarci a wannan dare lafiya" Murmusawa yayi cikin yanayin jin daɗi yace “Fulani an kyauta muna godiya a ƙarasar da ita zuwa sashe" da rawar jikinta tace “Gdy nake mai Garin Dikko a tashi lfy" ta kama hannun Rumah suka miƙe suka shiga ciki wani shiryayyen daki ne da ya gaji da haɗuwa Maryam ta kamo ɗayan hannun Rumah tayi murmushi tace “Ƙanwata ni zan tafi ki kula da kanki koda yake inma baki kula ba akwai me kula dake" Sakin hannunta tayi ta juya zata fita kamar wacce aka tsikara sai kuma ta dawo tace “Na manta akwai saƙon Mai Martaba gareki" kwance gefen zaninta tayi ta dauko wani garin magani ta buɗe ta ɗauki wata ƙwaya kamar ƙwayar kankana ta sanya mata a hannu tana Murmushi tace “Ki sanya a bakinki ki taune ta kibi da ruwa" juya ƙwayar takeyi a hannunta so take tayi tambaya saidai kamar zai zamana rashin yarda a ganinta bai kamata duk abinda ya fito daga hannun Mai Martaba ta rinƙa ɗora masa ayar tambaya ba [12/26/2022, 9:34 AM] OUM HAIRAN: *BONUS 31-32 don Allah karki karanta in baki biya ba Nrml 309 PC 600 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu Umar gtbank.* *RUMAH* Jefashi tayi a bakinta cikin murnar nasara Maryam ta miƙa mata ruwa ta kurɓa ta dafa kanta tace “Ki kasance cikin aminci ayi amarci lfy" tana faɗa ta fice ta jima tanajin maganganunsu ƙasa² da Mai Martaba kafin taji shiru takai dubanta da agogo sha biyun dare harta gita bata ida dawo da idanunta ba taji ya budo ƙofar ya shigo da sallama a bakinsa. Hakanan ta tsinci gabanta da faɗuwa ta kasa amsa sallamar ya zubanta idanu yana ƙarewa halittun ta kallo tun a farko ya fahimci tsoro a tattare da ita yaja numfashi tare da zama gefen gadon yace “Ki tashi kici abinci ki kwanta" bata amsa ba kuma baiga alamun tanada niyyar tashi ba ya kai hannu ya zame hular alƙyabbar jikinta ya ɗora tafin hannunsa saman kanta ya sake sauke numfashi ya ɗan ɗauki lokaci sannan ya janye hannunsa ya miƙe ya fice tare da jan ƙofar itama ta mike ta zare alƙyabbar ta shiga bayi ta dauro alwala ta haye gadon tana me karanto addu'o'in neman tsari bayan ta kashe glub taja bargo ta gudundune bacci me daɗi ya ɗauketa mafarkan cikinsa suma masu ƙarawa daɗi daɗi. Tayi nisa a bacci kamar wacce aka tasa ta buɗe Idanunta da sauri tana kokawar saita numfashinta da yake shirin tafiya Hutu ta buɗe Idanunta tarwai kan fuskar Mai Martaba da idanunsa suke a lumshe janye jikinta tayi ƙoƙarin yi ya sake maƙaleta yana shafa bayanta. Da sanyin muryarta tace “Takaw...." Bakinta ya kulle ta hanyar ɗora harshensa saman lips ɗinta yaci gaba da tsotsarsu kamar ya samu sweet sun ɗauki lokaci a haka kafin yakai hannu ya kashe glub ɗin yana lalubar kunnenta ya sauke mata wani numfashi me tsinka lakar jiki yace “Yau rana ce da nake fatan ta zame mana Mabudin dukkan sirri sannan ma'adanin dukkan farin ciki Rumah wanne yanayi kikeji game da ni a yau da nake burin mallakar komai daga gareki nima na mallaka Miki komai?" Shiru tayi babu amsa ta saba da jangwale²nsa tun a Australia saidai yau tanajin komai sabo musamman lokacin daya sanya hannunsa ya ɓalle bottle na bra nata ya sanya yatsansa yana yawo dashi saman ƙashin bayanta a hankali har cikin tsakanin mazaunanta da suke mugun ɗaukar hankalinsa yana shafasu da wani salo na sanya kasala. Fuzgo numfashi tayi tare da rintse idanu wasu siraran hawaye suka zubo mata wani zugi na ratsa ƙwanyarta ta sanya hannunta ta riƙe nasa tace “Takawa zafi nakeji...." Birkitota yayi ya sake cika hannunsa da nononta yana murzasu da salon ƙwarewa tare da lasarsu lokaci zuwa lokaci, tunda Rumah take bata taɓa shiga tashin hankali irin na yau ba ta kankameshi tana rushe masa da kuka tace “Tattak..." Sake rufe mata baki yayi yana zame mata pant ɗin ta ya sanya hannunsa ya shafa box ɗin gabanta ya saki wata ajiyar zuciya ya lashi kan nononta yana sauke wani karamin Nishi tare da kwancewa luf ya sakar mata nauyinsa yanaci gaba da sarrafa sassan jikinta ita kuma tana nonnoƙewa tana tureshi. Kuka takeyi masa sosai tana masa magiya faɗi take ”takawa zan iya mutuwa idan kaci gaba da...." Wani siririn ihu ta saki lokacin daya shammaceta ya danna hannunsa cikin gabanta ta fashe da kukan tashin hankali ya sake ɗora bakinsa saman nata Duk turje²nta da yunkurin tureshin da takeyi ta kasa har ya ƙarasa rabata da komai na jikinta ya kwanta sosai a samanta tare da sanya hannu ya buɗa ƙafarta sosai ya ɗora halshensa a gurin ta shiɗe ta sanya hannunta ta dafe kansa tace “shhh....Shikenan Mai Martaba...." Cire bakinsa yayi ya kashe glub ɗin cikin harɗewar harshe ya karanto addu'ar saduwa da Iyali ya saita Penis ɗinsa cikin duniyar daɗin ya kwanto jikinta sosai yana goga Penis ɗinsa a gabanta yana turawa a hankali tayi saurin riƙe damtsensa tace. “Wayyoh Allah na shiga uku Takawa...." Hannunsa yasa ya rufe mata baki ya kwanta sosai ya lumshe idanunsa yana sake ƙoƙarin shigarta, kukan da takeyi ba kaɗan bane yana neman kashe masa jiki ganin tana neman rusa masa lissafin yau ɗinsa yasashi sake rufe bakinta da nasa ya daidaita kansa sosai a jikinta yaci gaba da shigarta da dukkannin dabarunsa. Kuka takeyi wiwi tana masa magiya tana Dukan bayansa Allah ɗaya azabar da take karɓa a wannan daren bata da mahaɗi kuma shi gani yakeyi a hankali yake binta sosai ya bata a jikinta bai samu kansa da nutsuwarsa ba sai ukun dare ya janye jikinsa daga nata ya koma gefe yana sauke wata ajiyar zuciya me ƙarfi wani nishaɗi na shigarsa wannan shine karo na biyu daya ɓare budurwa dal a leda. Gabansa ne ya faɗi lokaci ɗaya ya kunna hasken ɗakin ya haura gadon yana dubata sosai dafe kansa yayi da sauri tare da ɗagata ya mayar da ita gefe yana cewa “Innanillahi wa inna ilaihirraji'un Rumah ya haka?" Tsayawa yayi ya zubanta idanu jikinsa a matuƙar sanyaye ya ja mata bargo ya rufe ta cikin yanayin tsoro ya dafa kanta yace. Na tabbata yau na cire budurcinki daga gareki amma meye yasa babu wata alama da take bayyana cewa keɗin sabuwa ce?" Rumah da wahala tasa jikinta yin mugun yaushi ta buɗe Idanunta a wahale tace “Meye ya faru Mai Martaba...." Buɗe manyan idanunsa ya zuba mata ya miƙe ya buɗe bedset drower ya ɗauko sabuwar Rezar ya dawo ya haura gadon idanunsa na zubar da hawaye yace “Akwai alamun banida saa cikin rayuwata Rumah wai ya ake bambance cikakkiyar budurwa da wacce budurcinta yayi rawa...." Duk da yanayin da take ciki batasan sanda ta tashi zaune ba ta fara yunƙurin tashi tsaye yayi saurin riƙeta yace “Ina zaki?" Janye hannunta tayi ƙafafunta na rawa tace “Da gaske Mai Martaba na rantse da girman Allah bantaɓa aikata wani abu me kama...." Yatsansa ya ɗora a bakinta daidai lokacin aka fara ƙwalla kiran farko ya miƙe da sauri ya ɓalle Rezar ya yanka hannunsa ta rintse idanunta tare da kiran sunanta da ƙarfi tace “Yanka hannunka fah kayi...." Kallonta yayi ta sunkuyar da kanta daidai lokacin aka fara taɓa ƙofar ɗakin ya haura gadon ya ɗiga jinin a bedsheet ɗin musamman tsakiyarsa ya diro a gadon ya nufi bathroom ya tsarkake jikinsa ya saka jallabiyarsa ta sallah a jikinsa ya ɗauki duk wani abu da yasan zai buƙata ya buɗe ƙofar Jakadiya dake tsaye jikin ƙofar ta zube ta kwashi gaisuwa ya ɗaganta hannu ya nufi hanyar da zata sadashi da masallacin da wani mugun bacci a idanunsa. Taɓe baki Jakadiya tayi tace “aikin banza kiwon makahon kare ai kai da kana tunanin burinka zai cika da wannan kwasasshiyar yarinyar..." Ɗakin ta shiga tana rarraba idanu ta hango Rumah kwance lulluɓe da blanket ta isa gaban gadon tana cewa “Hotiho an kawo ne ko an zubar a gantali?" Sosai maganar ta daki zuciyar Rumah ta daku da wannan kalami bata ida alhinin wannan furuci ba Jakadiya ta kuma cewa ai naga alamun da ƙarfinki saiki tashi ki bani guri don cika umarni" Matuƙa jikin Rumah ciwo yake ciwon da ya zubanta zazzaɓi me zafi amma gudun gocewa dama yasata sauka a gadon da ƙyar don dukkan ƙafafunta rawa suke suna neman gaza ɗaukarta tana saukowa idon Jakadiya yakai ga yanda zanin gadon ya lahanta aka turo ƙofar da sallama Fulanin Sokoto ce abinda ya sabbabawa Jakadiya yin turus cike da baƙin cikin rashin cikar muradi ta kwashi gaisuwa gun Fulanin Sokoto da idanunta ya dira kan bedsheet ɗin ta saukesu kan Rumah dake kwance a gefe kan carpet ta isa gareta da sauri ta ɗagota tace “Subhanallah meye haka Jakadiya zaki barta ta kwanta a ƙasa wannan ai shirme ne..." Cikin kunya tace “Ayi hƙr ranki ya daɗe ban lura bane" Miƙar da ita Fulanin Sokoto tayi tana zuba mata sannu tace “Jikinki ma akwai zazzaɓi muje ki gyara sai yazo ya dubaki" da taimakon Fulanin Sokoto ta tsaftace jikinta tayi alwala ta tayar da Sallah a wahalce tayi sallah ta kuma zamewa zata kwanta a lokacin Jakadiya ta ɗauke zanin gadon tasa wani hakan ya sanya Fulanin Sokoto riƙota tace “karki kwanta a ƙasa koma gado" kamata tayi ta komar da ita gadon taja mata duvet ta rufe jikinta su kuma suka fita. Fulani Maryam da a wannan dare bata rintsa ba ita da sauran matan Sarki Ridwan kowacce na kai kawo a tsakar ɗakinta daƙyar kowacce tayi sallah ana idar da sallah kowacce ta zabura ta miƙe sanadin wata guɗa da sunaji an rafsa a gidan tare da tambari ɗaya biyo baya Fulani Maryam neme guri ta zauna daɓar cike da tashin hankali tace “Shikenan Kambuna ya subce na shiga uku Ni Mairo ya akayi haka Rumah kodai bakisha maganin dana baki bane?" Miƙewa tayi da sauri ta nufi sashin Rumah cikin rashin hayyaci da tashin hankali a hanya sukayi kaciɓis da Amina turus kowacansu tayi suna kallon² Amina ce ta saka dariya tace “Saurin me kikeyi makira abinda ake gudu ya afku Maryamu Daso ina tayaki murnar karɓar kambu daga gareki Mai Martaba ya ɓare budurwa dal fil a leda... Au ashe fa kanwarki ce ko sorry na manta uhm Kinga na barki da wannan aje ayi jinyar zuciya am sorry a gasa amarya sosai yanda zata koma duty da wuri nasan kinsan Takawa ba wasa a wannan fannin...." Mutuwar tsaye Fulani Maryam tayi cikin mugun takaicin rashin abin furtawa, tana gani Amina tayi mata murmushi tare da kaɗa mata yatsa tayi gaba itanma a kasalce ta nufi juyawa domin komawa sashinta saidai zuciyarta tafi amince mata taje ta ganewa idanunta ganin gaske da wannan ta nufi sashin Mai Martaba tana zuwa ta ishe sashin cike da barori sunata kaiwa da komowa suna gaisheta tana yaƙe da haka ta shiga sashin ta nufi ɗakin data kai Rumah daren jiya a hanya suka haɗu da Jakadiya ta tareta da sauri tace “Ya akayi haka Fulani Babba wlh ta kawo budurci..." Ɗaga mata hannu tayi tace “Ƙarya ne wlh ban yarda ba Sahura akwai abinda ya faru. Maganin nan ɗaukewa mace duk wata nau'in daraja ta budurci yakeyi babu yanda za'ayi ace ta haɗiyi kuma a samu tantanin budurci a jikinta" Ƙasa Sahura Jakadiya tayi da murya tace “Nima abin ya tauna ƙwaƙwalwa ta Saida nakai na kawo sannan na yarda da abinda idanuna ya gani uhm nidai banda ta cewa domin anriga anyi walƙiya Fulanin Sokoto taga dahir dama bata gani bane sai a canza al'amuran amma yanzu saidai mu sake sabon lale tunda wannan dai ta gabata" iska Fulani Maryam ta fitar tace “Meye shirin waɗancan matan da uwar masu gida don nasan suma sunacan zukatansu na tafasa da wannan baƙin albishir" Murmushi Jakadiya tayi tace “Sune ma da tafasar zuciya amma banda Hajiya Tushi domin ita dama burinta ɗanta ya ɓare dal a leda kuma ya ɓare saidai fah taci alwashin indai ya ɓare ya samu budurcin to saita rabasu koda bala'i domin tace bata fatan tsautsayi yasa jininsu ya gauraya dana Rumah tsintacciya" murmusawa Fulani Maryam tayi tace “Wasa farin girki Jakadiya kije idan kiɗa ya sauya dole rawa ta sauya" Tana faɗin haka ta nufi ƙofar ɗakin da Rumah ke ciki ta murɗa jamlock ɗin tajita a rufe ta kwankwasa babu kowa a ɗakin daga Rumah sai Sarki Ridwan, ya kai dubansa ga Rumah wadda ke kwance cikin yanayi na jin jiki sannan yabada izinin shigowa turowa tayi ta shigo idanunta akansa suka dubi juna yanayin fuskarsa ya nuna mata zuciyarsa taja ajiyar zuciya me cike da wani baƙin tuƙuƙi da mugun kishin mijinta. Isa tayi gareshi ta gaisheshi tana ƙoƙarin saita fuskarta gudun karta bashi damar gano damuwarta tace “Barka da safiya takawa fatan ka wayi gari lafiya kaida ƙanwata" numfashi ya sauke ya ɗaganta hannu tare da miƙewa yace “Ki haɗa mata tea ko zatasha sannan ki gwada mata yanda zata kula da kanta" bin bayansa tayi da wani ƙasƙantaccen kallo tare da jan ƙaramin tsaki a ranta tace “sannu sannu dai" a fili kuwa cewa tayi “ok babu matsala ai dama wannan abu ga farin shiga dole sai anji a jika sannu ƙanwata kinji zaki saba a hankali" ficewarsa ta bata damar zama a gefen gadon ta riƙo hannun Rumah ta duba gabas da yamma kudu da arewa tace “Rumasa'u bakisha maganin dana baki ba ko?" Yaye duvet ɗin Rumah tayi tace “Nasha Amma..." ”Amma me?" Jan bargon tayi ta ƙara rufe kanta tanajin yanda sanyi yake ratsa ta tace “amansa nayi..." Da sauri Fulani Maryam ta dubeta tace what?" Tabbas baka gane masoyi sai abin baƙin ciki ya sameka. Ina godiya gareku masoya da kukayita tururuwar kirana domin yimin ta'aziyyar rashin mahaifina bango a gareni da nayi a ranar Juma'a 16/12/2022 da kuma waɗanda sukaje min har family house ɗinmu dake Hotoro ina godiya ƙwarai Allah yabar zumunci, ubangiji ya jiƙan mahaifanmu yasa suna cikin dausayin rahamarsa alfarmar annabin rahama Muhammad (Sallallahu alaihi Wasallam). [12/28/2022, 9:54 PM] OUM HAIRAN: *Don Allah karki karanta in baki biya ba Nrml 300 PC 600 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank* *28/12/2022* Bata kai ga buɗe kanta domin bata amsa ba sukaji an turo ƙofar da ƙarfi dukkansu suka kai dubansu ga ƙofar a tare Hajiya Tushi ce take shigowa, gaban Rumah yayi wata muguwar faɗuwa da tanada dama tashi zatayi ta gudu yanayin ta bai nuna samun rahama ba. Ilai kuwa tana zuwa tayi murmushi ta dubi Fulani Maryam tace “ki kama kanki ki nemo nutsuwarki ki sanya a jikinki wannan wasan bazaiyi kyau Ni dake ba, don na rantse da Allah wanda yake bani ikon furuci saina gindayar da duk wanda ya shiga cikin baƙin littafina, Maryam bana sonki tun baya domin kece dalilin faruwar komai da ace kin alkinta kanki kin bayu wa ɗana da bamu shiga wannan cakwakiyar ba, al'adar mu ta zama matsalarmu alhmdllh yau ta kau domin budurcin ya karɓu duk da Ni bangama gasƙata imanin budurcin tsintacciyar mage ba, ke kyanwar Lami ko banza kin karu damu tunda kika samu arzikin kusanci da Sarkin mu to ina fatan wannan ya zama na ƙarshe kar a kuma in shi bai kiyaye ba ke ki kiyaye duk da inason naga ƴan dagwai² suna gilmawa na Ridwan a gidannan bana fatansu daga tsatson da bashida asali wawuya kawai ƴar jari hujja..." Fulani Maryam ta tari numfashin Fulanin Yola tace “Ai Hajiya kinfi kama da ƴar jari hujja tunda kikejin nishaɗin samuwar wata dama ta dalilin damar wani, am sorry to say, banso cewa komai ba saidai ki sani baki isa hana Allah ikonsa ba...." Hannu ta daga ta zubawa Maryam mari ta dafe gurin tayi murmushi tace “kinci arzikin ɗanki kije kinci bulus" buɗe ƙofar Ridwan ne yasa Fulanin Yola nufar hanya tana cewa “Sallamamme inason ganinka..." Bai bata amsa ba ya isa ga Rumah ya yaye mata bargon yanda yaga hawaye na zarya a idanunta ya ɗaga hankalinsa yace “Me tayi miki?" Girgiza kai tayi yaja numfashi yace “amma kike kuka?" Maryam ce tace “Zagemu tayi tas har taci alwashin saita rabamu dakai saboda munbi bayan gaskiya Takawa banajin kaina amma Rumah abar ji ce domin itan yarinya ce" Iska ya furzar me ɗumi ya kai dubasa ga Maryam yayi mata alamar taje badon taso ba ta fice tana cewa “na barku lfy" hannu yakai ya kashe glub ɗin ya shige cikin duvet ya janyota jikinsa ya dorata a ƙirjinsa yana shafa bayanta can ƙasa muryarsa kama data me jin bacci yace “Duk abinda Hajiya zata faɗa miki kada ki taɓa sanyashi a ranki ya dameki Rumah nine na kawoki kuma na zaɓeki kiyi bakin ƙoƙari ki zama jarumata zan Miki gata cikin dubu zaki zama Zakka Please karki gaza kinji" Badon ta fahimceshi ba ta ɗaga masa kai yayi murmushi tare da sanya bakinsa ya kama kunnenta ya fara tsotsa tayi saurin janyewa tana lumshe idanunta “meye?" Ya raɗa mata taja ajiyar zuciya sake shigewa jikinta yayi yana kai hannu bombom ɗinta ta yunƙura zata miƙe ya saƙaleta da hannunsa ya lalubo bakinta ya ɗora nasa dole ta sanyata lafewa yanayin da yake sauka jikinta yafi kasala saidai batasan sunansa ba. Sun jima a haka kafin ya janye bakinsa daga nata ya ɗorashi a dokin wuyanta ya sanya harshensa yana lasar wuyan nata ta mirgine daga jikinsa ya bita tare da janyota ya haɗe jikinsu sosai ya ɗora hannunsa saman ƙirjinta wannan ta sanya hawaye kawowa a idanunta jikinta ya ɗauki rawa yayi saurin sakinta ya kwanta yana me mayar da numfashi itakuwa dirowa tayi a gadon ta lallaɓa ta shiga bathroom ta gyara jikinta ta ƙara watsawa wani guri ruwan ɗumi taji daɗi sosai idanunsa akanta ta fito ta zauna kan dressing stool kanta ƙas tana wasa da hannunta tace “Zan iya tafiya Allah ya taimake ka?" Sake ware injin idanunsa yayi a kanta yace “Ina?" Ƙasa tayi da kanta yaja numfashi yace “Idan al'ada zaabi bazaki fita anan ba sai kinyi wata guda..." Da sauri ta ɗago abinda ya sanyashi dakatawa da maganar tasa, ganin tayi ƙasa da kanta yasashi tashi zaune yace “Faɗi abinda kikeson faɗa" cikin in...ina tace “Watanmu biyu a Australia takawa bayanni matanka uku kowacce tana buƙatar kusanci dakai bazasu rasa abin tattaunawa ba Nikam na yafe wata guda ɗin kayi aiki da abinda addini ya tsara ba al'ada ba musamman al'adun da sukaci karo da koyarwar addini" Tunda ta fara maganar yake kallon bakinta har ta ida furuci me cike da hikima, fasali yaja ya sauke numfashi yace “yanda kikace Gimbiya ta amma da kin ɗan bani dama kaɗan" idanunta ta zaro tace “Wacce dama?" Murmushi yayi ya miƙe yana zare doguwar rigar jikinsa ta rintse idanunta batasan yaushe zata saba da ganinsa a haka ba. Numfashi taja me ƙarfi tare da buɗe idanunta saboda baƙon al'amarin dataji ta sauke manyan fararen idanunta kan ƙirjinsa ta fara dabarar zamewa bai bata dama ba Saida ya direta a gadon yabita ya danne ya lumshe idanunsa tare da tura hannunsa cikin rigarta ya ɓalle bottle na bra nata ya janyeta daga jikinta tare da ɗage rigar ya sanya hannunsa biyu ya kama boobs ɗin nata ta saki ajiyar zuciya ta azaba don da gaske ƙirjinta keyi mata zugi idan yakai hannunsa ta rasa meye yasa shi kuma bashida burin daya wucce ƙirjinta ko dan yaga bataso ne oho.... Ƙanƙame shi tayi tana shirin saka masa kuka yayi saurin rufe mata baki da hannunsa yaci gaba da tsotsar Nonon da wani irin yanayi da yake tashin tsigar jikin Rumah, tabbatar da batada ikon ƙwatar kanta yasata sakin jikinta dole amma ranta fal yake da tsoro “Duk sanda mijinki ya nemi samun nutsuwa dake kiyi bakin ƙoƙari wajen ganin kin kashe masa yunwarsa hakan zai baki damar zama tauraruwar zuciyarsa musamman mijinku wani irin mutum ne da yanayi ne zaisa ki fahimceshi" maganganun Fulanin Sokoto suka dawo mata ta sauke ajiyar zuciya me ƙarfi ta sake yin luf zuciya cike da fargaba ga son tayi gwaninta. Janye rigar yayi gabaɗaya ya shafa shafaffen cikinta yana tura hancinsa cikin jikinta da ke fitar da wani sihirtaccen ƙamshi me kama zuciya, tuni dukkan nutsuwarsa tayi ƙaura babban burinsa yajishi a saman bakwai. Itakuwa Rumah tsananin tsoro ya hana mata motsi lallai ne tanason samun mijinta amma tanajin kamar zaiyi wahala ta iya tunda kowa cikin matansa tafita gata itan tafi kowa rashin gata..... Zame mata short nicker ɗin jikinta ne ya dawo mata da hayyaci ta buɗe Idanunta a lokacin da yake sauke bakinsa a ƙasanta ta wani ja ajiyar zuciya saboda wata lasa da yayiwa gabanta data kusan ɗauke mata numfashi saboda wani masifaffen daɗi da taji ya ratsa ƙwanyarta “Ahhhh...shhhhh..." Ta sauke wani Nishi me kashe jiki shikam Ridwan banda sucking nata babu abinda yakeyi lasheta yake da tsotse mata duk wani lungu na jikinta. Tun tana janyewa har Saida ta saki jiki sosai daɗi ne me haɗe da zafin gurzar da tasha jiya yake ratsa jikinta, bata tashi dawowa hayyacinta ba Saida taji wani abu me kama da sanda a gabanta yana shirin shigarta aikuwa da mugun sauri ta buɗe Idanunta taga ashe shine yayi mata rumfa ya saita sandarsa a gabanta yake dannawa take ta sha sinadarin nutsogyn ta rushe da kuka jikinta yana tsuma ta buɗe baki zatayi masa magiya ya cafke harshenta yaci gaba da tura dick ɗinsa Saida ya tabbatar da ya saita kansa bayan yasha baƙar wuya sannan ya saurara yana sauke ajiyar zuciya Hutu ya bata na ɗan lkc kafin yaci gaba da sukwaneta tun tana masa magiyar ya daina zafi har ta fara ficewa ah hayyacinta...... *Oum Hairan* [12/31/2022, 9:51 AM] OUM HAIRAN: *Don Allah karki karanta in baki biya ba Nrml 300 PC 600 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank.* *30/12/2022* Saida ya samu nutsuwa sannan ya janye daga jikinta ya kwanta a gefe yana mayar da numfashi sun ɗauki lokaci a haka sannan ya juya ya zubawa fuskarta idanu ashe ba bacci takeyi ba idanunta biyu sai hawaye da take matsa yayi ajiyar zuciya yasa hannunsa ya share mata hawayen yace “Kin cika raki Rumah a hankali nake binki nasan baki saba ba" lumshe idanunta tayi ta ture hannunsa yayi murmushi yace “Banaji ko da alamun na dameki naki jin magiyarki so double sorry zan baki isasshen Hutu har sai kin nemeni yanzu tashi muje na tayaki kiyi wanka" noƙe kafaɗa tayi nan danan hasken fuskarsa ya ɗauke dole ta tashi ƙafarta ta kasa ɗaukarta ta durƙushe ya kamota ya dagata cak zuwa bayin dakansa yayi mata wankan ta sulale ta fito. Kafin ya fito ta sanya rigarta a wahale takeyin komai ta buɗe ƙofar ta fice ta nufi ƙofar da aka nuna mata matsayin ƙofar da zata kaita part ɗin ta zuciyarta na mamakin dalilin da yasa ya zaɓa mata wannan part ɗin da yafi kowanne part kusanci dashi, da wannan tunanin ta buɗe kofar ta shiga wani ƙamshi me sanyin daɗi ya ziyarci hancinta ta sauke idanunta kan shiryayyen parlourn da aka kashe mazan kuɗaɗe wajen tsarashi ta sauke ajiyar zuciya tare da furta “Alhmdllh ala kullu halin" Matuƙa tsarin parlourn ya ƙawatar da ita ta ja ƙafa ta nufi wata ƙofa ta buɗe ɗaki ne kawatacce daya tsaru da kayan more rayuwa an kafa katon hotonsa cikin shigar alfarma ta sarakai yayi kyau sosai. Waje ta nema ta zauna ta kafawa hoton idanu can taji bacci yana damunta ta kwanta tayi baccinta wadatacce bata farka ba sai la'asar ta diro a gadon da sauri ta shiga bayi tayi alwala tayi sallah tana zaune saman sallayar taji an turo dakin ta ɗago idanunta ta zubasu kan me shigowar. Rusunawa tayi cikin girmamawa tace “Barka da tashi ranki ya daɗe abinci ya kammala tun ɗazu" jinjina mata kai tayi tace “ki kawomin sannan kije ɓangaren bayi ki kiramin Asma'u" saurin durkusar da kanta tayi tace “Allah ya taimakeki Mai Martaba ya kafa dokar kada wani bako ya shigo wannan sashin matuƙar bada salahewarsa ba daganan zuwa lokacin da doka zata canza" Shiru Rumah tayi ranta na saka mata abinda ya kamata tayi wannan hadima ta fita ta dauko abincin ta kawo mata ta zuba mata, kaɗan ta tsakura ta tashi ta koma kan gadon hadimar tace “Allah ya taimakeki meye za'a dafa da dare" Girgiza kai tayi ta ja bargo sanyi takeji sosai da wani mugun zazzaɓi daƙyar tayi sallar magrib da Isha ta kwanta a wahale ta kwana sai asuba taji dama² tayi wanka tayi sallah ta sake kwanciya. Wata irin rayuwa akeyi a gidan kowa baya tashi saidai kaga barori sunata karakaina ita dai burinta ganin Asma'u gashi ance masu garin sun hana shigowa sashin, wayarta ta ɗauka ta kira lambar wayar Asma'u tajita a kashe ta latso lambar Jakadiya bugu ɗaya ta ɗauka tace “Allah ya taimaki amaryar Mai Martaba uwarmu maganin...." “Asma'u tana kusa?" Ta katseta ta hanyar tambayarta da rawar jiki tace “tananan" “Ok ara mata wayar" da sauri ta ƙwalawa Asma'u kira ta karɓi wayar ta koma gefe Rumah taja ajiyar numfashi tace “Asma'u kaɗaici yana damuna ga wasu bakin al'amura da suke ta ziyartar rayuwata Nikam bansan meye yasa ba zuciyata tun jiya tayi rawa da soyayya da Fulani Maryam ke nuna min" da sauri Asma'u tace “Na daɗe ina nuna Miki karki saki jiki tayi Miki illah wallahi ba sonki takeyi ba wata manufa ke gareta takeson cimma Rumah ki nutsu rayuwar gidan sarautar nan akwai mugun munafurci masu shirin ganin bayanki na fili dana ɓoye sunada mugun yawa ke bake ba har shi Mai Martaba farautar rayuwarsa akeyi sannan yanzu zakiga mutanen da suke ƙin ki a baya sun dawo suna miki biyayya wlh ba har zuci bace" Jan fasali tayi tace “yaushe zaki shigo?" Murmushi Asma'u tayi tace “Banason na cika zaƙewa..." Please karki ɓatamin rai Asma'u Ni yanzu a waje na har akwai zaƙewa?" Bata bari tayi magana ba ta kashe wayar. Wata irin rayuwa ta ɓoye manufa ake gudanarwa tsakanin matan Sarki Ridwan musamman Fulani Maryam Fulani Rumah a zahiri akwai shaƙuwa domin duk wata hanya da Maryam tasan Rumah zata ƙara bata yarda ita takebi sau da yawan lokuta Maryam ke zuwa sashin Rumah tace tazo taga lfyr ƙanwarta takanyi murmushi kuma tanajin daɗin hakan shima Mai Martaba yanajin dadin yanda Maryam ke damuwa da amaryar tasa ya ɗauki yarda da amincin duniya ya bata. Ɓangaren Fulani Amina da Sa'adatu kuwa kullum sakawa sukeyi da kwancewa tsayin wata biyun nan da Rumah tayi matsayin kishiyarsu babbar asara suke kallonta musamman da suka fahimci duk wata walwalar mijinsu ta ta'allaƙa ga farin cikin wannan yarinya aikuwa baƙin ciki ya ƙara mamaye su. Rumah kuwa gabaɗaya tsanar da take fuskanta gurin mahaifiyar Sarki Ridwan tafi komai damunta gashi yana yawan turata wai ta gaisheta, bata ƙaunar zuwa gaisuwar nan tunda ko taje bata samun arziƙin kallon tsiya bare na arziƙi saidai tayi tsumu a gefe kamar wata mara gaskiya. Yau tun safe ta tashi da shauƙin son cin tuwon shinkafa miyar zogala aikuwa ta zage ita da Asma'u sukayi abinsu yan aikin ma hanasu suyi mata sun gama kenan ta shiga wanka ta fito ta shirya cikin wani ɗanyen less ta fito parlourn, tsayawa tayi turus ganin Hajiya Tushi tsaye a dinning ɗin suka haɗa idanu tayi ƙasa cikin girmamawa Hajiya Tushi ta kafeta da idanu ta durƙushe da girmamawa ta gaisheta har yanzu idanun Hajiya a kanta. Bata amsa gaisuwar ba ta nunata da yatsa tace “Wato ina mamakin yanda ƴar ke ɗin nan kika samu damar rabani da ɗana Rumasa'u tunda nake bantaɓa faɗawa Ridwan abinda zai yi yace a'a ba sai a kanki yake neman faɗamin magana Ni Ubaidatu, bari kiji wani abu Rumah banason ganinki cikin gidannan kuma dake da Munafukar data ƙulla munafurcin uwar Munafukai Fulanin Sokoto da waccan makirar matar sai naga bayanku na rantse musamman ma ke dana tsana fiye da kowa...." “Haba Hajiya haba don Allah meye haka zakizo kisata a gaba da munanan maganganu..." Nuna shi tayi da yatsa tace “dakata Ridwan ina cike da cikin baƙin cikin wannan ƙasƙantacciyar rayuwar daka zaɓawa kanka to ka barni na amayar da damuwata ko nayi maka dolen da bantaɓa yi maka ba sakarai da baya mutunta kansa yanzu meye abinso a wannan aljanar halittar me kama da sadakar yallah kai nama rantse yau saika saki yarinyar nan..." Girgiza kai yayi ya tsugunna ya ɗago Rumah da kanta ke durƙushe ashe ruwan hawaye kawai take zubarwa, murmushi yayi yace “Burinki ya cika Hajiya kin sanyata kuka yanzu banda dai abu irin naki meye abinda Rumah zatayi min na saketa bayan ba ita ta gayyaci rakiyar rayuwa ba nine na gayyato ta, haba Hajiya abinda kamar wuya Bama zan iya ba gsky kidai nemi wani abun ba wannan ba" Muryar Fulani Sa'ade suka jiyo tana kuka tace “Wlh Hajiya kika barsa da wannan algungumar matar saita kori kowa a gidannan yanzu fah ko kwanan turaka ya daina gayyatarmu sai ita kaɗai Jakadiya ke kai masa" Da sauri Rumah ta zaro idanu cikin tsoro da takaici tace “Aa wlh..." Rufe mata baki yayi yace “Idan zan gayyaceku ku nunamin rashin isa meye zaisa naci gaba da gayyatarku bayan nasan Ni isasshe ne sannan inada wacce zatayimin maganin matsala ta? Idan don wannan ne kukejin za'a tursasawa rayuwata don yin abinda banyi niyyar aikatawa ba to ku sake shiri Hajiya kamar yanda na faɗa miki ba Rumah ce ta gayyaceni rakiyar rayuwarta ba nine na gayyatota tawa rayuwar don ta cancanta kuma inasonta" Jan hanunta yayi ya nufi ƙofar shiga ɓangarensa ya mayar ya rufe ya tsaya jikin ƙofar ya zubawa Rumah idanu da keta kuka baya ƙaunar kukan yarinyar ita kuma ta kasa ganewa ta daina. Janyota yayi jikinsa ya ɗora kansa saman nata yace “Akan me kike kuka?" Cikin sarkewar murya tace “Nasan itama Hajiya tana ƙi nane saboda gazawar asali na takawa da nazama me cikakken asali kamar dukkanin matanka ƙila bazata ƙini ba...." [1/2, 8:50 PM] OUM HAIRAN: *2/1/2023 Don Allah karki karanta in baki biya ba Nrml 300 PC 600 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank.* Rufe mata baki yayi da tafukan hannunsa yace “Meyasa kika damu da sai mutane sun soki bayan soyayyarsu batada wani tasiri gareki Rumah nine basaso nasoki da soyayyata gareki suka tsaneki Ni kuma inasonki a duk yanda kike Please ki daina takurawa zuciyarki damuwa da abinda bai kai damuwa ba" Numfashi ta shiɗa ta ɗago tace “amma takawa rabona da kwana a part dinka wata an tafi uku har na fara tunanin ko kaiwa ne banyi ba shiyasa baka nemana sai gashi Fulani Sa'ade tana faɗawa Hajiya kullum dani kake kwana meye yasa suke zargina wlh Ni ba azzaluma bace bana goyon bayan zalumci duk kankantarsa kuma kaima ba azzalumi bane to meye yasa ne Takawa..." Numfashinta taji yana ɗaukewa ta buɗe Idanunta da sauri jin ɗumin bakinsa cikin nata taja ajiyar zuciya me ƙarfi ta sanya hannunta ta tallafi kansa suka sake sakin ajiyar zuciya a tare ya dagata cak sukayi matsuguni a gadon yayi mata rumfa da faffaɗan ƙirjinsa yana lasar lips ɗinta temperature nasa yana hawa lissafinsa na kuncewa ransa na faɗa masa yayi romance nata yanajin tsoron rakinta. A hankali yaji hannunta a bayansa tana shafawa cikin nutsuwa tare da sauke wani numfashi me kashe jikin abokin tarayya daidai lokacin Hajiya Tushi ta fara bugun ƙofar tana cewa Ridwan ka budemin kofar nan indai na isa dakai kuma na haifeka" sarai yaji abinda take faɗa itama tanajin irin wulaƙanci da kwasar albarka ɗumin hawayenta ne da yaji kan hannunsa yasashi janyewa ya zuba idanunsa da suka lumshe a cikin nata yana girgiza mata kai ta lumshe Idanunta ta zuro ƙafafunta ta tsugunna a ƙasa ta rushe da kuka ne gigita tunani ta buɗe baki da rawar murya tace “Duk da nasan ba cancanta ce ta kawoni matsayin da nake kai ba ikon Allah ne, Takawa ina roƙon alfarma don Allah duk ranar da zuciyarka ta amincewa bijirewa gatan da kayimin to ka kasheni na huta zanfi samun sauƙi fiye da rayuwa babu me tallafar maraicina Takawa inajin kamar nafi kowa Sa'a da ubangiji ya bani damar kasancewa ikon adali kuma aƙilin sarki kamar ka wlh zanyi biyayya da umarninka" Wata gwaruwar ajiyar zuciya ya sauke ya riƙo hannunta ya janyota suka zube a gadon “Wannan duk shuɗaɗɗen labari ne kinfi cancanta cancanta Rumah zanyi komai dan ke, Please ki bani magani banida lfy" da sauri ta kalleshi ya ɗaga mata gira ta gane meye yake nufi ta rufe idanunta da hannunta tana dariya shima murmushi yayi ya ɗora hannunsa kan tudun boobs ɗinta tanajinsa yana matsawa a hankali tunanin haɗuwarsu ta baya yake dawo mata fargabarta ta dawo sabuwa saidai so take ta jure. Yanda yake sarrafa ta da yanayinsa me tsayawa a rai yayi mugun tafiya da imaninta ya saukar mata da kasala ta gaske, Saida ya gamsu da ta kamu sannan yayi addu'a ya shigeta ta ƙankame zata fasa masa ƙara yayi saurin rufe mata baki yana pomping nata yana shan bakinta tare da canza musu yanayin ya samu gamsuwa sosai kowacce mace da irinta da kalarta da kuma ɗanɗanonta a baya duk cikin matansa yafi samun nutsuwa da Amina tafi kowacce mace ɗanɗano amma yanzu sai ya raina ɗanɗanonta daya ɗanɗana Rumah tun ranar daya fara saninta ɗiya mace duk lokacin da zai yi tunanin wannan dare sai ya saukar mata da kasala. Ta ciyu sosai har Saida ta ƙosa ya ɗagata sannan yayi realise ya manneta da ƙirjinsa kamar za'a ƙwace masa ita yana sauke ajiyar zuciya, sun ɗauki lokaci a haka kafin ya janye daga jikinta ya rungumeta yana shafa bayanta tare da hura mata iska a kunnenta da haka bacci ya ɗauke su. Tun daga wannan rana abubuwa suka kuma yima Rumah zafi kaɗaici ne yasa Ridwan yake turata sashin Fulanin Sokoto ita kuma tana koya mata salon sace zuciyar mijinta tun tanajin kunya harta saki jikinta ga kuma Maryam da shaƙuwa kullum take ƙara shiga tsakaninsu sai ya kasance tsamarsu tsakanin Amina da Sa'adatu ne bata damuwa da isgilancin Sa'adatu tunda tasan dama itace abokiyar burminta dole kishinsu zaifi zafi amma irin ƙiyayyar da Amina ke nuna mata abin har mamaki yake bata takanyi murmushi bata biye mata duk inda suka haɗu tana basu girmansu tunda a shekaru dukkan babu sa'arta sun girme mata aunty sama Aunty ƙasa haka take kiransu duk da basa mutumta kansu. Yau ya kama ita keda turaka tun safe take tsaye ita da Asma'u da Haulat baiwarta suna shiryawa Mai Martaba Alkubus kamar yanda yace yanaso sai magrib suka gama ta shiga wanka ta tsantsara kwalliya cikin wata dakakkiyar Shadda tayi masifar kyau abinka da kyakkyawar ta zuba ɗankunne da zubban gold daya zuba mata a lefe ta fito kenan taji ana kwankwasa ƙofa ta nufi ƙofar tana kara wayar a kunnenta Matar abokinsa Zahra ita ce ta kirata sunata dariyarsu ta buɗe ƙofar saurin kashe wayar tayi tana cewa “Zan kiraki, san...sannu Hajiya...." Raɓata Hajiya Tushi tayi ta wucce tana binta da wani mugun kallo tayi tsaki tace “ƙyalƙyal banza" ba ƙaramin ciwo kalmar tayi mata ba sunkuyar da kanta tayi tana wasa da zoben yatsanta hakanan Hajiya Tushi ta matso gareta tace “Kinzo daga baya kina neman canza min lissafin dana daɗe ina tsarawa da zuwan lokaci" Sakin baki tayi tana kallon Hajiya Tushi ta kwance gefen lifayarta ta miƙa hannu Amina da Sa'adatu dake take mata baya suka miko mata ɗan kaskon dake hannun Sa'aden ta kwance wata leda ta watsa a cikin wutar take wani hayaki yayi tsiri sama ya nufi Rumah tabi hayakin da kallo tana karanto addu'ar neman tsari amma ina ta mskara haka hayakin yazo ya rufe ta ta kama tari tana kokawar rufe idanunta taji kamar an shafa mata wani abu a mararta take ta saki ƙara tayi ƙasa riƙe da mararta cikin fitar hayyaci. Kallon juna sukayi sukayi murmushi Sa'ade tace “amma Hajiya babu damuwa idan muka tafi muka barta a haka?" Harara Amina ta zafga mata tace “To meye ta mutu ma mana nifa wlh na tsani yarinyar nan gabaɗaya zuciyar Takawa ta koma gareta baya kallon kowa sai wannan figaggiyar yarinyar" murmushi Hajiya Tushi tayi ta buɗe wammer ɗin ta zaro ido tace “Wow my favorite cokali tasa ta diba takai bakinta ta shige kitchen ta ɗauko kula ƙarama ta zuba Alkubus ɗin da miyar taushe ta ɗauka Sa'adatu ce tace “Haba Hajiya ai sai a gane mune muka shigo... Tsaki taja tace “Saidai in ke zaki fada munafuka domin babu wanda yaga shigowar mu" itadai Sa'a jikinta duk sai yayi sanyi tausayin mijinta ya cika zuciyarta duk da boka yace cikin satinsa biyar itama Rumah batasan dashi ba bare shi Ridwan ɗin amma tasan tabbas idan ya fahimci abinda ya shafe shekaru goma sha biyu yana nema shine su da mahaifiyarsa suka salwantar saboda dalilin da su kansu basusan wanne ne ba haƙiƙa tana tunanin wa'adin zamansu a gidan ya ƙare. Fita sukayi daga part ɗin daidai lokacin da Maryam ta shigo ta kofar Mai Martaba ta iso da sauri don isar da saƙon Takawa ta ishe Rumah kwance male² cikin jini a hali na fitar hayyaci aikuwa ta fasa ƙara ƙarar data janyo hankalin Takawa daya fito daga wanka ya nufo ƙofar da sauri har yana tuntuɓe idanunsa yayi tozali da Rumah cikin wannan yanayi aikuwa kamar karamin yaro ya ɗora hannu aka ya fasa ihu yana faɗin Rumasa'u waye yayi Miki haka? Shikenan maganar Mal Kurra ta tabbata dama ya faɗamin za'a sami rabo kuma za'a salwantar da rabo idan ban tsaurara tsaro ba Innanillahi wa inna ilaihirraji'un Shikenan an cuceni Rumah waye ya illataki haka wanne mara imanin ne?" Wani malolon kishi da baƙin ciki ne ya kwaranye Maryam tace “Ciki kuma Takawa anya kuwa naka ne?" Da sauri ya dubeta duba na rashin rahama takuwa yi saurin saita bakinta tace “Aa ai wai da naga sperm ɗin ka likitoci sun tabbatar da bashida kaurin da zai yi ɗa koda yake abin ikon Allah ne" numfashi yaja ya saɓi Rumah ya shiga da ita sashin sa ya kwantar da ita a wani ɗaki daya zuba na'urori yayi bincike tsaf sannan ya buga waya asibitin gidan ya nemi taimakon nurse ɗaya tazo sukayiwa Rumah duk abinda ya dace, Maryam sai kallonsa takeyi kamar ba Ridwan me bala'in jin iko da izza ba duk ya sukurkuce akan yarinya ƙarama lallai dole ta canza salo don ta lura rakiyar so takeyi tana wahalta masa da matarsa amma hankalinsa ya kasa dawowa gareta dole ta kwace kujerar ta da take neman suɓce mata. Bayan komai ya kammala ne ya juyo ya dubeta yace “Ta samu bacci" sai hawaye ya kawo idanunsa ya juya zai fice tayi saurin rikoshi tace “Ana asarar cikakken mutum ma a haƙura bare ɗan tayi Takawa" wuccewa yayi yana cewa “hakanne na gde" Wajajen biyu da rabi na dare ta farka ta jita manne da jikinsa ta buɗe Idanunta a ƙirjinsa tare da karkatasu ga fuskarsa idanunsa a buɗe suke ta shafa fuskarsa tace “Takawa" fasali ya sauke ya ɗora hannunsa a saman kanta yace “Na'am Rumah!" Buɗe baki tayi zatayi magana ya rufe mata yace “Waye ya shigo part ɗinki ɗazu da yamma na ƙarshe?" Gabanta ne ya faɗi tace “Wani abu ya faru ne?" Zaune ya tashi yace “ina tambayarki kina tambayata akanme?" Ƙasa tayi da kanta abinda ya faru yana dawo mata tace “Ban iya tuna komai ba nidai nasan nayi wanka Zahra ta kirani na fito parlour ina waya daga haka bansan komai ba" jinjina kai yayi yace “ Miscarriage kikayi kuma bincike ya nuna ta ƙarfi ya fita..." Da sauri tace “Ɓari kuma ni Takawa yaushe na samu ciki?" Murmushi yayi me ciwo yace “Bansan sanda aka samar dashi ba nidai nasan akwai wani malamina a Maiduguri Mal Kurrah daya bani wani taimako ya kuma tabbatar min indai nayi yanda yace za'a dace Rumah nasani dukkan Matana babu me matsalar haihuwa daga nine shiyasa duk inda naji maganin da zai taimaka nima na samu ɗan kaina to ina tafe amma da yawan mutane suna ganin kamar ban damu ba wlh inason ganin ƙwai na kafin ƙasa ta rufe idanuna kullum lokaci tafiya yake shekaru suna ƙara nauyi" *OUM HAIRAN* [1/4, 10:49 AM] OUM HAIRAN: *4/1/2023 Don Allah karki karanta in baki biya ba Nrml 300 PC 600 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank.* Sauke dogon numfashi tayi cike da tausayinsa tace “Insha Allahu zaka gani Takawa komai lokaci ne" “Dake?" Ya furta ƙasa tayi da idanunta tana Murmushi ya kamo hannunta yayi kissing ya shafa mararta yace “Allah ya dubemu Rumah" can ƙasa ta amsa da Amin ya kai hannu ya kashe glub ya sake mannata a jikinsa tunda tace bazata iya cin komai ba. Bacci ne ya daukesu da asuba ya fita Masallaci ita kuma ta lallaɓa ta nufi part ɗinta tayi wanka ta canza kaya ta fito abin mamaki a buɗe ta ishe part ɗin dinning ta nufa duk kwanukan data jera gasunan amma an buɗe su da alamun anyi abinda akeso a part ɗin da sauri kuɗin da Takawa ya bata ajiya suka fado mata ta nufi dayan ɗakin da sauri ta murɗa key ɗin taja ajiyar zuciya tare da buɗe jakar ta gansu a jere taja numfashi tare da hamdala ta mayar dasu ta fito ta koma ɗakinta ta duba gwala-gwalanta suma cif suke hakan ya bata kwarin gwiwa ta fita ta batada ƙarfi saboda jinin data ɗan zubar tana kwanciya Fulanin Sokoto ta shigo a fujajan tace “Ƴata ashe haka abu ya faru babu daɗi gaskiya na girgiza to wai meye ya kawo hakan ne?" Sunkuyar da kanta tayi tana saƙa abubuwa da yawa a ranta ta yanzu ko giyar wake tasha anya tace wani abu ya faru, to me ma ya farun? Bazata iya ɗorar da komai ba bayan shigowar Hajiya Tushi. Sosai Fulanin Sokoto ta bata shawarin kula da kai tayi godiya sukayi sallama ta fice tananan kwance Fulani Maryam ta shigo cikin shigarta ta alfarma indai batun ɗaukar wanka akeyi a gidan to indai aka sameta batu ya ƙare tayi kyau sosai, sannu da jiki tayiwa Rumah ta amsa mata yanayinta na nuna rashin amincewa da wannan shiga ta zauna kaɗan can sauran matan Amina da Sa'adatu suka shigo tana ganinsu gabanta ya faɗi Sa'adatu ce tace mata “ya jikin?" Ta amsa da “Alhmdllh" itako Amina taɓe baki tayi tace “Wai ɓari shin Sa'a wai kin yarda ɓarin ne?" Murmushi tayi tace “Burum burum ce kawai ita da uwar ɗakin yo inma haihuwar ce don asara ace duk mu da muka cika ƙa'ida ga asali ga kuɗi ga sarauta duk bamu haihu ba sai wannan gantalin gantaltalar" Zubansu idanu tayi har suka gama zasu fita Maryam tace “Karki damu Rumah baƙin ciki ne irin na ci ayi kashi kinsan abinda ciwo ka riga mutum kwana ya rigaka tashi" Duk wannan abin da ake yi Rumah batace komai ba saima kwanciya data gyara ta ɗaga wayar da taketa Ring tun ɗazu Asma'u ce tana karawa a kunnenta Jakadiya ta shigo tace “Allah ya taimakeki Takawa yana nemanki" aje wayar tayi ta miƙe itama Maryam ta miƙe tana ɗan karkaɗe guri tace “Je ki dawo kisha tea ki kwanta" murmushi tayi ta wucce ta shiga ta isheshi a zaune kan kujerarsa ta alfarma ya hakimce cikin shigar sarakai yana karkaɗa ƙafa fuskarsa babu alamun walwala. Neman guri tayi ta zauna a ƙasansa ya zuba mata idanunsa dake cikin tabarau tsayin lkc sannan ta iya saita kanta tace “Allah ya taimake ka gani na amsa kira" murmushi ya saki yace “Kije ɓangaren duba petiant akwai Dr Mansura zata dubaki numfashi ta sauke tace “Babu abinda yake damuna Takawa" kafeta yayi da idanu dole ta miƙe ta nufi hanyar shiga sashin ta zauna a kujera Dr Mansura tana mata tambayoyi tana yabawa da kyawun halittar yarinyar ta gama shigar da komai sannan suka fito tare har yanzu a yanda tabarshi yake saɓanin ɗazu yanzu waya yake dannawa. Rusunawa Dr Mansura tayi tace “Zaa kawo mata wani magani ta daure tayi amfani dashi tunda mun gano nasara ta wajen ta insha Allahu za'a dace" jinjina mata kai yayi ta fice itama Rumah ta miƙe tunda ta lura yau abin ba arziki sarautar yakeji da gaske. Bai dakatar da ita ba har ta fice daga parlourn kasantuwar yau haushin kowa yakeji zuciyarsa batada tsarkin da zai iya yiwa wani dariya bai gama aminta Allah ne ya zama silar lalacewar ɗan tayin cikinsa ba kamar yanda Maryam ta ƙyara masa ya kamata ya sanya idanu a lamarin shige da ficen kowa a hankali zai gane me hannu a wannan shiri. Itako Rumah tana zuwa ta tarar da Maryam ta hadanta breakfast me kyau ta ɗan tsattsakura ta koma ta kwanta zuciyarta duka babu daɗi gani take kamar ita tayi masa wani abu daya kasa yafe mata har ya yanke shawarar ɗauke mata wuta, to ita ko ya zatayi idan Ridwan ya watsar da ita tasan ta riga ta kaɗe har ganyenta, bataji shigowar Asma'u ba Saida ta kamo hannunta tace “Har yanzu kina bawa zuciyarki dama tana aikenki da nisa Rumah wai meye matsalarki yanzu bayan komai ya dawo Miki daidai mijinki na sonki yanayin tataki ya tsaya Miki akan komai to miye kuma yayi saura?" Zaune ta tashi ta dubi Asma'u tace “Inajin tsoron wani abu Asma'u takawa yayi tatawa bani nabawa kaina wannan power ba" Nan ta kwashe komi ta zayyane mata sosai ta girgiza tace “Kince wasu mutane sun shigo kafin shigarki yanayin to su waye kuma a gidannan suke?" Ƙwallah ta ɗauke a idanunta tace “Shine abinda keta wahalar da kwanyata tun ɗazu na kasa gano su waye ne amma furucin matansa ya fara damuna Asma'u ina tsoron ranar da hƙrn zuciyata zai gaza wlh bazan iya jurewa ba sun kasa fahimtar ni nafi kowa son ace nafi kowa asali da nasabar nunawa. Rarrashinta Asma'u ta rinƙayi har Saida taga ta dawo daidai sannan ta tambayeta meye take buƙata ta faɗa mata tuwo takeso miyar kubewa nan suka shiga kitchen suka tsara komai suka gama sukaci sannan sukaci gaba da tattaunawa sai bayan magaruba sukayi sallama Ma'u ta tafi itakuma ta kulle part ɗin ta ta shige ciki tayi shirin kwanciya ta haye gado ta ɗauki wayarta ta kunna data ta hau online sakonni suka fara shigowa bata bawa kowanne muhimmanci kamar na Zahra ba ta buɗe samples ne na magungunan mata ta buɗe voice ɗin ta tana saurara tayi murmushi tace “Zan turo Miki da kuɗin ta acct ɗinki sai ki tahomin dasu in zakuzo" Hira sukayi sosai har Zahra na sake bata shawarar riƙe mijinta gam da muradansa ita me jiran kaɗan kullum Takawanta ne a ranta aikuwa ta sake ɗammara wajajen sha ɗaya da rabi taji alamun buɗe ƙofa tayi saurin kashe data ta kwanta luf sarai tasan buɗe kofarsa shiyasa bata wani tafi tunanin waye ba taji ya buɗe ƙofar ɗakin nata ya shigo yanda yake takawa ɗaiɗai kasan yau sarakin ne na gaske. Hannu yakai ya kunna glub na ɗakin ya zubanta idanu tana naɗe cikin bargo idanunta ne kawai a buɗe yace “Me kikeyi a online sha ɗaya da minti talatin?" A ɗan tsorace tace “Ni...nida Zahra ne..." A fusace ya ɗauki wayar ya sanya a aljihunsa ya juya yana takawa a hankali har yakai ƙofa yace “Kizo in Kinga dama kema..." A mugun gajiye ta miƙe ta zura hijjab ta fito ta nufi part ɗin nasa yana tsaye ya goya hannayensa rannan cuɗu² gabanta ya faɗi ta zame ta zaune a ƙasa tana shirin magana ya juyo ya zuba mata idanunsa masu sanya firgici ga mara gaskiya. Takowa yayi ya riƙo ta miƙe ya lumshe idanunsa yana sakin ajiyar zuciya a hankali kuma yanayinsa na saituwa ya washe kamar ba shine ya zame mata abin tsoro ɗazu ba ya haɗata da jikinsa yana sakin ajiyar zuciya me ƙarfi muryarsa can ƙasa yace “Baki iya rarrashin miji ba idan kika fahimci yana cikin damuwa ko?" Sake lafewa tayi a jikinsa ta fara jan zuciya ya ɗago fuskarta yaga tana hawaye yace “Akanme zakiyimin kuka?" Cikin shagwaɓa tace “Ba kaine ba kawai Ni bansan me nayi maka ba kaketa fushi dani..." Bakinsa ya ɗora saman nata ya lasa tare da jan lips ɗinta na ƙasa ya saki tare da matseta sosai yace “Laifinki ɗaya kinƙi faɗamin su waye suka ƙwanƙwasa ƙofa kafin faruwar abinda ya faru jiya" Fasali taja tace “ka yarda dani takawa banida wani hayyaci da zan iya gane komai nidai nasan mun gama aikin dashishinka da Alkubus nayi wanka na fito muna waya da Zahra an ƙwanƙwasa ƙofa na buɗe wallahi bayan buɗewa ta na kasa tuna komi" Jinjina kai yayi yace “Shi kenan yanzu meye last?" Murmushi tayi tace “in kwanta a nan" ta nuna ƙirjinsa yayi dariya me sauti yace “Sai me?" “Nayi bacci nayi mafarkin na cika maka gida da bbys mata masu kama dakai" sosai tunanin nata ya bashi nishaɗi yace “Allah Princess Meye yasa bakison maza?" Rufe idanunta tayi tace “naji ana cewa mata sunfi tausayi Kamar Ni da nasamu naƙasun gata in na haifi mata zasuyimin gata" [1/7, 8:43 PM] OUM HAIRAN: *7/1/2023 Bonus page 300 PC 600 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank* Ɗan ƙaramin bakinta ya zubawa idanu yanda ta ƙarshe maganar da kwantar da kai ya tabbatar masa da zahirinta yayi fasali yace “Tunanin mutanen wannan zamanin ya tafi akan wannan falsafar taki saidai kuma hakan na faruwa ne a mafi yawan lokuta saboda rashin zurfafa tunani, Rumah mu maza Allah ya ɗora mana nauye² da yawa a kanmu mu riƙe kanmu mu riƙe matanmu mu kula da yaranmu idan mun haifa mu kula da iyayenmu idan girma yazo musu mu kula da ƙanne da ƴan'uwa dukka mu ɗaya dole walwalarmu bazata zama kamar ta mace ba ita mace tun daga haihuwar ta har mutuwarta ƙarƙashin wasu take rayuwa, na farko mahaifi na biyu miji na uku ƴaƴanta kuma kowanne yakanyi bakin ƙoƙari wajan ɗauke mata manyan buƙatunta na rayuwa ashe kenan duk abinda ta samu zai zama nata ita ɗaya sai abinda taga dama zatayi dashi? Idan har hakanne to tabbas yara maza ababen sone domin sune suke tallafar mata har su sami damar tallafar kansu da wasunsu. Amma ni duk wanda Allah ya bani ina marhabun dashi tabbas zanyi farin ciki matuƙar farin ciki" jinjina kai tayi yakai hannunsa ya janyota suka kwanta bayan ya kashe musu fitila duk da tayi addu'a Saida ya sake musu wata sannan bacci ya ɗauke su baccinta me daɗi a kirjin Takawa nutsuwar da take samu ma daban ce. Kwana yini haka rayuwa tayita gungurawa Rumah ta fara tsikewa da wulaƙancin Hajiya Tushi da Fulani Amina da Sa'adatu sannan rayuwar gidan sarautar me cike da ƙulle² ta fara sabuwa a gurinta da wannan ta zaɓi rayuwa a sashin Fulanin Sokoto fiye da nata ko ba komai zama da mata irin Fulanin Sokoto abin alfahari ne zaka ƙaru da abubuwa irin² Cikin hakan ne wani yanayi ya sarketa na yawan bacci da kasala tun yanayin baya damunta har ta fara damuwa batada aiki sai bacci sai kwanciya sarai Fulanin Sokoto ta lura da yanayinta amma sai taja bakinta ta kulle cikin hakan ne watarana da yamma tana kwance a parlourn ta da lemun tsami a hannunta tana lasa kaɗan saboda tashin zuciyar da takeyi. Turo ƙofar parlourn akayi ta ɗaga kai tanason ganin me shigowa Hajiya Tushi ce ita da Hajiya Maimuna da Hajiya Mariya yayyen Mai Martaba. Tashi tayi zaune da sauri tana mayar da murmushin da Hajiya Maimuna tayi mata tace “Lahh Yaya sannunku da zuwa" murmushi Hajiya Maimuna tayi mata tace “yawwa sannu Rumasa'u" Guri suka nema suka zauna ta yunƙura ta miƙe tace “Bari na kawo muku ruwa" bin bayanta Hajiya Mariya tayi tana Murmushi ta dawo da idanunta kan lemun tsamin tace “Lemon Kuma?" Dariya Hajiya Maimuna tayi tace “Tun karon kwanaki da mijinta yace nazo na gyara masa ita na fahimci akwai ayar tambaya akan ta har tambayarta nayi ko tanajin wani yanayi tace ita babu abinda takeji" Jinjina kai Hajiya Mariya tayi tace “Haba Yaya ki dubi yarinyar nan da kyau Allah ba ita kaɗai bace...." Shigowar Rumah yasasu rufe babin hirar ta ajiye musu tarkacen kayan ciye² tace “Ina kwana Hajiya" dogon tsaki Hajiya Tushi taja ta miƙe tace “Mariya in kun gama tattauna takaicin kwa taddani a mazauni na" Har Hajiya Tushi ta fice daga parlourn Rumah bata iya tashi daga inda take ba Saida Hajiya Maimuna tace “Dama mijinki ne ya turo mu mu tambayeki ko kinada ra'ayin zuwa hajji bana?" Da sauri Hajiya Mariya tace “Yo wacce Hajji kuma Yaya ai saidai a jira baɗi idan da rai?" Ƙasa Rumah tayi da kanta daidai da shigowar Mai Martaba ya nemi guri ya zauna ya kafeta da ido yace “Baki da abin cewa ne?" Sunkuyar da kai ta kumayi Hajiya Mariya tace “Allah ya taimake ka yarinyar nan bazata iya aikin hajji bana ba saidai ko baɗi inda rayuwa" da mamaki ya dubeta yace “Ko miye dalili?" Murmushi tayi tace “aa babu komai yanayinta ne ya nunamin kamar akwai ƙaruwa a jikin...." “Zubawa Rumah idanu yayi fuskarsa ta ɗan washe yace” “Wai haka?" Girgiza kai tayi ya kuma cewa “Kamar ya aa?" A kunyace tace “Nifa bansani ba" murmushi yayi yace “Ok bari na kira Dr Mansura sai ta dubaki" nan suka shiga hirar su ta zumunci itadai tana zaune cike da tunanin yanda zaace ciki ne da ita batare da tasan dashi ba to dama hakan tana faruwa, wai yama za'ayi ace tanada ciki su sauran matansa fa? Sallamar Dr Mansura ne yasashi kallonta ta miƙe suka fita suka shiga part ɗinsa dake komai akwai tayi mata izinin kwanciya tayi mata hoto tayi murmushi tace “Bakijin canjin yanayi a jikinki gashi Bby har ya fara kwari 3 mouth" Komawa sukayi parlourn ta sanar dashi abinda ke faruwa ya shiga tsananin farin ciki mara misali yayiwa ubangiji gdy tafi dari kafin ya miƙe ya rungumota ya ɗagata ya direta kan kujera ya ɗora bakinsa a kuncinta yace “na gde Rumah tabbas ke mahaɗi na ce iya haka kin bani farin cikin da bazai taɓa goguwa a zuciyata ba Rumah meye kikeso a duniya Please ki faɗamin nayi miki alƙawarin ko komai nawa zai kare indai kuɗi na siyansu zan baki" Lumshe idanunta tayi ta miƙe a wajen a kunyace ta nufi ɗakinta da gudu ya miƙe yabi bayanta da kallo yana Murmushi dole yau yayi sadaka me girma don nuna gdyrsa ga buwayi gagara misali, miƙewa Hajiya Maimuna da Hajiya Mariya ne ya dawo da nutsuwarsa jikinsa ya shafa sumarsa cikin kunyar yayyan nasa sukayi sallama suka fice. Sashin Hajiya Tushi suka nufa cike da farin cikin ɗan uwansu ya kusa ganin muradinsa shima Hajiya Maimuna tace “Oh Mariya Kinga tabo ɗan uwan ajali wai duk waɗannan girɗa girɗan matan daya tara a gidansa babu wacce ta haife masa sai wannan ƙaramar yarinyar" murmushi Mariya tayi tace “Ke dai ki bari Yaya abin ya bani mamaki fah ashe dai Ridwan shima yanada rabon ganin ƙwansa wlh har na sare da naga anyi ɗaya anyi biyu anyi uku har an tafi huɗu" Jinjina kai Maimuna tayi tace “Ai kafin wannan auren nasa yaje Rasha kinsan sunada kayan aiki acan ne suka sanar dashi bashi da karfin ƙwayayen halitta shine suka rubuto masa magunguna kinsan magungunan daga London ake kawo masa su" da wannan tattaunawa suka shiga ɓangaren Hajiya Tushi Mariya tayi mata kyakkyawan albishir a cewarta amma maimakon suga farin ciki sai sukaga ta zabura ta miƙe tace “Ci me? A gidan durun uwar wa ta samu cikin bayan boka Ilu ya tabbatar min da ya shafe mararta ya kulle mahaifarta...." Da mamaki suke kallonta sukace “Me kike cewa ne Hajiya?" Cije leɓe tayi tace “Tab wlh ba'a isa ba inda na farko yabi dole shima wannan yabi can..." Da mugun ɓacin rai Mariya tace “Waini Hajiya yaushe zakisan Annabi ya faku ne gabaɗaya kin hanawa Ridwan kwanciyar hankali bayason sarautar nan don yayi Miki biyayya ya karɓeta bayasan auren Amina kika jorner masa bayason Sa'ade kika liƙa masa shin meye kike nufi dashi ne da bazaki sakeshi ya iddace ba to gsky mun kasa gane inda kika dosa saboda haka zan sanar dashi yayi takatsantsan" Murmushi Hajiya Tushi tayi tace “in kika fasa Mariya ba nono na kikasha ba, ki tashi yanzu ma kije ki faɗawa Ridwanu nice na zubar da cikin wannan shegiyar gantaltalar matar tasa in yaso yasa a harbeni kinji" Hajiya Maimuna ce tace “Ba zaisa a harbeki ba Hajiya amma dai ko meye a ranki yayi tsauri na girgiza kuma nayi mamakin da kikace kece kika zubar da wancan cikin gsky akwai firgici uwar data haifeka ta rinƙa neman hana burinka cika akan wasu banzaye da bazasuyi mata sakayyar abinda tayi musu ba sannan Hajiya meye Rumah tayi Miki da kikeson rabata da mijinta ne kullum maganar ki Rumah meye yasa zaki zaɓi ɓangare cikin matan ɗanki? Ni a ganina kamata yayi ki so abinda ɗan ki mai ƙoƙarin sanyaki farin ciki yakeso...." Watsa mata mari tayi tace “Tsaramin abinda zanyi da rayuwata Maimuna wannan haihuwa ta da kikayi to ubanki ma har ya mutu da ra'ayina ya tafi ya barni na rantse da Allah ko ta tsiya ko ta tsiya² sai Rumasa'u ta fita cikin matan Ridwan ko a raye ko a mace wadda kuma takejin takai ta kawo a cikinku taje ta tonamin asiri Ni kuma na lalata rayuwarta ta hanyar tsine mata albarka.... _Kuyi hƙr na jina shiru Bby nace batada lfy._ OUM HAIRAN [1/8, 9:05 PM] OUM HAIRAN: *8/1/2023 Don Allah karki karanta in baki biya ba Nrml 300 PC 600 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank* Da mugun sauri da razani suka dubi juna Hajiya Mariya ta dubi Hajiya Tushi idanunta cike da ƙwalla tace “Koda zaki raba Rumah da Ridwan na roƙeki ki barta ta haihu sai mu karɓi abinmu ita kuma taje ta ƙarata...." Tsawa ta buga mata tace “Rufemin baki munafuka kama hanya ki tafi ɗakin mijinki kafin na kwance Miki dauri ki zama borar gida...." Dukkansu jiki babu Kwari suka fice duk wannan abinda ake yi a kan kunne Fulani Maryam aikuwa ta cika da farin ciki ta samu dama don itama taci alwashin wannan ciki bazaikai labari ba yaushe ma zata barshi yakai kamar wata asararra tana zaune wata tazo ta haifi yarima. A ɓoye ta koma part ɗin ta ta fara tunanin wanne salo zata shigo dashi don cimma burinta Hajiya tana batun Rumah sai tabar gidan ɗanta idan aka barta ta tafi da cikin nan ai an cuci mutane gara a fara cire cikin sannan ayi musu mugun farraƙun da da bakinsa zai koreta. Kunun gyada ta dama ta wadata Suger da madara a cikinsa ta ɗauki ta nufi part ɗin Rumah ta murɗa ƙofar tajita a kulle gam ta shiga kwankwasheta shiru sai can wata cikin barorin dake hidima a ɓangaren ta fito tana tambayar waye? Cikin zaƙuwa Fulani Maryam tace “Nice" buɗewa tayi ta rusuna tace “Allah ya ƙara wa me masauki lfy takawa ya keɓe sannan yayi umarnin kada a bar kowa ya shiga yana buƙatar kaɗaici" bataji daɗin hakan ba amma haka tayi murmushi tace babu komai ga wannan akaiwa Fulani ace ina gaisuwa" Karɓa Ramlah tayi ta shiga dashi ta nufi ciki ta kwankwasa ƙofar parlourn Rumah dake kwance jikin takawa ta miƙe ta nufi ƙofar ta buɗe Ramlah ta bata tace “Fulani me masauki ce ta bayar a kawo" buɗewa tayi ta wani lumshe idanunta tace “kay amma na gode" mayar da ƙofar tayi ta rufe ta koma ta zauna ya tashi tare da janyo jug ɗin ya buɗe, zubawa kunun idanu yayi shi kansa ya bashi sha'awa ya ɗauki karamin cup ya tsiyaya ya saka zubansa idanu ya mayar da kallonsa ga Rumah yace. “Ya baki sha'awa ko?" Murmushi tayi tare da kwantar da kanta takai hannu zata karɓa ya janye ya ajiye ya kamo hannunta yace “Wajibi ne kiyi takatsantsan da duk wani mutum dake cikin gidannan Rumah wlh wannan karon zuciyata bata yarda da kowa ba inajin kamar wani mummunan abu zai faru dani wanda zai tarwatsa farin cikin rayuwata Please kar wanda ya ƙara baki abu kikaci indai ba mutum biyun nan ba Asma'u da Fulanin Sokoto su kaɗai na yarje in kinason abu ki nema a gurinsu kuma suma ɗin in bada hannunsu suka baki ba ban amince kikai bakinki ba" Ɗagowa tayi tace “Saboda me?" Murmushi yayi yace “komai zai iya faruwa a kan cikin nan dake jikinki kiyi hƙr Rumah ke kanki ban yarda dake ba domin akwai abinda kika ɓoye min game da zubewar wancan cikin" Daga wannan rana y kasance ko abinci sai ya tantance takeci saidai wata sabuwar damuwar data shigo cikin rayuwarta kusan wata guda kenan bata iya bacci duk sanda ta rufe idanunta firgici take shiga sai tayita ganin wasu irin abubuwa data kasa gane meye ko kuma zuciyarta tayita bugawa tun tana ɗaukar abin matsayin sauyin yanayi abin ya fara ta'azzara kullum gaba yakeyi har ya fara barin kanta yanzu ko Muryar Takawa taji gabanta idan ya yanke ya faɗi yini zatayi bata samu nutsuwa ba, a hankali ta rinƙa zuƙewa abubuwa na kwance mata har kawo, takai bata kaunar ganinsa ko jin muryarsa tun baya gane irin damuwar da take shiga har ya fara fahimta da kansa yaje ɗakinta ya tarar ta a kwance kan tile tana ganinsa ta tashi zaune a razane gabaɗaya sai yaji ya tozarta haka ya daure ya matsa gareta ya zauna yace. Na kwana biyu da fahimtar yanayinki banyi Miki magana ba inajin kamar zaki koma daidai maimakon haka sai naga kullum abin ƙara gaba yakeyi Please meye damuwarki? Waye yayi Miki wani abu da kika kasa haɗiye wa?" Sunkuyar da kanta tayi hawaye na zuba a idanunta yasa hannu ya ɗago fuskarta ya share mata hawayen yace “meye dalilin hawayen?" Sake rushe masa tayi da kuka ta janye tace “Don Allah takawa kaje...." Da sauri ya dubeta yace “Akanme zanje?" Sautin kukanta ne ya karu tace “Wlh banason ganinka Nikam ka tashi kaje wlh kaje banason...." Da mugun faɗuwar gaba yace “What?" Da sauri ta miƙe tace “Eh wlh banason..." Rufe mata baki yayi yace “Karki kuma banason wannan kalmar me nayi Miki da zakice bakison ganina?" Durƙushewa tayi tace “Na shiga uku Takawa ka taimakeni ka fita kafin numfashina ya ɗauke wlh bansan meye yasa idan na ganka nakejin kamar ajalina ya iso gareni ba don... Don girman Allah ka fita takawa ka fice nace..... Marnage [1/9, 9:27 PM] OUM HAIRAN: *9/1/2023* Da azama ya janyota jikinsa ya matseta sosai ta saki wani numfashi me ƙarfi take jikinta ya saki ya ɗauketa ya dorata a gado ya samu ruwa ya rinƙa shafa mata can ta farfaɗo tana buɗe idanu tayi arba dashi ta zabura ta miƙe ta diro a gadon ta nufi ƙofa ya ƙwalla mata kira taja ta tsaya ya tako bayanta ya dafata da hannunsa da a baya takejinsa kamar auduga saboda laushi amma yau saita jishi dindinrim kamar guduma. Hannu tasa zata ɗauke hannunsa ya saisaita muryarsa da yanayin da a baya ya sani indai yayi mata shi jikinta mutuwa yakeyi yace “Wlh banida burin muzgunawa gareki ko a rashin sani ne nayi Miki abinda kikejin bakison kasancewa dani Please ki sanar dani na rantse zan baki hƙr" Cikin gunjin kuka tace “Ni bakayimin komai ba kawai banas..." Rufe mata baki yayi yace “Shikenan zan tafi" ajiyar zuciya ta sauke lokacin daya juya ya fice ta mayar da ƙofar ta rufe tana sauke ajiyar zuciya ta koma ta kwanta tana share hawayen fuskarta ranta tab da tunanin dalilin da yasa baiyi mata komai ba takejin tsanarsa a ranta to wai dama ana hakane? Ta nason samun wanda zata faɗawa ko da wata mafita da za'a bata amma ta rasa taya zata fara bada labarin ta tsani wand yayi mata gata, ya wanda take bawa labarin zai kalleta me zai ɗauke ta butulu? Kwana tayi tana juyi ta kasa hassalawa kanta komi taga kiransa yakai uku amma ta kasa ɗagawa tunda tasan ko a lissafin girki yau ba ita keda shi ba duk da cewar ta lura ba lissafin girki akeyi a gidan ba wacce ya buƙatu da ita ita yake sawa a kira masa ita kuwa saidai shi ya kirata tunda take a matsayin matarsa kowacce mace Jakadiya keyi mata iso gareshi amma ita ko sau ɗaya bata taɓa kaita ba saidai idan ya bukaceta ya nemota da kansa ya turota a mafi yawan lokuta ma yafi kiranta a waya taje su gana gashi Allah ya jarabceta da bukatar mijinta a waɗannan watanni musamman da cikinta ya tafi wata na shida kullum cikin feeling take babu damar takai kanta. Yau tun goma ta fice ta nufi sashin Fulanin Sokoto a zaune ta tarar da Fulani da casbi a hannunta da alama sarrah walaha ta idar zama tayi kusa da ita tana wasa da yatsun ƙafarta har ta idar ta dafa kanta tace “Rumasa'u yadai?" Ƙasa ta kumayi da kanta cikin kunyar abinda takeson faɗa tace “Fulani dama so nake ki taimakeni ki bawa Takawa Hƙr na fahimci fushi yakeyi dani tun abinda ya rinƙa faruwa kwanaki...." Da sauri Fulani tace “Meye ya rinƙa faruwa?" Cikin kukan da batasan yazo ba ta rinƙa zayyanewa Fulani komi sosai Fulani ta kaɗu da jin abinda Rumah ta faɗa mata tace “Eh lallai Rumah bakida hankali ke waye ya gaya Miki a irin wannan gidan ana sakaci da addu'a kuma anayin shiru da yanayi? Koda yake Ridwan yafiki rashin hankali tunda ya ƙyaleki harma ya janye miki bani wayarki ta faɗa tana miƙa hannu. Jikinta na rawa ta miƙa mata ta karɓa tana danna number sa special wacce iya iyalan gidan ne suke da ita, Saida tayi Ring ta katse sannan ya biyo Fulani ta kara a kunnenta yace “Sarautar Matan gidana Kin tuna dani yau?" “Ba ita bace Son meye ne yake faruwa Rumah tazo tana roƙona na baka hƙr" murmushi yayi me sauti yace “Kayyah to me take tunanin tayimin kenan Fulani Ni Rumah batayimin komi ba hassali ma yanayin da naga tana kasancewa idan na raɓeta shine yasa na ƙaurace mata saboda kar na cutar da ita amma batada wani laifi a wajena" Murmusawa Fulani tayi tace “Masha Allah amma fah Ridwan yarinyar nan dole ka tashi da addu'a akanta wlh masu farautarka dukka sun koma kanta babban buri aga bata haife abinda ke cikinta ba kai wani ɓangaren ma rayuwarta suke farauta, Nikam na roƙeka in zai yiwu ka dawomin da ita nan har lokacin da zata sauke abinda ke jikinta, nasani Rumah me addu'a ce amma yanayi da kuma sakata a gaban da akayi yasa bata iya hassalawa kanta komi to kai da ka ɗauki nauyin amanarta dole kai aiki ya gani" Hawaye Rumah ta sharce tace “Na'am" amsawa daga kiran da yake yi mata yace “In har da gaske kin daina guduna kizo part ɗina inason ganinki" ajiyar zuciya tayi tace “To" daga haka ta dubi Fulanin Sokoto tace “Meye yace?" A kunyace tace “Yace naje yanason ganina" murmushi tayi tace “To tashi kije" miƙewa tayi ta nufi sashin nasa zuciyarta cike da zullumi tunda yace tazo taji gabanta ya yanke ya faɗi tana kara kusantar part ɗin faduwar gabanta tana ƙaruwa daidai shigarta part ɗin bayan ta wucce masu gadin sashin taji mararta tayi wata muguwar murɗawa tayi saurin dafeta tare da yin ƙasa tana karanto duk addu'ar da tazo bakinta can taji ciwon ya tsahirta ta miƙe taci gaba da tafiya tana taka step ɗin shiga parlourn ta ga wani duhu ya lulluɓe mata idanu wani jiri me haɗe da wata azababbiyar murɗawar mara sun dirar mata a lokaci guda. Cikin rashin hayyaci ta saki wata azababbiyar ƙara da ta haddasawa dogaran nufota da gudu amma kafin su kawo ta baje a gurin cikin rashin hayyaci jini ya ƙwace mata, wani cikin dogaran ya bankaɗa ƙofar ya shiga da mugun gudu ya nufi hanyar da zata sadashi da sashin Mai Martaba yana zuwa ya isheshi a kishingiɗe da alamun hutawa yakeyi ya zube a gabansa yace “Allah ya taimake ka jini..." Da sauri ya tashi yace “Jini kuma Madu?" Jinjina masa kai yayi yace “Ka taso Fulani ƙarama ce ta faɗi jin...." Ai bai rufe bakinsa ba Takawa har yakai ƙofa a guje mutanen suka dare suka bashi hanya ya isa kanta ya ɗagota cak ya nufi mota kafin yakai har an buɗe masa ya shiga yajata da gudu ya fice a gidan ya manta da lissafin excourt da Driver yau ba ranarsu bace. Bayan ficewarsa Amina da Sa'adatu suka kalli juna sukayi murmushi Jakadiya tace “Ƙurunƙus ɗan kan ɓarya anyi an gama ciki kuma anbi shanun Sarki dariya sukayi suka tafa Sa'ade tace “Nikam yau zanyi bacci da munshari in cikin nan ya zube” Amina ta harareta tace “Zakiyi ko zanyi muda muke burin sarauta ta koma gidanmu idan na sake wannan shegiyar matar tasa ta rigani haihuwa kuma ta haifo namiji ai na kaɗe" Jakadiya ce ta cafe da cewa tunda dai nayi muku aikinku kuma kunga yaci to a sallameni ko na tona asiri" Da sauri Sa'ade tace “muje keda ba'a haɗa abin arziki dake sai kin nemi tozarta mutum" ta baya sukabi saida suka fara zuwa sukayiwa Hajiya Tushi albishir ta ɗauko dunƙuli me girma ta bawa Jakadiya tayi godiya ta fice ya rage daga ita sai Surukanta ta dubesu tace “Yanzu sai aiki na gaba kamar yanda boka ya wassafa kar yarinyar nan ta dawo gidannan domin yace muddin muka barta ta dawo saita zame mana masifar da zamu kasa maganinta domin duk wani kulli da mukasa akayi mata yake shashantar da ita da addu'a zai kwance in kuwa ya kwance babu wani sauran aiki da zai yi tasiri a jikinta" numfashi suka sauke a tare daidai lokacin da wayar Hajiya Tushi ta doka ganin number Ridwan ta suka kama kallon² kowa gabansa na faɗuwa daƙyar bayan tayi Ring ta katse wajen mintina saba'in da biyar ya sake kira Hajiya Tushi hannunta na rawa ta ɗaga tare da sanya wayar a handsfree tace. “Rilwanu ya akayi ne" cikin tsananin farin ciki yace “Hajiya ki tayani godiya gurin ubangijin da yake bawa wanda ya fidda rai yau dai burinmu na shekara da shekaru ya cika Rumah ta haihu ɗiya namiji amma bakwaini ne sannan itanma aiki akayi mata..... *OUM HAIRAN* [1/11, 9:36 PM] OUM HAIRAN: *BONUS RUMAH* *11/1/2023* Da mugun ƙaraji tace “What? Ta haihu garin yaya ta haihu?" Bai kawo komai ba saboda farin cikin da yake ciki yaci gaba da cewa “Eh Hajiya yanzu haka ma jinina aka ɗiba leda ɗaya aka sanya mata sannan an ɗebi biyu a jikin excourt ɗina....” ƙit ta kashe wayar ya sauketa yanabin screen ɗin da kallo zuciyarsa na kai kawo akan kashe wayar da Hajiya tayi me hakan yake nufi? Jikinsa ne yayi mugun sanyi ya nemi guri ya zauna yasan Rumah bata a zuciyar Hajiya Tushi saidai baiyi tsammanin ƙiyayyarta zata shafi abinda suka haifa ba musamman da yake abune da suka daɗe suna neman Allah ya basu baiyi tunanin ko a waje yayi ciki akace ɗansa ne zata karɓa ta goya. Miƙewa yayi ya tari likitan ya rusuna cike da ladabi yace “Ranka shi daɗe akwai yiwuwar jinin nan sai an nemi wani har yanzu mara lafiyar nan bata farfaɗo ba" numfashi ya sauke yace “in yakai leda ɗari akeso a nema amma ayi da lura zanje na dawo sannan ko Hajiyata ce tazo ban amince abarta ta shiga inda Fulani take ba bare bbyn" Mota ya nufa ya shiga yaja ya nufi gidan sarautar a saitin part ɗin Hajiya Ummah yayi parking ya fito ya nufi ciki sukayi clear da Fulanin Daura yanayin data ganshi yasata saurin tararsa tace “Ɗana yada sauri haka?" Shafa kansa yayi yayi murmushi yace “Mamana wlh haihuwa akayi mana yanzun nan..." “Waye ya haihu?" Ta faɗa tana kafesa da ido dariyar da bai cika yinta ba ita yayi yace “Fulani ƙarama ta haifi Yariman Katsina..." Ya karshe maganar yana ɗaga wayarsa tare da juyawa ya nufi cikin sashin Fulanin Sokoto yabar Fulanin Daura tsaye cike da mamakin hukuncin Ubangiji, Fulani Sa'ade dake tsaye ta juya da sauri tana harhaɗa hanya ta nufi sashin Tushi ta tarar da ita tsaye da Fulani Amina tace “Mun shiga uku Hajiya Haƙanmu bai samu idon ruwa ba munyi don ciki ya zube ciki bai zube ba ɗa ya fito" “Wai da gaske ta haihun?" Cewar Hajiya buɗe ƙofar yasa kowaccensu jan bakinta ta tsuke ya tsaya jikin ƙofar yana kallonsu kowa da irin fassarar da yakewa saƙon da fuskarsa take fitarwa domin hausawa sunce labarin zuciya a tambayi fuska. Juyawa yayi ya fice da sauri zuciyarsa a zafafe ba komai yakeson yin magana akai ba tabbas yau ya ƙara dasa ayar tambaya kan Hajiya Tushi anya kuwa da gaskene itace ta haifesa da sanya hannunta cikin abinda ya faru da Rumah wanda badon nisan kwana ba kafin likitoci su zo kanta komai zai iya faruwa, zama yayi gefen gadon kansa na sarawa zuciyarsa na tuƙuƙi yaci gaba da tambayar kansa amsar da bashi da ita ya miƙe ya buɗe wardrobe ya fara duba kayan da zai ɗaukar mawa Ruman baisan meye zata buƙata ba ya ɗauki wayarsa yana laluban Number da zai kira duk wani wanda yake rayuwa a gidan yanzu zuciyarsa ta kasa yarda dashi hatta da Hajiya Ummah to uwar data haifesa ma ta nuna baƙin ciki da arziƙinsa matansa biyu sun mara mata baya ina ga wani daban. Turo ƙofar da akayi ne yasashi maida hankalinsa ga ƙofar Maryam ce ta shigo fuskarta a sanyaye yanayin takunta ya nuna masa tsantsar kasalar yanayi, isowa tayi gabansa ta kama hannunsa tace “Ina taya mijina murnar samun ƙaruwar arziƙin da yafi arziƙi haƙiƙa godiya ta tabbata ga Ubangijin da yake azurta wanda yaso a lokacin da yaso tabbas na amince Rumah haske ce a gidannan kamar yanda ta zama haske a zuciyar mijina... Janyota yayi ya rungume zuciyarsa ta karye hawaye ya zubo masa ɗumin hawayen ne yasata ɗagowa cike da matsanancin mamaki tasa hannu ta share masa hawayen tace “Ba daidai bane hawaye a idanun jarumi duk wani tsanani me wuccewa ne nasan damuwarka Please karta zame maka damuwa abin damuwa shine mu rungumi ɗanmu muyi masa gata" Lumshe idanunsa yayi ya buɗe baki da sanyin murya yace “Na gode Maryam haɗawa Rumasa'u kayanta bansan abinda za'a ɗauka ba" fara haɗa kayan tayi a hankali takejin tausayin mijin nata da Amaryar tasa suna kwaranye mugun tanadin da takeyi mata mahaifiyarta ta sanyaya mata jiki zuwan da tayi gida da nasihohinta gareta sun sanya taji tana son itama ta zama kamar mahaifiyarta. Kalma ɗaya da ta tsaye mata a rai game da Rumah bata mantawa tana zaune kusa da Barebari wato mahaifiyarta wayarta tayi Ring ta duba ganin number Ansa Wyf my Husb yasa barebari dubanta tace “Wace cikin abokan zaman naki take kiranki?" Tsaki tayi tace “rabu da ita Barebari Wannan tsintacciyar yarinyar ce wadda ya kwaso a gidan marayu" ajiyar zuciya tayi ta kishingiɗa tace. “Allah Sarki baiwar Allah wato Maryam ina mamakin zuciya irin taku mara tausayin wanda ya cancanci tausayawa Rumah abar tausayi ce da cancantar ajata a jika kune gatanta ita yanzu a duniyar ta batasan soyayya ba wanda yayi mata dariya shine masoyinta, shin ko kinsan Mijinku yana cikin mutanen da Ubangiji zai yiwa inuwa ranar da babu wata inuwa sai inuwarsa?" Da sauri tace “Saboda me? Murmushi tayi tace “Saboda yayi soyayya dominsa ubangiji yayi alƙawarin bazai tozarta zuciyar da taji ƙan bawansa mafi cancanta da aji ƙansa shima zaiji ƙan wannan bawan Ridwan ya fara da tausayi ne har yakai ga janyota jikinsa yasota domin Allah tunda batada wata siffa ta zahiri da za'a sota dominta, Maryam ko kinsan ƙorafin da kikeyi na yafi sonta hankalinsa akanta yake yafi damuwa da ita, duk ba komai ne ya kawo haka ba sai biyayyar data fiku tabbas zata fiku yi masa biyayya da kiyaye ɓacin ransa domin shi take gani matsayin iyayenta mijinta kuma gatanta ku kuwa kuna kallon ku ƴan gata ne kuna da uwa uba da dangi. Abinda nakeso ki sani shine tun ganina da yarinyar na farko ta shiga raina matuƙa shiga rai a taƙaici wlh bantaɓa yarda itan tana cikin irin yaran da kuke mata kallo ba nafi tunanin hatsarin mota ko wani abu me kama da haka shine ya zama silar zamowarta a wannan yanayi, Maryam Rumah tana da wani ɓoyayyen abu game da ita akwai kwarjinin sarauta da izza wanda ba zaman cikinku ko zama da Mijinku ne yasata ɗabi'antuwa dashi ba a'a dama ɗabi'arta ne tabbas asalinta ko babu sarauta a jininta to akwai arziƙi mara misali a tsatsonta, bawai inaso ki sota ki mata gata ki zama a matsayin data ɗauke ki bane don tunanin wataran a'a ki ƙaunaceta don Allah domin inayi miki kwaɗayin zama tare da adalin Sarki kuma mijinki Ridwan a aljanna. Maryam kiso abinda mijinki yakeso da zuciya ɗaya wlh bazaki taɓe ba" Ajiyar zuciya tayi tare da ɗago Idanunta da suka ciko da ƙwalla ta kalleshi shima ita yake kallo cike da ta'ajibin dalilin hawayenta, saurin sharewa tayi ta ɗauki trolley bag ta zuba kayan tana cewa “Wannan kaɗai ya isa me hankali nutsuwa dukkanninmu munajin mun kai ace mun haifi Yariman wannan masarauta amma sai Ubangiji ya nuna mana rashin isarmu ya zaɓi kasasshiya a cikinmu wacce mukewa kallon rashin isa ya azurtata da samun arziƙin da dukkanmu muka kasa samu Takawa inason na zama ta biyu da zata ga Yariman mu don Allah kayi wannan alfarmar gareni" Miƙewa yayi ya nufi ƙofa ta rufa masa baya tanajan trolley ɗin har jikin motarsa drivern ya karɓa ya saka a mota ya shiga yaja suka fice suka barta tsaye da sanyin jiki ta nufi sashin Fulanin Sokoto a hanya suka haɗu Fulani tace “Sai ina?" Cikin sarewa da sallamawa tace “Dama bansan wanne asibitin cikin asibitocinsa yakai Fulani ƙarama ba shine nazo ko ke ya sanar dake mu tafi tare...." “Bazaki ba munafuka!" Sukaji an faɗa a bayansu suka juya a tare Hajiya Tushi ce taci uwar kwalliyar gwala-gwalai tana tauna goro ta tako ta tsaya gabansu tace “Tunda nake a rayuwata bantaɓa tsanar wani ku biyun nan ba tabbas yau zan gwada ƙarfi ikona inda na isa sai abinda nake buri ya tabbata" Murmushi Fulanin Sokoto tayi ta dubi Maryam tace “Muje in kin shirya" babu wanda yabi takan Hajiya Tushi suka bar wajen suka nufi mota tare da shiga Driver yaja suka fice a gidan [1/12, 8:47 PM] OUM HAIRAN: *12/1/2023 Bonus* Paid book 300 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank Suna jiyota tanata masifa da tsine²nta babu wanda ya juya ma ya kalli inda take drivern ya fice a gidan ya nufi asibitin da Hajiya Ummah ta sanar dashi asibitin da ƴar tazara tsakaninsa da gidan, haka yayi parking suka fita suka nufi reception a reception ɗin suka haɗu da Dr Mansura suka gaisa tayi musu jagora suna tambayarta ya me jikin Dr Mansura tace. “Wato Hajiya nisan kwana ne kawai ya kawo Fulani ƙarama wannan lokacin irin jinin data rinƙa zubarwa abin ya firgitani wlh iya shekaruna a aikin nan bantaɓa gani ba dole ce tasa da muka samu jinin ya tsaya mukayi mata aiki aka ciro bby boy shi kuma lafiyayye dashi kawai watanninsa ne basu cika ba shiya muka sanyashi a kwalba" Girgiza kai Fulanin Sokoto tayi tace “haka dama Allah yake ikonsa idan lalura ta tarar da nisan kwana saidai asha wahala a tashi" a ƙofar ɗakin da Rumah take suka haɗu da Sarki Ridwan yaja ya tsaya yace “Fulani har an ƙaraso sannu to a shigo" binsa sukayi har gaban gadon tana kwance kamar babu rai a jikinta sai jini da yaketa aikinsa Gimbiya Maryam ta dubeshi tace “Habeebty kuma a haka take tun zuwanku?" Jinjina mata kai yayi yace “Haka take amma kowanne lokaci daga yanzun zata iya farkawa" zama tayi ta kama hannunta ta zubawa dogayen yatsun Rumah idanu ita kanta suna birgeta. Dubansa tayi shima ita ya kalla yana shirin yin magana aka banko ƙofar hankalinsu duka ya koma ga me shigowar Hajiya Tushi ce da Amina da Sa'adatu tana biye dasu Hajiya Tushi ta matsa gaban gadon ta taɓe baki tare dayin dariya tace “Aikin banza kiwon makahon doki yo baya kilisa, Kai Ridwan!" Ta faɗa da ƙaraji dukkan suka kalleta gabansa yayi wata muguwar faɗuwa ta nuna shi da yatsanta tace. “Wlh indai nice na haifeka yau ba gobe ba saika rabu da wannan yar iskar watsattsar yarinyar yo banda zubewar albarka wannan irin ko na shuka ne ai baka siya kakai gidanka ba bare irin ɗan Adam da yawuna da yarjewata da sahalewata nakeso ka saki Rumah idan kuma kaƙi zan Barka da ita na cireka cikin yayana kuma na tsine maka ka lalace kowa ya huta" Tararta Fulanin Sokoto tayi da cewa haba Kekuwa Fulani saikace baki sha ruwan musulunci ba ko ma dai me kikeso ayi ai kya bari ta farfaɗo to ma in banda abinki meye laifin Rumah ai bata cancanci wannan butulcin daga garemu ba tazo a ƙarshe kuma ta bamu farin cikin da muka daɗe muna nema a gidannan bai samu b...." Cikin ƙaraji tace “Dakata Shehu tsugul uwar Munafukai waima meye naki da zaki samin baki a magana? Kay dakai nake ko bakaji abinda nake cewa bane?" Tunda ta fara maganar idanunsa ke kanta har saida ta gama sannan ya juya zai fice ta janyo rigarsa tana shirin magana Sa'adatu tace “Haba Hajiya meye kikeyi haka ne ina imaninki yake da bazaki saurarawa yarinyar nan ba don Allah ki bar Takawa ya sarara kada ki ɓata masa farin cikin da yake ciki, ya kamata ko da wani abu a ranki ki ɓoye a wannan gaɓar ɗa fa Hajiya kuma jika a gareki....."ashar ta kundumawa Sa'adatu ta koma gaban Ridwan ta tsaya cikin hargowa tace. “So nake kayi abinda nace kayi kafin kabar gurin nan" a hassale yace “Bazan iya ba Hajiya..." Ta ɗaga hannu zata sauke a fuskarsa Rumah da tun shigowar Hajiya Tushi ta farka ta diro daga gadon tayi kukan kura ta cafke hannunta cikin wani irin yanayi daya firgita kowa tace “Karki kuskura!" Da sauri kowa dake ɗakin ya kai duba ga Rumah da tsananin mamaki ta saki hannun tare da cewa “Karki ɗagawa kanki hankali indai akan ɗanki ne nayi Miki alƙawarin ko zan mutu saboda soyayyarshi zan bar Miki shi ba tare da naji haushinki ba domin nasan bakida wani laifi da zan bayyanawa duniya matsayin abin dogaro na da riƙarki a zuciyata. Hajiya soyayya ce tasa kikeson ɗanki ya rabu dani don gudun gurɓatar zuri'a da mummunan jini mara arziƙin nasaba irin nawa abu ɗaya dai da nakeso ki sani bazan iya bari ki kai hannunki jikinsa ba domin kallon uba nakeyi masa yama fi iyaye daraja a gurina domin shi na sani shi ya fara min gata a duniya" Tana kaiwa nan ta durƙushe tana dafe cikinta kan ɗinkinta tana cije leɓe Sa'adatu da Maryam da Takawa sukayi kanta da gudu ta kwantar da kanta a kafaɗarsa cikin wani irin yanayi na galaɓaita tace “Don...don Allah na roƙeka kayiwa mahaifiyarka biyayya Tat... Takawa" tana faɗin haka ta sume jikinta ya saki yanayin da yayi bala'in firgita kowa Sa'adatu ta fice da gudu ta nufi office na consultant Dr ɗin asibitin suka dawo tare a guje ya isa kanta suka fice da ita shi da Takawa suka shigar da ita emergency room suka jona mata wasu na'urori sannan aka gyara mata plastic surgery ɗin. Koda ya fito bai koma inda ya baro su Hajiya Tushi ba domin kwata² baya buƙatar ganin kowa ko wata hayaniya zai nemawa kansa mafita kuma zai bawa Hajiya Tushi mamaki zaɓinsa biyu zaɓinta biyu Maryam zaɓinsa ce Rumah ma zaɓinsa ce. Meye yasa zaɓinsa yafi zaɓinta Quality Tunda ya auri Amina bai taɓa samun wata nutsuwa da ita ba kullum damuwa ce kishinta yayi yawa zai iya ma cewa kishin ƴan wuta takeyi domin babu abinda yake tunanin zata kasa indai don cutar da kishiya ne. kwatsam bai gama farfaɗowa ba ta kuma haɗashi da Sa'adatu ita kuma makira ce ya daɗe da sanin halinta indai tuggu ne da ƙulle² ta ƙware gata da siffar mage mai kwanciyar ɗaukar rai zatayi maka yanayin da ko ance ta aikata zakace ƙarya ne ya fahimceta tun kafin zuwan Rumah. Da wannan tunane²n ya isa Dikko Layout jerin manyan gidaje ne na manyan ƙososhin ƙasa da suke da nasaba da Katsina wani ƙasaitaccen gida ya nufa wanda duk unguwar babu samansa kuma alama ma ta nuna gininsa akeyi ba'a gama ba. Horn yayi masu gadin har rigen buɗe masa ƙofar sukeyi ya shiga yayi parking ya fito ya suka gaisa suna zubewa ya shiga parlourn komai an tsarashi kamar yanda ya buƙata yayi murmushi ya nufi saman ɗakuna ne guda huɗu a saman ya buɗe ɗaya ya shiga ya cire kayansa ya shiga wanka ya fito yana duba agogo 8:30pm Doguwar riga ya saka a jikinsa ya ɗauki wata takarda yayi rubuce-rubucensa ya ɗauki hotonta ya turawa likitan asibitin da Rumah take, can kamar awa biyu da tafiyar saƙon kira ya shigo wayarsa ɗagawa yayi da hanzari kafin yayi magana Maryam ta katseshi da cewa. “Takawa kana ina kazo asibiti jikin Rumah ya matsa fah ga bbyn ya koma..." Da sauri ya tashi yana furta “Innanillahi wa inna ilaihirraji'un...." Ƙit ya kashe wayar ya fito daidai lokacin da wata doguwar mota ta shigo ya isa ga motar suka fito da gadon marasa lfyr suka shiga dashi cikin gidan wani ɓangare me kama da asibiti saboda tarkacen da ya zuba a wajen buɗe fuskar Rumah yayi tana baccinta cikin kwanciyar hankali tare da sauke numfashin nutsuwa, sunkuyawa yayi yayi kissing goshinta ya juya ga Dr Mansura yace “Duk yanda za'ayi ki basu kulawa zuwa lokacin da zan dawo zamu rinƙa waya bbyn duk abinda yake buƙata ayi masa" Jinjina masa kai tayi ya fice yana ɗaga wayar Dr Shu'aibu yace “ganinan Dr" mota ya shiga yaja tara da kwata yaje asibitin, Dr Shu'aibu ya tareshi yace “Ina petiant ɗin" da sauri ya dubeshi yace “Ya Ni da nake shigowa zaka tambayeni abinda na tafi na barshi a hannunka?" Sulalewa Dr Shu'aibu yayi ya zauna a gurin yace “Ya Allah ya Dr Mansura zatayimin haka nabarta da petiant na tafi wani aikin gaggawa na fito Hutu take cemin kace za'a kai petiant ɗinnan wani hoto babban asibiti shine na basu dama" wata shaƙa da Ridwan yayiwa Dr Shu'aibu Saida numfashinsa ya tafi Hutu na wuccin gadi kafin ya dawo hayyaci ya sakeshi ya zube a gurin Hajiya Tushi dake zaune zaman jiran ya dawo yayi abinda ta umarceshi ta miƙe Fulanin Sokoto ta tareta da cewa “Wannan ma ai maganar banza ce ina za'a kaita da ɗanyen jiki to ina jaririn?" Allah yayi masa rasuwa sannan shima banga gawarsa ba...." Ya faɗa yana ja baya daga mugun kallon da Ridwan keyi masa. Murmushi Hajiya Tushi tayi ta kalli Sahura Jakadiya da Amina da Sa'adatu tace “Dagacan suyi can Allah ya raka taki gona Ni dama banyi murna da haihuwar wannan mugun irin ba" duban Maryam tayi tace “Ƙiyamar Rumasa'u ta tsaya a gidannan saura ke kema ki shirya tafiya Bauchi aje ko wani baran a jonawa nikam bana surukuta da Munafuka mara kishin kai irinki" [1/14, 10:09 PM] OUM HAIRAN: *14/1/2023 Bonus* Paid book 300 via acct details 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank Tsallake shi tayi bar gurin ta nufi inda sukayi parking ta shiga Amina ta rufa mata baya Sa'adatu ta tsaya ita da Jakadiya kowannensu da abinda ke zuciyarsa ita Jakadiya tanajin tsoron tayi motsin da zai shafi abincinta ita kuma Sa'adatu tana gudun ya fahimci da sanya hannunta a komai dake faruwa. Fulanin Sokoto ce ta matso tace “Ya kamata ayi wani abu ko ka taɓo ita Mansurar kaji ina suke" Tashi yayi ya fice a ɗakin tare da bawa Kowa damar ya tafi gida duk abinda ke akwai zasuji. Jikinsu duk a sanyaye kowa da abinda yake sakawa a ransa suna isa gidan sarautar kalmar data fara dukan kunnensu itace “An sace Amaryar Sarki" tashin hankali wannan kalma tayi mugun girgiza Hajiya Ummah a fili tace “Yanzu banda abin Hajiya wannan labarin har na zuwa a kwazawa barorin gida ne wai meye yake damunta haka ne? Ace ɗanka ma na cikinka baka barshi ba ita kuwa meye take nema a duniya? Shiga tayi sashinta ta zauna ko mayafinta bata cire ba kiran Hajiya Maimuna ya shigo tana ɗagawa tace “Nifa ina zargin sanya hannun Hajiyanmu a cikin lamarin nan..." “Al zanni zanbuk walau kana haƙƙun, Maimuna kul kiyayi kanki da zato ko kyakkyawa bare mummuna" cewar Fulanin Sokoto numfashi Hajiya Maimuna ta sauke tace “Abin ya tsumani ya gigitani Fulani sai nakega Fulani ƙarama a yanayin da akace tana a ciki bazata iya barin asibitin nan ba dole akwai wani abu da yake faruwa ɓoyayye kodai sanya hannun hukumar asibitin ko kuma wani isasshe" iska Fulanin Sokoto ta furzar tace “Ni kaina ya jima da kullewa na rasa abin da zance wannan lamari addu'a kawai za'ayi insha Allahu gsky zata bayyana da gaggawa" aje waya sukayi dukkansu suna jimamin lamarin. Shikuwa Ridwan bayan kowa ya tafi yayi murmushi ya koma motarsa yaja ya nufi wani super market ya kashe musu manyan kuɗaɗe duk wani abu da yasan za'a buƙata Saida ya siyeshi sannan ya koma Dikko Layout a ɗakin ya tarar da Dr Mansura tana jorner mata wani jinin ya matsa ya karɓa yaci gaba da aikin tace “Allah ya taimake ka hukumar asibiti tanata kirana game da ɗauke petiant ɗinka" baiyi mata mgn ba har Saida ya gama abinda yake yi sannan yace. “10 millions idan kin iya rufe wannan sirrin Mansura Koda ba komai kika sani game da gidana ba nasan kinsan matsalar dake damuna domin kece likita mafi daraja da nake gayyatowa ta duba iyalai na, kinsani banida cikakkiyar baiwa ta ajiye ƙwai a mahaifar kowacce mace hakan yasa mukayita ɓarnar kuɗi manya ba ƙananu ba duk don ganin wannan abu ya tabbata. So abinda na fahimta ashe don anga banidashi ne akeso na samu har ana nuna anfini damuwa da rasawata yanzu dana samu kuma so ake aga bayansa da uwarsa, abu ɗaya dana sani kece kaɗai kikasan ina tare da Rumah so kici gaba da riƙewa a ranki banso wata magana ta fita daga gareki" Fita yayi daga ɗakin ya koma cikin asalin gidan ya kashe wayoyinsa ya kwanta bashi da damuwa kamar yaƙi damuwarsa ɗaya samun lfyr amanarsa tabbas yayi alƙawarin zaiyiwa Rumah gata zai nemo mata danginta domin bai taɓa yarda Rumah shegiya bace kamar yanda kowa yake tunani, raba dare yayi yana tunanin ta inda zai fara gari yana wayewa yaje yayi mata abinda ya dace Saida ya jira Dr Mansura taje gida ta dawo sannan ya fitar daga gidan ya nufi Gidan marayun daya ɗauko Rumah. Kai tsaye ofishin shugaban gidan ya nufa bayan sun gaisa da girmamawa yayi masa bayanin abinda ya kawo shi nan yasa aka kira masa Baba Lami ita ce ta bada bayanin abinda yakeson ji tayi ƙasa dakai cikin girmamawa tace “To Allah ya taimake ka gsky bazan iya cewa komai game da wannan yarinya ba Abu ɗaya dana sani..... Kimanin shekaru ashirin baya da yammaci muna tsaka da ayyukan mu wasu mutane sun zo sun nemi ganawa da shugaban gidan nan bayan lokaci shugabar gidan ta aiko akayi kirana tacemin dama wata mahaukaciya ce dake zaune a kangon magajin gari ta haihu anyi duk dabarar da zaayi a karɓi jaririyar don a suturtata ta hana gashi ta hana yarinyar Nono ko ruwa kuma taƙi bari kowa ya raɓeta bare ya bata" dake mun saba samun irin wannan matsalolin take muka tafi mukayiwa Hauka Shuwa Siyayya domin sunan da mutanen unguwar suke faɗa mata kenan kasancewar ko Hausa bata iya ba sosai. Da hikima da dabara muka samu muka karɓe jaririyar itama muka kaita asibitin mahaukata aka soma bata kulawa muna zuwa ganinta amma babu wani sauƙi daga ƙarshe hukumar asibitin tabada shawarar a nemi malamai su rinƙa yi mata addu'a domin ciwon nata yafi kama dana asiri dalilin wannan fitowa ne ta samu ta sulale ta gudu, ana gobe zata gudu ne munje ganinta da jaririyar kawai sai naga tana binkita kayan haukanta ta zaƙulo wani hoto hotonta ne da wani mutum ta miƙomin sannan da wata takarda anyi rubutu da larabci nidai bansan meye aka rubuta ba na fito nabarta tanata dariyarta tana surutunta da bana gane komai banda Malik da take faɗa cikin maganganunta. Bayan na koma gidan marayu na kaiwa Hajiya ta karɓa tace idan Al Sheikh yazo gobe zai fassara mana meye a cikin takardar shikuma hoton ta karɓa tace za'a bincika idan Hauka Shuwa ta warke" Washegarin ranar da muka baro gidan malam Salihu aka kira hukumar gidannan aka sanar dasu wannan mara lafiyar fa an nemeta an rasa tun cikin dare, ansha nema da gaske Allah baisa anganta ba lokacin kafafen sadarwa basu yawaita haka ba iyakar TV da radio da jarida ne haka akayita cigiyar wannan baiwar Allah da hotonta amma Allah baisa an dace ba ƙarshe dole muka zubawa sarautar Allah idanu mukaci gaba da rainon wannan yarinya sannan mukayi mata suna da Ummu-Rumanah kamar yanda muka gani rubuce cikin saƙon wannan takarda da Hauka Shuwa ta bani wannan shine iyakar abinda na sani game da Rumanah" Jan numfashi Sarki Ridwan yayi ya dubi shugaban gidan yace “Ko zan iya ganin hoton da takardar?" Jinjina kai yayi ya miƙe yace “Bansan sanda akayi duk wannan abin da take baka labari ba amma muje record office ƙila mu samu wata wani abu cikin abubuwan da kake nema" Sunje sun duba sun samu duk wani abu da suke nema sosai Takawa yaji daɗin wannan zuwa nashi gidan marayun ranar hatta masu gadi Saida suka san da zuwan masu garin gidan sarautar ya nufa gaisawa yake da kowa hankalinsa bayakan kowa har ya isa fada aka ɗan taɓa fadanci fada ta watse ya shiga ciki ya fara binciken wasu muhimman takardunsa ya haɗa a ƙaramar jaka ta zuwa unguwa ya kira wani baransa ya fitar masa dashi bayan yayi wanka ya shirya ya nufi sashin matan nasa. Bai ishe Amina a part ɗin ta ba yayi murmushi ya fice ya nufi sashin Sa'ade tana zaune da waya a kunnenta tana ganinsa ta katse wayar ta miƙe tana cewa dash “An ganta ne?" Wani kallo ya watsa mata ya aje mata abinda yayi niyya ya fice. Bai shiga part ɗin Maryam ba domin ita babu hujjar da yake nema a kanta, sashin Hajiya Tushi ya shiga tana kishingiɗe masu mata hidima suna mammatsa mata ƙafa taci uwar kwalliya kamar zata wani babban taro, wuri ya samu ya zauna yace “Barka da yini Hajiya" murmushi tayi tace “Yawwa Sarki barkanka ya gajiya" shafa ƙeyarsa yayi yace “Zan ɗan yi tafiya ne dama zuwa Abuja zan iya ɗaukar sati biyu so bansani ba ko kina buƙatar wani abu?" Faɗaɗa fara'arta tayi tace “Aa Sarki babu abinda nake da buƙata sai yan kuɗaɗe sannan inason ka tafi da yarinyar nan..." Sai yanzu ya lura da Amina daketa yatsina tana tauna cingam ya miƙe tare da cewa “Bazan samu damar hakan ba Hajiya ta zauna anan kamar yanda kowacce cikinsu zata zauna" ficewa yayi da sauri Hajiya Tushi da Amina suka kalli juna sukayi murmushi Hajiya tace “Lallai malamin nan yana aiki sosai Kinga dai dama yace ko tunata bazai ƙara yi ba Ni so nake ma a goge masa ita daga zuciyarsa Kinga yanzu hankali ya kwanta taje ta ƙarata daga can tayi can mun rabu da baƙin iri mun huta" Gidan daya ajiye Rumah ya koma ya tarar da ita ta farka Mansura na dubata ya isa gareta da sauri yana cewa “Masha Allah jiki ya fara yin kyau hannunta ya kama ya riƙe cikin nasa yace “Ya jikin" ajiyar zuciya tayi ta lumshe idanunta ta buɗe su akansa a hankali ta motsa bakinta ya sunkuyo daidai bakinta yace “Inane nan?" Zama yayi kusa da ita yace “Gidanki ne!" Da sauri ta dubeshi tace “Mai Martaba..." Hannu ya ɗora a bakinsa alamun tayi shiru yace “In kika warke zamuyi magana kin kuwa ga bbyn namu?" Girgiza masa kai tayi ya miƙe ya nufi inda yaron yake ya daukoshi sai baccinsa yake yaci kayan sanyi sun cikashi sosai dake bashida ƙanƙanta irin ta yawancin bakwaini. Ɗora mata shi yayi a cinyarta ta zubawa yaron idanu zuciyarta ta karye daƙyar tayi masa addu'a hawaye ya shiga zubo mata Ridwan yasa hannu ya share yace “Please ki daina ina tare dake har abada" murmushi tayi tace “na gode da halaccin karamci amma Takawa nafison kayiwa Hajiya biyayya wlh bana burin saboda Ni da banida gatan da zan maka gata ka samu matsala da mahaifiyarka" cije leɓensa yayi ya miƙe yace “shine ƙarshen furucinki? Jinjina masa kai tayi ya kama hannunta ya durƙusa gabanta yace. “Wanda yasan daidai shi akewa daidai Matata Hajiya ba saboda girman Allah takeson rabani dake ba batada wata hujja banda son zuciyarta Rumanah ko ubangiji bazai kamani da haƙƙin rashin yiwa Hajiya biyayya ba, kiyi duba da yanayin da kike ciki yanzu yana za'ayi tace na sakeki a wannan yanayin koda wani laifin kikayi mata bare bakici mata ba baki sha mata ba Rumanah Allah ba azzalumin Sarki bane saidai bawa ya zalumci kansa kuma ya hana zalumci tsakanin bayinsa, bancika son doguwar magana ba amma na rantse da Allah aure na dake kwanciya ɗaukar raina mutuwa ajali na shine kawai zai yanke shi saboda haka ki manta da Hajiya da yan zaginta bazata taɓa son abinda nakeso ba tun farko a haka muka faro rayuwa da ita" Tsakanin ɗa da mahaifi sai Allah shine ya hanata sake furta komai ya dubi Dr Mansura dake shigowa yace “Meye yayi saura?" Drip ɗin data sanya mata ta duba tace “Babu wata damuwa Allah ya taimake ka komai yana tafiya daidai Fulani zata samu lfy nan bada jimawa ba insha Allahu" ficewa yayi yana cewa “Akwai gajiya a jikina zanje na ɗan kwanta" fatan alkhairi Dr Mansura tayi masa ya fita ta gyarawa Rumah kwanciya itama ta sake tafiya bacci. Sati guda dayi mata aiki ta fara samun ƙwari sosai kasancewar batada ƙan jiki yaron yaci sunan kakansa Abba Ridwan Abbas sunace masa Taufeeq Dr Mansura tarewa tayi a gidan taci gaba da kulawa da Rumah da Taufeeq shi kuma yaci gaba da fafutukarsa a ɓoye saboda surprise yakeson yima Rumah da abu mafi soyuwa a ranta. Shi kenan baya Kano baya Abuja baya Maiduguri baya Sudan baya Chadi tsayin wata uku yana fafutuka duk ya baza hotunan Rumah a waɗannan ƙasashe harma da BBC Hausa. Ranar wata asabar suna zaune a parlour shida Rumah suna yan wasannin su yana biye mata tana kwance bisa cinyarsa Taufeeq yana gurin Asma'u wayarsa tayi Ring ta tashi zaune ta ɗauko masa ya tambaye ”waye?" Tace “Prince Usman KN" jinjina kai yayi ta danna ta kara masa a kunnensa yayi sallama suka gaisa gaisuwar girma can ya zabura ya karɓi wayar yana cewa “Ah haba don Allah tabbas Zai iya zama hakan ka jirani ganinan, a'a Ni kaɗai ne ganinan" Bai ko jira cewarta ba a bakin ƙofa yace mata “Naje Kano" fatan nasara tayi masa ta koma ta zauna tana tunanin meye yake yawan zuwa yi Kano a kwanakin nan ne ko yaushe sai yace yaje kano wani kishi ne ya bijiro mata data tuna matansa biyu Amina da Sa'adatu ya sakesu Gara ma Sa'adatu maybe ta dawo tunda saki ɗaya ne itako Amina dama ya taɓa sakinta yanzu ƙarƙarewa akayi. “To ko aure yake nema?" Ta tambayi kanta tana kwantar dakai hawaye ya biyo kwarmin idanunta duk da cewa ta san dama ba darajarta bace ta kaita aurensa zuwa yanzu tasan daɗin mijinta bata fatan dalilin da zaisa yake nesa da ita. Haka ta yini babu kuzari Saida tayi sallar la'asar sannan ta fito ta zauna a babban parlour ta kira Asma'u tazo suka zauna tana yi mata kalba a gashinta me tsayi da sulɓi ganin jikinta a sanyaye yasa Asma'u tambayarta ta kwantar da kanta jikin Asma'u tace “Asma'u Wakili yana shirin daukemin ke gashi ina tunanin Takawa aure yake nema s Kano wlh inajin tsoron kar ya kasance Nima wa'adin zamana ya ƙare" “Bazai ƙare ba" sukaji ya faɗa Asma'u ta miƙe da sauri itama Rumah ta mike ganinsa da baƙi kallon² suka fara yiwa juna yana basu gurin zama, faɗuwar gaban da taji ce ta sanyata zubansa idanu da sigar tambaya yayi murmushi ya matsa gabanta ya kamo hannunta yace “Kin shiga mamaki ƙwaƙwalwarki ta tafi tunanin abinda bazata iya hasasowa ba ko? Rumah kalli wannan mutanen da kyau ki hasaso dawa sukeyi Miki kama?" Sosai ta kafawa namijin ingarma kyakkyawa fari tas wanda ya ɗan sanya girma idanu ta sake kallon macen da tunda suka shigo take hawaye idanunta akan Rumah tace “Takawa wannan yana kama da Taufeeq" murmushi yayi yace “Shi kuma Taufeeq dawa yake kama?" Cikin rawar murya tace “Da...dani" yayi murmushi yace “Alhmdulillah Wannan shine Abdul Malik Ubaid shine mahaifinki wannan kuma ita ce Fatima Nazar ita ce mahaifiyarki...." Tsananin farin ciki ya sanyata damƙo hannunsa tace..... “Da...da gaske Takawa ina ka samosu?" Rumah ta faɗa tana sakin hannunsa ta matsa ga Fatima dake tsaye tana wani irin kuka me haɗe da shashsheƙa ta durƙushe ta riƙe ƙafafunta jikinta na rawa tace “Me nayi Miki kika wofintar da rayuwata a lokacin da nake buƙatarki kika sanya duniya da mutanen cikinta suke kallona a ƙasƙance Meye yasa kika zaɓi samar dani ta wannan mummunar hany...." Rungumeta tayi tace “Aa wlh ban samar dake ta hanyar banza ba Ƴata ƙaddarar bazaki taso tare damu ba ita ta sanya duk abinda ya faru ya faru ki daina zargina da tuhumata kema ƴace cikakkiya yar Sunnah kamar kowa" janye jikinta tayi cikin kuka ta tashi ta mata jikin Malik Ubaid da yake tsaye idanunsa na tsiyayar da hawaye tana zuwa ya rungumeta yana shafa bayanta cikin kuka me taɓa zuciya yace “Nayi kewarki yake ƴata ko nace munyi kewar juna na rasa meye yasa Fatima ta manta da komai daya shafi rayuwar da tayi bayan barota daga gidana kullum ina tambayarta cikinki data fita sashi saidai tacemin ita kawar ta farka a bacci taganta babu cikin. Naji daɗin ganinki cikin ƴancin rayuwa Mamana ashe da gaske ubangiji bazai taɓar da roƙona garesa ba yana karɓa" Ya ƙarashe maganar yana sake rungumeta ta janye ta matsa ga takawa dake tsaye cikin matsanancin tausayinsu Kamo matarsa yayi ya zaunar da ita ya nuna musu mazauni yace "Abbu ku zauna hausawa sunce shirin zaune yafi na tsaye ashe kenan In kun zauna Fulani zatafi fahimtar ku" zama sukayi kamar yanda ya buƙata shi da kansa ya buƙaci ma'aikatan gidan da su kawo musu abin taɓawa" bayan komai ya nutsa ne Usman ya dubi Abbu yace “nasan yanzu haka Fulani ta matsu taji ya akayi haka ta faru daku kuna raye ta zamo abar tsangwama sannan abar zargi da kowa yake gudun haɗa jini d ita?" Share zufa Abbu yayi yaja numfashi tare da gyara zama cikin hausarsa da daga ji kasan ba asalin Bahaushe bane yace. WACECE RUMAH? Ni Alh Abdul Malik Ubaid haifaffen ƙasar Misrah na kasance ɗa ga Mamman Maddibo Sarkin Adamawa a yanzu haka...." “What?” Sarki Ridwan ya furta tare da miƙewa tsaye dukkansu suka bishi da kallo Abbu yayi murmushi yace “kana mamaki dana kasance ƙani ga mahaifiyarka amma baku Sanni ba ko? To karkayi mamaki ka bini a sannu don na warware maka zare da abawa. Shekaru arba'in da biyar baya tun lokacin mulkin Moddi yayiwa dansa namiji guda ɗaya tal a duniya aure ya aura masa wata bafulanar Jalingo mai suna Laure ita ce ta haifa masa yara Biyar dukkansu mata cikin hakan ne Mamman yaji yanada sha'awar tafiya karo karatu ya sanar da mahaifinsa da mahaifiyarsa sukayi masa fatan alheri ya tafi ƙasar Misra domin faɗaɗa bincikensa akan harkar Addini. Haka ya sanarwa matarsa Laure tayi tsalle tace saidai su tafi tare daƙyar ya shawo kanta da lallami yayi dabara da cewa yaransu zasusha wahala idan basanan domin ba ƙaunarsu ƴan'uwansa sukeyi ba ƙiyayyarsu gareshi daya kasance shine zai gaji mahaifinsa domin matan Moddi biyu Kande da Maimun babu wacce ta haifi namiji Saida Lahira tazo ta haifi Mamman Maddibo sannan duk suka fara haihuwar mazan bayan Mamman ya girma. Tafiyar Mamman ta bar baya da ƙura domin tunda ya tafi aketa kulle²n yanda za'a dawwamar dashi a Misra duk don kar yazo ya gaji mahaifinsa abinda basu sani ba shine Mamman tun yana ƙarami Moddi yasan zai shiga wannan matsalar shiyasa ya dage da shiryashi tsaf da karya tambaya ƙaiƙayi koma kan nasheƙiya shashatau saɓani dadai sauransu. Rayuwar Mamman Maddibo a Misrah abar sha'awa domin shi ba mutum ne me kwaramniya ba gashi da basira wannan yaja masa soyayyar malamai dama ɗalubai ciki harda Kursum da ubangiji ya jarabceta da soyayyar Muhammad kasancewarta wayayya kuma shi Balaraben mutum idan yanason wani abu yakanyi duk me yiwuwa ya fahimta da abinnan ta hanyar kyautatawa da kulawa. Da haka Mamman ya fahimci inda Kursum ta sanya gaba amma bai nuna mata ya fahimta ba yana dai binta da yanda taso. Kwatsam wata rana suna zaune tace masa babanta yana nemansa koda yaji Saida gabansa ya faɗi amma dake jarumi ne bai bari ta gane ba yace babu komai suje suna zuwa babanta yace “Kursum tace Nigery takeson Aure munyi bakin ƙoƙari ta canza ta nemi Misry taƙi saboda haka na baka aurenta har sadakin zan biya nidai burina ka rikemin ita amana don ita ɗaya na mallaka matsayin ɗiya a duniya" Sosai hankalin Mamman Ubaid ya tashi ganin hakan yasa Kasim abokinsa amsar masa wannan kyauta da godiya haka suka fito jiki a salube gashi lokaci bana waya ba hakanan sukaje gurin masu Landline suka kira gida Adamawa ya sanar da Moddi abinda ke faruwa maimakon yanda ya zaci Moddi zai nuna rashin amincewa sai yaji Moddi yayi hamdala yace “Inayi maka fatan alkhairi a aurenka na farko da aurenka na ƙarshe Allah ya sanyawa zuri'arka daga farko har ƙarshe albarka" Wannan jin daɗi da Mai Martaba Moddi ya nuna yasashi jin cewa auren Kursum zai zame masa alkhairi ya karɓa washegari aka ɗaura aure baban Kursum attajiri ne shine ya basu gidan zama cikin ikon Allah shekararsu biyu da aure Kursum ta haifeni murna gurin Mamman Ubaid kamar ba'a taɓa masa haihuwa ba abinka da ruwa biyu gani bafulatani gani Balarabe saina zama farin wata sha kallo cikin sa'o'i Babana har babana ya gama haɗa master's da PhD ɗinsa muna zaune cikin soyayya da kulawa da juna. Kwatsam sai yayi nufin dawowa gida Nigeria da zama sosai Kursum tayi kukan rabuwa da iyayenta ta biyoshi a lokacin Ni ina karatu sai kakana Hamid ya roƙi Ubaid yabar masa Abdul Malik ya ƙarasa karatunsa anan. Mahaifina baiso ba amma bazai iya hana surukin nasa Ni ba saboda yayi masa halaccin da bai cancanci butulci ba. Sun dawo Adamawa zaman yaƙi daɗi tsakanin Laure da Kursum babu meyi da wani kowa harkar gabansa yakeyi gashi dama wariyar launin fata tasa gidan Sarki Moddibo babu me ƙaunar Kursum in kika ɗauke mahaifiyarsa Lahira da take janta a jika wannan ya haddasa zazzafar ƙiyayya tsakanin Kursum da Laure kasancewar dama can Lahira bata wani son Laure don ta fito ne daga tsatson kishiyarta Kande ita kuwa Kande bata taɓa ƙaunar Lahira ba daidai da yini, shi kansa auren Laure da Mamman Ubaid haɗin Mai Martaba Moddi ne. Cikin hakan Kursum ta kuma haihuwar ɗanta AbdulHameed shekara na zagayowa ta kuma haifar Abdul Fatah sai autarmu Ummu-Rumanah sunan kakarmu kenan wacce ta haife Kursum, ƙanne na da mahaifiyata suna rayuwa cikin yan uwansu ƴaƴan da Laure ta haifa Amina Zainab wato mahaifiyarka da Fatima da Sakina sai Autan gidanmu Abdulkarim. Bakin ƙoƙari mahaifinmu yayi don ganin kanmu ya haɗu amma ina abin ya gagara koda yake Ni banma taɓa zuwa Nigeriya ba labarinta nakeji a Misrah nayi karatuna har na gama lokacin Maddibo ya kwanta dama aka ɗora mahaifina sarautar Yola ya auradda yaransa dukkan matan har Rumanah autar ɗakinmu wasunsu ma sun hayayyafa sun tara zuri'a lokacin ne kuma mahaifinmu ya takura saina dawo kusa dashi saboda na rinƙa ganin dabarun mulki tunda Kakana da nake tare dashi ya rasu tun shekara biyar baya ƙin tahowa nayi saboda bazan iya baro abar ƙaunata Fatima a Misra ba inajin kamar wani abu zai faru bayan dawowata. Dana faɗawa Mamman Maddibo abinda yasa bazan taho ba, batare daya sanar dani ba kawai sai kirana yayi yace yana airport da farin ciki na ɗauki Fatima mukaje muka taroshi, da dare bayan ya huta y cca kirani dakinsa yake cemin yazo ne akan maganar aure na da Fatima nayi murna sosai indai takaice muku bai baro Misra ba Saida aka ɗaura aure na da Fatima sannan ya taho da alƙawarin sati biyu masu zuwa zamu taho ƙanwata Rumanah da muka fi shaƙuwa da ita wani dare muna kwance ta kirani kamar bazan daga ba Fatima ta matsa min na ɗauka ina ɗagawa najita tana Nishi na zabura na miƙe cikin fitar hayyaci take cemin “Akheey... Malik...sun kashe Na'im sun sawa gidan wuta sun saceni sun kaini wani jeji sun jefar dani... Akheey mutuwa zanyi sun tafi da ƴata Asma'u bansan me zasuyi da ita ba karsu cutar da ita...." Wani ihu na saki ina cewa “Ukteey! Uktee Rumanah su waye kukayi musu ina mijin naki a ina suka kasheshi...?" Tambayoyi ne da ban samu amsarsu ba sai wani Nishi da nakeji ta cikin wayar ina kiranta ina faɗin “ki faɗamin inda kike zanzo zan aiko AbdulHameed yazo ya tafi dake Rumanah kiyi magana mana....." Babu wata alama da take nuna za'ayi magana hakan yasani kashe wayar na fice a gidan na kira Sarki Mamman Maddibo bai samu ɗaga wayata ba hakan ya sanyani nufar Ambercy namu na saki kuɗi sosai aka samamin jirgin da zai tashi zuwa Kano a ƙarfe uku na dare ina komawa gida na sanar da Fatima muka fara shirin tafiya biyu ma a airport tayi mana munanan har ukun sannan muka tashi a Kano aka saukemu karon farko a rayuwata dana taɓa zuwa Nigeria AbdulHameed yazo yayi mana jagora muka kuma hawa wani jirgin zuwa Adamawa babban birnin Yola muka sauka yan'uwana da muke ɗaki ɗaya dukka sun zo tarata harda Abdulkarim ƙaramin ƙaninmu na ɗakin Laure muka isa gidanmu ashe tun jiya ansa barorin gidan sun gyaramin inda zan zauna da matata. Kamar yanda na ƙudurta ina dawowa na shiga fafutukar neman Rumanah mun samu gawarta a wani jeji tsakanin Kaduna da Katsina sosai munyi kuka mun shiga damuwar kisan wulaƙancin da akayi masu ita da mijinta gashi an sace ƴarsu iyakar bincikenmu mun kasa samun wannan yarinyar hardai ƙarshe muka dangana bayan mun baza cigiya gidajen rediyo da talabijin. Watanni suka tura babu labarin Asma'u dole muka ƙara dangana lokacin ne kuma Fatima ta shiga yanayin laulayin ciki me wahalar gaske dake Mahaifina ya samamin aiki a Abuja ina tafiya na barta ita da mahaifiyata taci gaba da rainon cikinta har ya kusa isa haihuwa wata rana nazo Hutu muna zaune Fatima take tambayata sunan da zan sanyawa bbynmu inta haihu dalilin da yasa na ɗauki biro nayi mata wannan rubutun kenan da ya zama shaida ta biyu mai ƙarfi, ina zaune bayan na koma Abuja kiran Sarki Mamman Maddibo ya shigo wayata bankai ga ɗagawa ba ya katse kafin na kirasa kiran Ummu ya shigo na daga da sauri tunanina zasu cemin Fatima ta haihu sai naji saɓanin hakan Labarin daya gigita duniyata da zuciyata labarin daya kiɗima nutsuwata da hayyacina na zabura da sauri nace. “Ina Fatiman ta tafi waye ta sani a garin nan da zaace ta fice baasan inda ta tafi ba?" Cikin tashin hankali Ummu tace “Sarkin kofa ya tabbatar da babu wacce ta fita a gidannan sai wata mahaukaciya..." Ban gama sauraronta ba na kashe wayar na baro Abuja koda nazo abinda ta faɗamin shi aka maimata min Tabbas zan iya cewa tunda nake bantaɓa faɗawa tashin hankali irin na wannan lokaci ba matata da tsohon ciki ta fice ba'a ganta ba, abu kamar wasa Fatima ta ɓata ɓat wani malamin Mahaifina shine ya tabbatar masa da cewa wannan mahaukaciya data fita tabbas matata ce an tura mata da aljanun Hauka ne sun shafeta kuma bata cikin jaharmu gabaɗaya domin tana fita suka ɗauke ta suka bar gari da ita tanacan sun jefar da ita a wani yankin ta yiwu ƙasar ta yuwu ba ƙasar ba amma kar na ɗaga hankalina zata dawo komai daɗewa naje nayita addu'a. Nasan addu'a magani ce ga duk wata masifa amma ban gaza shiga damuwa ba mun shafe shekaru muna faman nema lungu saƙo amma babu ita babu dalilinta har shekara goma sha biyar ta shuɗe wata rana na shigo Katsina gidan Saratu yayata dake auren Sarki Abbas kasancewar Allah yayiwa mijin nasu rasuwa na fito daga titin gidan Sarki na ɗauki hanya kawai banyi aune ba wata mahaukaciya ta shigo min na take birki amma ina aikin gama ya riga ya gama na bugeta, tuni mutane sun taru a gurin nayi saurin fitowa ina salati na isa gareta na durƙusa inajin surutan mutane sunata zagina wasu kuma na tausayamin suna cewa ita dama wannan mahaukaciyar ta saba haɗa hatsari a wannan titi. Hannu nakai na cire gashin daya lulluɓe fuskar wannan mahaukaciya gabana ya yanke ya faɗi cikin tashin hankali da tsananin mamaki nace “Fatima!..." Duk sai kowa ya bini da kallo na cacumeta nace “Matata ce wlh Fatima na ce ku nunamin asibiti" daƙyar wani cikin matasan yayi kasadar shiga motata ya nunamin asibitin muka kaita Saida tayi sati biyu ƙarshe suka turamu Kano Aminu Kano teaching hospital. Acan akayi mata Scan na ƙwaƙwalwarta aka tabbatar da babu wani ciwo a cikinta saidai ayi mata na Muslunci na ɗauki wannan shawarar na ɗauketa muka koma Yola acan ne Ubangiji ya kawo makarin ciwonta ta samu sauƙi ta zama mutum mukaci gaba da rayuwa kullum na tambayeta labarin cikin data tafi dashi abu ɗaya ne kuka zata sanya tace ita bazata iya cewa komai game da cikin ba abu ɗaya ta sani ta haifeshi saidai ina yayi ina yabi bazata iya tunawa ba. Kwatsam wannan labarin ya ishemu muna zaune muna kallon labaran BBC aka hasko wannan tsohon hoto da mukayi tun lokacin aurenmu da kuma wannan takarda da nayi wannan rubutu na sunan Ƙanwata Ummu-Rumanah da nakeson sanyawa ƴar da Fatima zata haifamin tun a jiyan muka kasa sukuni mun kira wayarka bamu samu ba saita Amininka Usman dake Kano muka samu a daren yaje gidanmu dake tun ɓatan Fatima dana koma Misra Mahaifinmu ya matsa lallai yana sona kusa dashi to dana dawo ban koma Yola ba a Kano nasai gida nake zaune batare da nayi aure ba har Allah ya bayyana min Fatima wannan shine abinda ya rabamu dake Ƙanwata ba yanda kike tunani bane ni na taso cikin wata irin sarkakiya da Yan uwana da muke uba ɗaya da ƙannan mahaifina dukka basa ƙaunata saboda sunajin cewa idan mahaifinmu ya kwanta dama nine sarkinsu gashi Ni ɗin ruwa biyu sunfiso asalin bafulatani ya mulkesu wannan ya janyo aka jeho uwarki duniya a burinsu kar ta ƙara ganuwa har abada koma ta mutu da ita da abinda ke cikinta" ASALIN LABARI Wani sabon kuka Rumah ta fashe dashi me tsuma zuciya ta rungume iyayenta tana sunsunarsu tana hawaye tana cewa “Na shiga kuncin rayuwa na shiga damuwa na kasa samun farin ciki duk ta dalilin rashinku na kasa karɓar ƙaddarar cewa ni shegiya ce ashe dai da gaske Ni ba Shegiya bace, Abba bantaɓa kasancewa cikin farin ciki ba saida Allah ya jeho Sarki Ridwan cikin rayuwata shine farin cikina shine walwalata yakan sadaukar da farin cikinsa don nawa ya amince ya rayu da ƙunci da tsangwamar kowa indai zanyi farin ciki ya ɓata da kowa donni ya rabu da kowa donni Abbu Ummu dame zan sakawa wannan bawan Allah alkhairansa gareni? mahaifiyarsa ma ya bari duk domin ni ashe ba iya tausayi bane jini ne tabbas na yarda ko a cikin dubu jini warar kansa yakeyi inama inada abin sakawa duk wani farin cikina Ridwan shine sila Allah karka kasheni saina biya wannan tukuicin...." Rufe mata baki taji anyi ya janyeta daga jikin iyayenta ya haɗata da nasa yace “Zaki iya ƙanwata inada tabbacin zaki iya bayan wannan cikin dake jikinki a tafiyar da nayi manyan likitocin duniya sun tabbatar min sperm ɗina ya tsinke bazai taɓa gyaruwa ta gurinsu ba saidai in Allah ne yaso Rumanah bazan ƙara haihuwa ba don Allah karki gujen.... Rufe masa baki tayi da nata ta makaleshi tare da janye nata tace “Ko bamu da kowa dagani saikai zan rayu cikin aminci da farin ciki bare yanzu Allah ya azurtamu da Taufeeq ga kuma ƙani ko ƙanwar Taufeeq soon zatazo duniya da amincewar ubangiji, mijina wlh babu abinda zaisa na gujeka har gaban abada" Buɗe ƙofar da akayi ne yasata sakin juna Rumah tayi baya da sauri itako Hajiya Tushi kanta a ƙasa ta zube ta rushe da kuka tace “Na tabbata asararriya dana kasa fahimtar wannan ƙaunar da Ridwan yakewa Rumah ba banza bace ashe jininsa ce ƴar ɗan'uwana na cutar na tsangwama na tsana na hanawa walwala da mijinta...." Sake fashewa tayi da kuka ta riƙe kafar Prince Abdulmalik tace “Ka yafemin ɗan'uwana wlh bantaɓa tunanin wannan sarƙar zata zamo haka ba hankalina baitaɓa ganin kamar nan ba sai yau yaune na tabbatar da gizon da fuskar yarinyar nan takemin ba tsantsar ƙiyayyarta bace zagawar jini ne" sakinsa tayi ta cafko hannun Rumah tace “Na godewa Allah na gde maka Ridwan da baka biyewa zugar da shaiɗan da shaiɗanun mutane sukemin ka saki Rumah ba, Ridwan na cutar dakai nice na zubarwa da Rumah cikinta na farko na kuma yi yunƙurin zubar da cikin wannan yaron ubangiji ya nuna mini ya fini ashe kaina nakewa asara kaico da taɓewa irin tawa yanzu da jika na uku Rumanah zata haifamin...." Saita sake fashewa da kuka ta zube a ƙasa Rumah ta sunkuya ta kama hannunta tace “Sau da dama nakan jiki a cikin jinina kina yawo nakan ɗauki ƙafa nazo na ganki koda zaki zageni kawai don kallonki yana aika saƙon nutsuwa cikin ƙwaƙwalwata kamar yanda kasancewa da Takawa yake gusarmin da duk wata damuwa Hajiya bantaɓa riƙarki a zuciyata ba domin ko babu wata alaƙa kin wucce na rikeki a raina duba da kin haifamin mafi daraja cikin mazan duniya bayan mahaifina nasan rashin sani ne yasa komai ya faru kuma ko ubangiji baya hukunta bayinsa da laifin da suka aikata bisa rashin sani nikam na yafe miki kema ki yafemin don Allah kuma ki barni na rayu da mijina ɗan'uwana wlh in kika rabani...." Rufe mata baki tayi tace “kina tare da ɗan'uwanki har abada" Rungume juna sukayi suna dariya Asma'u dake fitowa tace “ko wannan na itace Asma'un da kuke nema?" Ta ɗauko wani hoto ta miƙawa Abbu yana karɓa yace “Tsarki ya tabbata ga Ubangijin dake haɗa dangi waje ɗaya tabbas wannan Asma'u ce ƴar Rumanah ina kika samu wannan hoton?" Durƙushewa tayi ta rushe da kuka tace “Tun ina ƙarama metroom Lami take nunamin tana cewa hotona ne lokacin da aka tsintoni a wani jeji ina yawo ina kuka ina kiran Ummu Abbu a lokacin ko Hausa ban iyawa daga fullanci sai Larabci" Nan guri ya kuma hautsinewa da murna sukayiwa ubangiji godiya suka rungume juna. Bayan komai ya lafa ne an yaɗawa dangi na gida dana ƙasar waje cewar anga Ƴar Prince Abdulmalik da ƴar Rumanah da suka ɓace tsayin shekaru tuni Rumah cikinta ya tsufa ita kuma Asma'u aka shiga shagalin bikinta da Imran ƙanin Sarki Ridwan ɗa ga Fulanin Sokoto. Rumah ta hafo yaranta biyu maza sukaci suna Abdulmalik da Ubaidullahi cikin hakanne Fulani Maryam ta fara rashin lafiya ana dubata saiga ciki ya bayyana haba murna kamar me akaci gaba da rainon wannan ciki Rumah tanata tsokanarta ranar da Maryam ta haihu washegari Rumah ta fara rashin lafiya dake takawa baya gari ya tafi China abu kamar wasa ciwo yaƙi ci yaƙi cinyewa aka kira Dr Mansura zuwanta babu dadewa Rumah ta sake sunkuto yaranta biyu duk mata wannan family ya cika da farin ciki kowa murna yake haihuwar yara uku duk mata a gida ɗaya akasha suna na ban mamaki tun daga wannan kuma haihuwa ta tafi sukaci gaba da rainon yaransu ga kuɗi ga sarauta ga kwanciyar hankali Tammat bih hamdullah Nan na kawo ƙarshen wannan littafi na Rumah ina fatan saƙon da nakeson isarwa ya isa ga al'umma kuskuren ciki Allah ya yafe mana taken ƳAR KALE..... Taku a kullum Oum Hairan. *OUM HAIRAN*