🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_* *_Editing_* *_by_* *_SISIN MAMA_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ *_```wanan book din gaba daya Sa sadaukar wace ga hazakan fasiyan taurarin Association wayau yan KAINUWA writer's wanan book din gaba daya na kune godiya a gare Ku mai tarin yawa Allah yabar mu tare ya bar so da kauna a tsakanin mu_* ```wanan labarin kirkiran Kaya na nayi ban yishi Dan wani koh wata ba in yayi dai dai da rayuwar ki/ka akasine``` 🅿1⃣ Zaune yake akan motar shi dake k'ofar gidan su sai danne-danne yake a wayar shi inda kira ya shigo dayar wayar dake kusa dashi, dubawa yayi ganin mai kiran yaja karamin tsaki sannan yayi picking call din yana dagawa yafara magana a cikin sanyi murya wanda shi a ganin shi fada yakeyi "Malam in za kazo muje kataho mutafi in ba hakaba zan koma gida abina kacemin ga kanan zuwa amman sama da 25 minutes ina zaune a waje ka wani shanyani haba ai koh shanya kayi ya isa ya bushe" bai jira abin da dayan zai fada bah yakashe wayar yana Kara jaan wani siririn tsaki ba afi 10 minutes ba sai ga ABK ya karaso "I am very sorry aboki na wlh har zan fitoh hajiya tace in dan mata lissafin wasu kudi shiyasa kaga na dade" Yasir kallon shi yayi yace "dan rainin wayo to basai kakira ni ka fadan min ba aman kashan yani a waje kowa ya taho saiya karemin kallo toh wai ma ina motar kane na ganka a kafa? ABK yace wlh duk tayi datti kuma Daddy baya gida bare na dauko tashi kasan ta Mommy kuma tayi kalar ta mata shiyasa na barta a wanke min" Yasir yace "OK saboda ka rainamin wayo ni kake so nazama drivern ka kenan" yana sakkowa daga kan motar hade da jefawa ABK Key din motar "gashi nan sai kajamu in ba hakaba wlh in fasa rakiyar kilama inje Inga yarinya yar ficiciya bata fi a raineta ba duk wanan rawar jikin da kakeyi a kanta" dariya ABK ya tuntsire da ita ta shakiyanci yace "au so kake in nemi uwar mata wadda in an shigo gdana za'ana doubting akan matar gidan ce ko babar me gidan ai ni bazan auri irin yan matannan da suka gaji da boko ba kai dai da kake da wannan ra'ayi Allah ya baka sa'a amma ni nafi gane ma yan shila wanda basu gama sanin mecece rayuwa ba inyi tarbiyar ta da kaina yanda zan....." maganar ce ta makale masa sakamakon yarinyar da tazo wucewa muryar tace ta doki kunnenshi tace "ina yini" cikin zazzakar muryar ta kamar ana busa sarewa tasa hijab dinta mai ruwan blue black yawuce gwiwa wanda yakara fitoh da tsan_tsan kyawun ta da hasken fatarta ga Al,kurani a rungome a kirjin ta ABK baki narawa yace "lafiya lau" bata kara cewa komai ba tai cikin gidan a bin,ta ABK yace "Abokina kar dai kacemin yarinyar buzayan gidan kuce ta girma haka?" Yasir yace "mai idon ka ya nuna maka mayen mata" murmushi ABK yayi hadi da sosa kai yace "Kai abokina wlh dan kawai na riga nawa Hasina al, 'kawarine wlh da nan zan dawo ayi yar gda gaskiya Allah yayi halita a nan kodai-kodai Abokina shiyasa kaki kula kowace yarinya in akai magana kace har yanzun kai bakaga matar Aure ba ashe kai kasan mai kaboye a cikin gida gaskiya na tayaka murna abokina" ABK ya fada hadi da dariyar shakiyanci irinna abokai ya mika mishi hannu alamar su gaisa yana mishi murna wata uwar harara Yasir ya sakar mishi hadi dajan tsaki tamkar zai tsinka harshe yace "lallai ka rainamin wayo me zanyi da wanan yar mitsitsiyar yarinya wace koh wanka ba agama mataba balle har tasan me kalmar aure take nufi" ya karashe maganar yana hararar ABK baki bude ABK yake kallon shi yace "kasan mai make fada kuwa Yasir in wasa kake ma ka daina dan nayi maka sha'awar yarinyar nan da a kalla zatakai 17 years dan bazata wuce shekarun Hasina ba wlh mutumina zan baka shawara ka ajiye girman kai a gefe ka bada kai bori ya hau dan kar garin kallon ruwa kwado ya maka kafa kana gani wani yazo ya dauke ta ya barka da cizon yatsa" wanin wawan tsaki Yasir yayi hade da kaiwa ABK duka a kafada yace"wai akan wanan abin kake magana to abinda kake ta hankoron ganowa ni ban ganshi ba kaga Malam in zaka wuce mutafi ka wuce in kuma zakaci gaba da zuban,ne sai kai tayi ni inada abinyi,ya fara karkata akalar shi zuwa get din gdansu da sauri ABK ya riko rigar shi yana haba abokina wuce muje motar ABK yashiga sanan Yasir shima ya shiga yaja motar sai da suka hau titi sosai ABK yace "Yasir"uhmm Yasir din yace dan yasan maganar da ABK zai fada tana da mahimanci a gunshi tunda ya kira sunan shi,kara gyara murya ABK yayi sanan yace abin da nakeso in fadan maka game da yarinyar nan wlh karka zauna ruwan ido a maka abin dabakai zati ba kai da bakin ka kafadan min yar kanwar daddy tafitoh gaba daga tace Sanka take da aure sanan kai da bakin ka kace bakasan,ta saboda rashin tarbiyar ta kuma kasan in daddy yaji wanan magana ba abin da zai hana auren ka da itah sai mutuwa tunda kasan yanda daddy yake ji da kanwar nan ta amman kaga in kace kana sanan wanan yarinyar ta gidan Ku koh da maganar MARYAM ta bullo zai San abinyi aman in ba hakaba ina gujemaka shiga matsala nan gaba saboda tabbas in MARYAM tai tai da kai taki samun kanka ka amen CE da soyayyar ta zata fadan ma maman ta ita kuma kai tsaye zata fuskan,ci daddy da maganar kuma zai na'am da maganar sanan yazaman,ma dole ka aure ta aman kayi tunanin sosai a maganar ka Dan nasan in dai akaci gaba da haka tabbas abin da baka tunani zai faru Muje next page By yar Mutan KD 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_* *_Editing_* *_by_* *_SISIN MAMA_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ *_Fisabilillah_* *_Ina mai fama da ciwon asima ga magani da yarda Allah kisamin garin habatu sauda da man tafar nuwa koh garin,ta kowane cokali biyu garin cokali biyu aman tafarnuwa koh gari cokali biyu sai kisami Zuma mai kyau sosai sai ki kwaba da garin nan da man tafar koh garin sai kisami ruwan lifton koh ruwa mai zafi sai ki zuba wanan garin da kika kwaba da Zuma babban cokalin Cin abinci guda biyu a cikin wanan ruwa zaki sha dasafe kafin kici komai sanan haka zaki zauna sai yakai awa daya dasha sanan zakici abinci_* _sanan kisa ruwa a tukunya in ya tafasa sai ki zuba garin habatu sauda ya zamana kina sirace dashi in sha Allah Allah zai kawo lafiya_ 🅿2⃣ "Aniyarka ta bika" Yasir yace "wai meyasa Dan Allah kake yawan yimin mugun bakine to bari kaji ko mata sunkare a duniya mai zanyi da wata MARYAM ita kuma wanan yarinyar ba karamar yar raini hankali bace da kake ganin ta,kaga dai yanzun gashi a gaban idonka kai kadai ta gaisar tai wucewar ta kamar Allah baiyi ina wajan ba saboda tsabagen ta rainani haka take min duk sanda ta ganni ,to a haka mafa bance Ina son taba dubi abin da takemin in nace ina sonta ai nakade dan wlh ba karamin rainani zataiba ni kuma abin da bazan taba dauka ba kenan yar ficiciyar yarinya ta rainani saboda bansan raini shiyasa kaga koh irin,su bana sha'awar kulawa dan ba karamin jinake da mutunci naba shiyasa rannan da su Yusuf suka zo nace a kawo musu abin dan tabawa gashi yar aikin mommy bata nan little ma batanan mummy tasa takawo daman da kai da Yusuf jirgi daya ya kwasoku zo kaga yanda yake rawar kafa a kanta wani irin bakin cikine yakamani Wanda bansan na menene ba haushin ta zanji koh na Yusuf da badan na taka mishi birki ba wlh da yasa ta gama rai nani dan haka kaima ka daina min maganar su dan in ba hakaba wlh zan fasa rakiyar haba" shiru kawai ABK yayi yana kallon ikon Allah wanda ya tabbata gaba kadan abokin nashi zai gane me yake nafi ABK yace "duk da haka kai tunani sosai a kan maganar nan dan gaba nake jiye maka" Kallon shi kawai Yasir yayi ya kauda kai dan shi maganar da ABK yakeyi bata masa rai take abune yake fad'a da bazai taba faruwa ba a dai-dai nan sukayi parking waya ABK ya dauko call din Hasina yayi "baby gamu mun karaso muna bakin get" banji metace ba yace "OK ki fitoh lafiya" koh 5 mint basuyi ba sai gata ta fitoh Yasir yace ai daman nasani ta tsuniyar gizo bata wuce koki Dan Allah dubeta ashe duk daya suke dan wannan bazata girme little ba ABK in ban da murmushi yana kallon,to ba abin da yake'yi wani maganadisun kaunar ta yana taso masa,da sallama Abakin ta karaso wajan amsawa sukai Yasir sai wani dan cin magani yakeyi gaisheshi ta Farayi "barka da zuwa abokin mu" murmushi dole ya kakalo "yace yauwa barka da fitoh wa kina lafiya ya mutanan gidan? " lafiya lau tace sai yau Allah yayi zan ganka ganin ka yafi jinka my love sai cewa yake zai kawo ka aman shiru sai yau Allah yayi gaskiya yau ina da babban bako" murmushi yake yakeyi, a zuciyar shi yace lallai abokina ya ebo parrot dube ta koh kunya bata ji a gabana take cewa my love yar ficiciyar ta da itah bata tafasa ba zata kone. Muryar ABK ce tadawo dashi daga balaguran tunani da yatafi Mushiga daga ciki koh kasa Yasir yayi da murya kai Dan rainin wayau ba inda zani ABK yace haba abokina karka min haka mana Dan Allah pls help me kaga in bamuje ba wlh bazata ji dadi ba" tsaki Yasir yaja muje maye karka cinyeni a gobe ma rana ce sai dai ka nemi wani ya rakoka wajan jaririyar nan,baby Muje koh Dan duk maganar da sukayi bataji komai ba gaba tashige sukuma suna binta a bayan har suka karasa palon baki gaskiya tamusu tarba ta musan man Dan ga kayan ciye ciye nan kala kala sai da tagama hada musu komai sanan tace ina zuwa taiciki abinta da Yasir kaman bazai ciba aman da yafara sai da yakusan kau da bin da ta hada musu Ya kalli ABK wanan da ga gani ba ita tayi ba "wata uwar harara ABK yayi mishi yace aman ka lau da komai bari kaji wanan da kake rainawa ba abin da bata iya ba sanan...sallamar tace yasa ABK shiru Yasir ba yabo ba falasa yace godiya meke sanan yacero bandinr din yan 200 yata yace wa ABK in kagama kasame ni awaje bai jira godiyar da take mishi ba yayi gaba Muje next page Yar mutan KD 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_* *_Editing_* *_by_* *_SISIN MAMA_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ ```Wanan page din sadaukar wane ga dauka,cin masoya book din nan ``` 🅿3⃣ Yasir bai,fi 7mint ba da fitowa yafara kiran ABK amman yaki dagawa a dan fusace ya kara kiran shi a ransa yana wannan shine kiran,karshe In kaki fitowa sai dai kazo kaga bananan yanayi yana kara wayar a kunne ringing biyu ABK ya daga Yasir bai jira daga gareshi ba yafara fada "dalla malam ka fitoh in ba haka ba wlh inyi wucewa ta kazo Kabar mutum atiti kai gaka dadi soyayya wlh in baka fitoh ba sai dai kazo kaga bana nan" bai jira tajin bakin da ABK zai fada ba ya yakashe wayar yana harararta saikace wayar ce ABK 2 minutes ba ayiba sai ga ABK ya fitoh yana wani shu'umin murmushi wata uwar harara Yasir ya ruga mishi "saboda kai dan iskane kashige kayi zaman ka lokacin da na fitoh nai mata sallama ai kaima sai ka biyo bayana amman dayake kai dan rainin hankaline kabar ni a waje kowa yana wucewa yana kallo na" ya karasa maganar yana kokarin bude mota murmushi ABK yayi yace abokina wlh bazaka taba gane menene so ba sai rananr daya rikeka barin irinku saban shiga baya muku da kyau bazan Yasir yayi dan shi wanan maganar bata mishi rai ma takeyi "kaga Malam ya isheni haka haba dan Allah wai kai dan Allah baka gajiya da maganar soyayya ce a rayuwar ka wanan jaririyar naga tanaso ta zautar da kai wlh dubeta fa amman a gabana take cema my love ba kunya Ko kadan a cikin kwayar idonta" murmushi ABK yasaki "kadan ma kaji ai sunana a wajan ta yafi kalla goma bakasan ma wani abuba wlh In nazo wajan,ta tanamin shagwabar nan tata har rasa inda zan tsoma raina nake yana wani dafe saitin zuciyar shi tare da wani lumshe ido wani wawan tsaki Yasir yasaki "kaga malam in zaka tada mota mutafi ka tada in kuma zaka cigaba da wanan shirman naka bismillah ABK motar ya tada sai da suka hau kan titi sosai sanan yasaki sautin wakar Umar m Sharif ta Bilkisu duk wajan da za a kira bilkisu sai yace hasina abin ya gama zuwa ma Yasir wuya yace "Abubakar me zai hana ka hada kayan,ka ka koma gidan su hasinan nanne gaskiya ka dameni kuma kacika min kune wlh Kai kawai ABK ya girgiza abokina bazaka taba ganewa ba a dai dai nan suka kawo bakin get din gidan su Yasir horn ABK yayi get man ya bude suna saka hancin motar su Yusrah su hango tsaye da wani block beauty gays a tsaye Yasir jiyayi kamar an buga mishi guduma a zuciyar har wani daci-daci yakeji saboda tsabagen bacin rai ABK yaga yanayin da yakoma lokaci daya dafashi yayi ABK yace lafiya kuwa abokina? gaba daga hankalin Yasir baya wajan ya kefe inda Yusrah da wanan saurayin suke da ido Lafiya kuwa abokina ABK yakara fada lafiya mana Yasir yace mekaga nine naga yanayin ka duk ya chanja ne lokacin daya uhmm Yasir yace duba wacan yarinyar tana kwaso mana tar kacan samari gida dube ta sai wani murmushi take meshi bari kaga naje na koreshi yana kokarin bude koh fa da sauri ABK ya rukoshi haba abokina wanan ba girman ka bane sanan ba taifin,shi bane Yasir yace ok laifinane kenan koh?a a ABK yace nama gane laifin wacen kodaddiyar ce nan ma ABK a a yace da sauri Yasir yajiyo wai mekake nufine Abubakar nifa nakasa gane ina kasa gaba ma gaba daya aman ka barni da waccan kodadiyar zanyi maganin ta akan yan jaye jaye da take ma mutane har gida ABK yace look Yasir wai dan kaganta da wani meye naka a ciki kai kace bakasan ta toh ko me zatayi basai ka zuba ido ba, in zuba ido fa kace wataran sokake zuciyata tatarwatse kamar ya? ABK ya tambaye shi da sauri Yasir yadago badai maganar ta fitoh fili ba? yake tambayer kanshi. Dan jin amsar da Yasir zai ba Abubakar muje a next page By yar mutan KD 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH KAINUWA_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ *SIGOGIN ISTIGHFARI KALA TAKWAS NE.* *Manzon Allah, tsira da amincin Allah su kara tabbata a gare shi, yace:* *Na rantse da wanda raina Ya ke hannunSa, Allah! Ina neman gafararSa, kuma ina tuba zuwa gare shi, a kowace rana sama da sau saba'in.* *Kuma Manzon Allah (SAW) ya ce:* *Ya ku mutane! Ku tuba zuwa ga Allah. Domin ni ina tuba a kowace rana zuwa gare Shi sau dari.* *SIGA TA FARKO* *Shugaban Istighfar gaba daya shine:* "ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺃﻧﺖ ﺭﺑﻲ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ ﺧﻠﻘﺘﻨﻲ ﻭﺃﻧﺎ ﻋﺒﺪﻙ ﻭﺃﻧﺎ ﻋﻠﻰ ﻋﻬﺪﻙ ﻭﻭﻋﺪﻙ ﻣﺎ ﺍﺳﺘﻄﻌﺖ ﺃﻋﻮﺫ ﺑﻚ ﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎ ﺻﻨﻌﺖ ﺃﺑﻮﺀ ﻟﻚ ﺑﻨﻌﻤﺘﻚ ﻋﻠﻲ ﻭﺃﺑﻮﺀ ﻟﻚ ﺑﺬﻧﺒﻲ ﻓﺎﻏﻔﺮ ﻟﻲ ﻓﺈﻧﻪ ﻻ ﻳﻐﻔﺮ ﺍﻟﺬﻧﻮﺏ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ ". *Allahumma anta rabbee la ilaha illa ant, khalaqtanee wa-ana 'abduk,wa-ana 'ala 'ahdika wawa'adika mas-tata'ata, a'uzu bika min sharri ma sana'atu, abuu-u laka bini imatika alai, wa abuu u bizanbi, faghfir li fa-innahu la yaghfiruz-zunuba illa anta.* *Manzon Allah (SAW) ya sunnanta mana karanta wannan istighfari sau daya, safe da kuma yamma.* *Sannan kuma yace:* *Duk wanda ya karanta shi da safe yana mai imani dashi, idan ya mutu kafin yamma, zai shiga aljanna. Kuma idan ka karantata da yamma kana mai imani da hakan, idan ka mutu kafin safiya zaka shiga aljanna in sha Allah.* @Sahihul Jami'i. *SIGA TA BIYU* ﺍﺳﺘﻐﻔﺮ ﺍﻟﻠﻪ. *ASTAGH FIRULLAH* *SIGA TA UKKU* 3-ﺭﺑﻲ ﺍﻏﻔﺮ ﻟﻲ. *RABBI GHFIRLI* *SIGA TA HUDU* 4-ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻲ ﻇﻠﻤﺖ ﻧﻔﺴﻲ ﻓﺎﻏﻔﺮ ﻟﻲ ، ﻓﺈﻧﻪ ﻻ ﻳﻐﻔﺮ ﺍﻟﺬﻧﻮﺏ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ. *ALLAHUMMA INNI ZALAMTU NAFSI FAGHFIRLI FA INNAHU LAA YAGHFIRUZ ZUNUBA ILLA ANTA.* *SIGA TA BIYAR.* 5-ﺭﺏ ﺍﻏﻔﺮ ﻟﻲ ﻭﺗﺐ ﻋﻠﻲ،ﺇﻧﻚ ﺃﻧﺖ ﺍﻟﺘﻮﺍﺏ ﺍﻟﻐﻔﻮﺭ. *RABBI GHFIRLI WA TUB'ALAYYA INNAKA ANTAT TAUWABUL GHAFUR.* *SIGA TA SHIDA* 6-ﺭﺏ ﺍﻏﻔﺮ ﻟﻲ ﻭﺗﺐ ﻋﻠﻲ ، ﺇﻧﻚ ﺃﻧﺖ ﺍﻟﺘﻮﺍﺏ ﺍﻟﺮﺣﻴﻢ. *RABBIGH FIRLI WA TUB'ALAYYA INNAKA ANTAT TAUWABUR RAHEEM*. *SIGA TA BAKWAI* 7-ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻲ ﻇﻠﻤﺖ ﻧﻔﺴﻲ ﻇﻠﻤﺎ ﻛﺜﻴﺮﺍ ﻭﻻ ﻳﻐﻔﺮ ﺍﻟﺬﻧﻮﺏ ﺇﻻ ﺍﻟﻠﻪ، ﻓﺎﻏﻔﺮ ﻟﻲ ﻣﻐﻔﺮﺓ ﻣﻦ ﻋﻨﺪﻙ، ﻭﺍﺭﺣﻤﻨﻲ ﺇﻧﻚ ﺃﻧﺖ ﺍﻟﻐﻔﻮﺭ ﺍﻟﺮﺣﻴﻢ. *ALLAHUMMA INNI ZALAMTU NAFSI ZULMAN KATHIRAN WALA YAGHFIRUZ ZUNUBA ILLALLAH, FAGHFIRLI MAGHFIRANTAN MIN INDIKA, WARAHAMNI INNAKA ANTAL GHAFURUR RAHEEM.* *SIGA TA TAKWAS* 8- ﺍﺳﺘﻐﻔﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﻫﻮ ﺍﻟﺤﻲ ﺍﻟﻘﻴﻮﻡ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻪ *Astaghfirul lahal lazi la ilaha illa huwal hayyul-qayyum wa atubu I lair.* ```WANAN PAGE DIN NAKUNE YAN BUZUWA FANS GASKIYA INAJIN DADIN YANDA KUKE NUNA KU LAWAR KU GA BOOK DIN NAN ALLAH YABAR ZUMUNCI COMMENT DIN KU NA KARAMIN KARFIN GUIWA SOSAI ANA TARE``` 🅿4⃣ Kamar ya zuciyar ka zata tarwatse? ABK ya jefa mishi tambaya "don ka ganta da wani ? fuska Yasir ya daure "meya shafeni don na ganta da wani" ita dince in nagan,ta gaban nawa yake faduwa" kallon shi ABK yayi yace kamar ya gaban ka yake faduwa? harara Yasir ya wurga mishi "ban saniba yaba shi amsa a dakile kaga malam bazan tsaya kanamin wanan tambayoyin naka kamar dan jarida ba kaga tafiya tah ya bude motar yafice warshi ABK yadan daga murya yanda zai,jishi "kasani aman nan gaba kai kuka da kanka bani ba saboda gaf kake da kataf,ka kuskure" ABK baijira jin ta bakin yasir ba yaja motar yayi gaba saboda daman zai je anguwa wajan abokin,sane Yasir yana zuwa dai dai inda Yusrah take tsaye da saurayin ta samun kanshi yayi da tsayawa kamar an kafeshi wani kayatacan murmushi take sakin ma saurayin nata tagan shi tai kamar Allah baiyi tsayiwar,shiba magana takeyi kamar ana busa sarewa muyarta mai dadin saurare juyowar da saurayin zaiyi karaf suka hada ido da yasir Yasir kara daure fuska yayi tamau kamar an aiko mishi da sakon mutuwa da dan saurin shi saurayin yakaraso wajan Yasir yamika ma yasir hannu kallon hannu yasir yayi yaja wani uban tsaki saikace zai tsinke harshan shi sanan ya wurga ma Yusrah uwar harara tare da saurayin yayi gaba abin shi har cikin ran Yusrah taji ba dadi abin da Yasir yama saurayin ta inda sabo itah ta saba da halayyarshi kasa sowa yayi wajan ta tunka,fin yace wani abu tariga,shi "Abba's Dan Allah kayi hakuri wlh ko muma haka muke fama dashi bayi da kirki" "bakomai Yusrah amman abin yaban mamaki irin kallon da yakemin cike da tsana da irin harara da yake miki" Uhmm haka halaryar shitake sam wani lokacin bashi da kirki daina cewa haka in zaki lura ranshi kamar a bace yake kinga yanzun ya shigo "sai dai amsa sallama,tace da baiyi ba banji dadi hakaba ko kadan" sorry Abba's Dan Allah karkasama kanka damuwa mana pls kayi hakuri" bakomai Yusrah komai ya wace nima guduwa zanyi sai Allah ya kaimu gobe tunda rowar kanki kikemin a sati kice so biyu kawai zan ganki ya kamata a Dan karamin kwana ki yafada da sanyin murya irin a tausaya mishi din nan yar dariya tayi mai kara mata kyau zan duba nagani aman bayan zunba" bakomai gimbiya inanan inajiran ki sallama sukayi tawuce ciki shikuma ya shiga motar shi yabar gidan Sauran kanda yakara sa shiga dakin shi yaji ana kiran,shi yaya Yasir !yaya Yasir!! ko bai jiyoba yasan muryar waye tsayawa yayi dan yasan ba karamin aikin,ta bane tace zata bishi cikin dakin yana ganinta a palon yayi kamar bai ganta yawuce sai kace Mayya sai da tabiyoni kafin tai magana yafara magana fuska a daure "lafiya MARYAM? kike ta faman kirana" muryar ta a mutukar raunane tace lafiya lau ya Yasir tin dazun nazo akace ba kanan shine yanzun da naganka kuma naga baka ganni,ba shine na zo in gaishe ka Uhmm nagode yayi shigewar shi daki tare da banko kofar saikace zai karyata da sauri MARYAM tamatsa zuciyar ta na bugawa mommy data fitoh daga cikin tace lafiya MARYAM wayake buga kofa haka? sai da ta sauke a jiyar zuciya saboda ta tsorata sosai sanan tace yaya Yasir ne Mujame A next page By yar mutan KD 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH KAINUWA_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ 🅿5⃣ Girgiza kai Mummy tayi ta wuce ɗakinta itama MARYAM barin wajen tayi ta koma falo zuciyarta cike da tunani kala-kala saboda ita kaɗai tasan irin azabtuwar da zuciyarta ta keyi game da Yasir "wallahi wallahi Yasir ƙarya ka keyi sai ka aure ni kuma sai kaso ni fiye da san da nake maka" ( niko nace anya kuwa MARYAM) Ɗaukar jakarta da mayafinta tayi tayi gaba dan bata ga anfanin zama a gidan ba wanda ta zo domin shi ko kallon arziki bata isheshi ba bata tsaya yi ma Mummy sallama ba tai gaba abin ta Mummy na shiga ɗaki zama tayi a bakin gado "Allah yasa abin da zuciyata take rayamin bashi bane in ko shine a kwai babbar matsala dan bazan taɓa bari MARYAM ta zama uwa ga jikoki na ba dan bata da wanan nagarta in ko ya tabbata MARYAM son Yasir takeyi tabbas dole in nemi mafita tunkan wankin hula ya kaini dare" yana shiga ɗakin rigar jikinshi yafara cirewa sanan ya nufi firing ya ɗauka ruwa mai sanyi yakafa a bakinshi sai da yasha zama da rabi amma har yanzun abai samu nutsuwar da yake fatan samu ba wanan yarinyar har ni zata gani tayi kamar Allah bai yini ba ga wani murmushi na musamman da take ma wancan wawan har dawani zuwa mu gaisa sai kace yaga nayi kama da sa'anshi yazama dole in ɗau mataki akan yarinyar nan dan in ba hakaba ba ita ba hatta wannan wawayan yaran masu zuwa wajan ta rainani zasuyi yaƙara cire kayanshi yayi bayi yana ta mita a zuciya Little ce tashigo sai sallama take taji shiru ɗakin Mummy tayi zaune ta samu Mummy ta rafka uban tagumi "Lafiya Mummy?" ajiyar zuciya ta saki "lafiya lau Ummi" dan Mummy bata ce mata little sunan mahaifiyar Daddy taci shiyasa Mummy take cemata Ummi Yasir da Aunty Firdausi suke cemata little "Mummy hajiya Sadiya tace ba a kawo kayan ba in ankawo zata aiko miki dashi" "Ok" "Yawwa Mummy naga MARYAM a hanya yanzun da zan shigo tafita ranta a ɓace ina mata magana tayi banza sai tsaki ma taja tawuce" "Au MARYAM yanzun wucewa tayi koh sallama babu uhmm Allah ya sawaƙe"Ameen little ta amsa "Mummy bari inje wajan su Yusrah inaso tamin ƙarin hadda" "Tohm sai kin dawo ki gaishe min da Mamanta" "zataji Mummy" tana fitowa falo suka haɗe da Yasir "Ina zaki kike wanan rawar jikin haka?" " wajen Yusrah zanje tamin ƙarin hadda" tsaki yaja yawuce ɗakin Mummy da sallama abakin shi yashiga "Mummy barka da gida" "yawwa barka kadai Yasir har kun dawo ne?" "eh Mummy tun ɗazun" " Abubakar ɗin ya wuce ne?" "Eh yaje ya dawo ne" "Yasir" "na'am Mummy" "menene tsakaninka da MARYAM ne? MARYAM kuma yafaɗa a zuciyarshi Allah yasa dai bata cewa Mummy tana sonshi ba dan nasan zata iya kaɗan daga halinta ne dan bata da kunya "Ina maka magana kayi shiru" "Mummy bakomai tsakani na da ita" "kaga Yasir ni mahaifiyarka ce karka ɓoyemin komai" "Mummy gaskiya MARYAM tace tana sona ne" "kai kuma kace mata mene? "gaskiya Mummy cewa nayi bata daga cikin matan da zan iya rayuwar aure dasu aman taƙi ji kullum sai tamin waya tamin text ban faga wayar ban kuma bata amsa a saƙwanninta" a jiyar zuciya Mummy tasaki har ta fito fili 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_* *_Editing_* *_by_* *_Maryam Ahmad Paki_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ ```Allahumma ajirni minan narr! Allahumma ajirni min Azabil qabr! Allahumma inni as As'aluka min Jannatul Firdaus, Allahumma inni As'alukal fawza fil Jannah wan-naja'atu mina-narr. Bi Rahmatika ya Arhamarrahimin ya rabbil Alamin. Amin``` *_Pls pls pls fans 2 days kun jini shiru ko, afuwan na dawo kenan da yarda Allah guys ana tare_* _Wannan page na kune y'an group d'in MARYAM Obam marubuciyar TAMBARIN TALAKA Hausa novels nagode sosai da kulawar,ku gareni tunkan ku ganni sannan da na shigo kun karbe, ni hannu goma goma ba biyu biyu ba nagode Allah yabar zumunci Ana tare guys_ *_Maman Soffy da maman umma kano INA godiya a gareku yanda Luke nuna kullawar Ku da book din nan Allah yabar zumunci_* *_Mutanan kirki watau yan BUZUWA fans kuna can cikin zuciya ta Allah yabar zumunci nagode sosai_* *_fans dina na Facebook kuma ina godiya a gareku Allah yabar so da kauna_* 🅿6⃣ *Ta* saki ajiyar zuciya har ta fitoh fili. "Yasir ka yi tunani mai kyau, zan so MARYAM ta zama mata a gareka in da ace mutuniyar kirki ce ko dan saboda zumunci ya k'ara k'arfi sosai sai dai MARYAM halayyarta bata da kyau Wanda duk namijin da ya aureta zai yi kuka nan gaba saboda bazata tab'a bada tarbiyar data daceba ga yayanta ba" "Yasir ina so ka fitoh da Matar Aure nan da 2 weeks in ba hakaba ba ba abin da zai hanaka auran MARYAM dan nasan tana fada ma mahaifiyarta daddy ka zai amince, ka sani ba abin da daddy ka k'anwar shi zata nema ya hana ta, inaso nan da two weeks ka nemo mata dan ai magana da iyayan ta in ba hakaba kuma,uhmm Allah yasa wake dai" sunkuyar da kai yasir yayi "yace insha Allah mommy na gode Allah ya kara lafiya da nisan,kwana" "Ameen mommy" tace " tashi kaje Allah ya maka albarka ya baka macce ta garin" "Ameen ya Allah momy" yana fitoh,wa daga wajan mommy kicibus su kayi da little da Yusrah Little tace "sannu ya Yasir yana murmushi yace "yawwa my little" suna k'okarin shiga k'ofar da zata sa da ka da mommy little na gaba Yusrah na baya rik'o hijab din Yusrah yayi wanda little ita tuni ta shige. had'a fuska yayi kamar bai tab'a dariya ba sai da ya janyo ta ta dawo gaban shi suna face din juna. "ke bari kiji wallahi duk wani k'ananan iskancin ki kisan Wanda zaki dinga mawa bani ba saboda tsabar kin rainani kin ganni ko gaishe ni ba ki yi ba, bari in fad'a miki koh da wasa karki kuskura ki k'ara kwaso mana Mara sa kunya samarin ki irin ki, gidan nan in ba haka ba zan hada dake dasu in karkarya ku saboda baki da kunya, k'waya nawa kike da har zaki tsaya da saurayi yaushe mama taga manke miki k......" da tsawa tace "dakata malam ya isheka dan naga abin naka bana k'are bane, ka gama in wuce ? sannan gida daka ke maganar samari,na suna zuwa saurayin daya ke gareni Abbas ko kuma in ce maka mijina,ma baka da ikon kahanani kawoshi saboda ba gidan ka bane gida na daddy ne in da ace daddy ne yace kar nakara kawo wani sai in aiki da fadan, shi ballema nasan ba zaice ba Dan shi mutumun kirkine sanan da kake cemin kwaya nawa nake da had zan tsaya da samari bar raina Allura karfe ce kum".... "dalla dakata malama daman rashin kunya taki harta kai kice ni ba mutumun kirki ba ne saboda tsabar kin raina ni" mtssss taja tsaki zata wuce jan yota yayi da karfi ranshi gaba daya ya gama macewa "kinyi kadan Ina magana ki kelleni ki wuce ke bari kiji ba make ba har yanzun ba'a haifi yarinyar da zata min haka ba in kuwa Ina magana ki ka k'ara kuskuran wucewa in ranki yayi dubu sai na bata shi magana samari karki fasa kawo su Allah yaba mai rabu sa'a mara kunyar banza kowa yasan baba da mama su mutanan kirkine aman ke,kam kin fitah da ban bamusan Ina kika koyo wanan mugayan hallayar taki ba" wani uban tsaki taja tace "in ka gama ka wuce kaga tafiyata" tai wucewar ta tabar shi sake da baki in banda kallon inda tabi ba abin daye sai kace wani wawa ta kusan shiga wajan momy su kayi kicibas da mommy "a' a Yusrah Ummi daman tace tara kuke sai gashi baki shigo ba" "eh mommy na koma na dauko waya nane shi yasa" "ok" ta gaishe da mommy ta shige ciki mommy ce ta hango Yasir "Yasir daman baka fita ba" "eh momy naje dauko a bune a dak'i na shi yasa" "ok sai na dawo mommy" " a dawo lafiya dan albarka Allah ya tsare". Kai na gaji wlh da na muku typing da yawa Muje next page By y'ar mutanan KD 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` *EDITED* *BY* *MARYAN AHMAD PAKI* https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ ```Allahumma ajirni minna narr! Allahumma ajirni min Azabil qabr! Allahumma inni as As'aluka min Jannatul Firdaus , Allahumma inni As'alukal fawza fil Jannah wan-naja'atu mina-narr. Bi Rahmatika ya Arhamarrahimin ya rabbil Alamin. Amin``` 🅿7⃣ "Allah yasa momy" yayi gaba "Allah ya taimake ki mommy ta fitoh da na gwada miki ke k'aramar mara kunya ce" ya fitah yana b'ab'atu a zuciyar shi, yana fitah sukayi kicib'us da ABK da yake k'okarin shiga da mota. tsayawa yayi ABK ya fitoh "maza sai ina haka a kafa nasan dai ba nisa kayi ba" had'a rai ya k'ara yi "lafiya mutumin? ABK ya jefa mishi tambaya "ai daga ganina ba sai an fad'a ba Kasan ba lafiya" yasir ya ba amsa"waya tab'a min kai ne?" "ai ka san duk gidan nan wace take b'ata min rai yanzun" oh maza ka dinga sama ranka hakuri ka daina b'ata ranka a kan wanan bai war Allah ita fah ba tasan ma kana yi ba" "ai zata sani duk sanda ta ganta a karye ne" ABK ya zaro ido "yasir kasan me kake fada kuwa yarinyar mutane zaka karya?" " sai me dan na karya wanan mara kunya" "har kamar ni zan dinga mata magana tana banza dani daga k'arshe ma wucewar tayi ta kalleni saboda tsabar ta raina ni" ya fada da mutukar hassala sai kace yanzun tai mishi abin", ABK yace "sorry abokina ka dinga sama ranka sallama a kanta sanan ka sani abin da hak'uri bai baka ba tsiya baza ta baka ba dan Allah ka dinga zama mai hakuri da kai zuciya nesa" "ABK kasan me yafi b'ata min rai yanda tafitoh gatse gatse take fad'an min baza ta daina kulla wanan yaron ba harda cemin mijin ta, Allah ji nake kamar ta cakamin wuka saboda tsabar bak'in cikin yanda ta dage take fad'an min magana" dariya ABK yake yi "abokina sorry ya fad'a yana wata dariyar shak'iyanci "yanzun dai ina ka nufa? "Yasir yace gidan ne naji yamin zafi shi yasa na fitoh shan iska dan ban san ina ma zan nufa ba gaba daya yarinyar nan ta chaja min kai " Allah ya sawak'e" ABK ya fada "ni bari in k'arasa ciki daga nan in gaishe da mommy " "OK sai ka fitoh" ya matsa yaba ABK hanya ya wuce shi kuma ya zauna a kofar gidan dan shan iska in ji shi A b'angaran MARYAM ranta a matuk'ar b'ace ta shigo gidan ba sallama koh da daman ba d'abi'arta bace yin sallama kafin ta shiga waje ba kusa da uwar taje ta zauna sai wuci take kamar wata kububuwa "lafiya MARYAM?uwar ta jefa mata tambaya "har kin dawo daga gidan yayan?" a fusace tace "eh mana me idon ki ya nuna miki" "haba mama kibar mutum yaji da abin da ya dame shi aman kin sani gaba sai wasu tambayoyi kike min" murya a taushashe sai kace itace yar " Yasir din baki same shi bane? "na same shi mana amnan koh kallon arziki be min ba nayi mishi bayani kwana kin baya akan yanda soyayyar shi take wahalar dani aman yaki amsan tayin soyayya da nami shi a yanda na lura dashi koh ganina ba yasan yi ya fada" hawaye na zubuwa a fuskar ta "MARYAM a kan yasir kike kuka? Ki barni dashi zanje na sami yayana na mishi bayani halin da ake ciki dan bazan je ba inaji ina gani ya kashemin ke ba abanza ba wlh yayi kadan kuma nasan harda wanan munafukar uwar tashi ta dinga Abu simi_ simi sai kace wata mutuniyar kirki" basa shiri da mommy shiyasa ko da yaushe hajiya A'i take ganin laifin mommy da abin da ta aikata da wanda batai ba duk itace ajiyar zuciya MARYAM tayi "mama ba za ai haka ba, ba daddy da zaki fad'an mawa ai yazama dole Yasir ya soni kuma ya aureni in aka bi ta wajan dadi ya soni mu kayi aure bazan sami kullawar da nake fatan samuba a wajan shi sanan ba zai taba sona ba ni kuma nayi wa kaina Alkawari dole Yasir ya soni kuma ya k'aunace ni ba boka ba Malam dan so na ke in kafa babbar masarauta a zuciyar shi yanda sai ya koma yana kallon matan duniya basu da babbanci da maza sai ni kad'ai zan zama tauraruwa a gare shi" (anya MARYAM baki makara ba) Murmushi mama ta saki yan magana " hausawa sun yi gaskiya da a ka ce magaji mafiyi wanan maganar gaskiya ce " shi ya sa har kullum nake Alfahari dake y'ata dan nasan zaki iya abin da tafi haka" Mama gode ina so in je fati Amman na kwana ne" "Allah ya kaimu" 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH Y'AR AMANAH KAINUWA_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ *EDITED BY* *MARYAM AHMAD PAKI* *pls 2 days kun jini shiru koh afuwan nagode sosai da fatan Alkhairin ku gare ni* 🅿8⃣ Allah ya kaimu ai MARYAM in bakin ki ya tashi ba k'aramin taro za ai ba saboda Allah ya miki mutane maza da mata wanda koh ni uwar ki ban kai ki mutane ba sannan wanan k'awayan na ki da ko ce in za tai Aure party kwana kike zuwan, mata ai dole in bikin, ya tashi muyi taro na kece raini" wani k'ayataccan murmushi MARYAM ta saki "mama kenan ai duk kawaye na in na tashi aure dole kowace ran party biki na kwana za tai dan a rama ma kura a niyar ta" "gaskiya kam hajiya A'i tace dan a wata saki tafi party kwana sau biyu koh uku ke dai Allah ya kaimu lokacin dan ba k'aramin taro zami ba" "sosai ma mama sai munyi taron da ba'a tab'a irin shi ba a anguwar nan wanan ina ga har in haihu baza a daina maganar shi ba " gaskiya kam inji mama. wayar MARYAM ce da ta dau'ki da alaman kira ya shigo shiya tsayar da hirar tasu sadan sun kai k'arshan maganar bah Mommy ce sai faman duba wayar hannun ta take da duk kan alama akwai abu mai mahinmancin da take so koh take jira wayar ce ta dau ringing da sauri ta daga da sallama a bakin ta maman Amrah kuna hanya ne eh momy sai yanzun da na duba wayar na ga kiran ki kusan 10 miss Call Allah dai yasa lafiya mommy gashi ki ce maganar tafi k'arfin waya" "Eh" "Maman Amrah sai dai kun k'araso" "OK mommy amman ki kwantar da hankalin ki Dan Allah" "ba komai sai dai kun k'araso din" suna k'arashe wayar wata uwar ajiyar zuciya momy ta saki kamar wacce aka sauke ma kayan wahala a kai. Mommy tana da wani hali guda d'aya wanda da iyayan yanzun zasu dinga yin shi wata matsalar in ta faru zata zo musu da sauki tun da Anty Firdausi tayi aure mommy bata da abokin shawara da ya wuce Firdausi shi yasa Al,amuranta suke zuwa mata da sauki saboda Firdausi ba zata tab'a ba mommy shawara banzan ba saboda uwar tace da ta haife ta shi yasa su ci tare su sude tare kuma Allah ya taimake su duk sanda su kayi shawar tare suna ganin amfanin abin Sallama Firdausi tayi ta shiga dakin mahaifiyar ta ta ga Amrah a hannun ta da sauri ta rasa gaban mahaifiyar ta ta fuska cike da damuwa take tambayar ta "mommy lafiya? " na same ki kin zuba tagumi haka? "gashi tun a waya naji muryar ki cike da damuwa Allah yasa dai lafiya mommy" Firdausi ta k'arasa maganar muryar ta da tsananin damuwa. Mommy take kai maman Amrah wannan damuwar da kika nuna yanzun ai harta fi tawa kwantar da Hankalin ki yata sai Al,khairi "Allah yata ba ta mommy" "Ameen maman Amrah mommy tace "Firdaus" "na'am mommy" maman Amrah ta fad'a tana me kafe mommy da ido tasan tunda ta kira ainihin sunan ta abin ba na wasa bane shi yasa duk ta kosa taji abin da zai fitoh daga bakin momy momy tace "Firdausi wani abu wani babban abu mara kyau ne yake nufo family dinmu gaba daya" innalillahi wa inna ilaihir raji'un abin da Firdausi ta fada kenan takara matsawa kamar zata koma cikin momy rike hannu momy tai "tace mommy Allah ubangiji ya mana katangar k'arfe da koma menene mara kyau da yake nufo zuri'ar mu" "Ameen ya Allah Firdausi" MARYAM ce na ga take_taken ta, ta san Yasir ta keyi na kuma kirashi na tanbaye shi ya tabbatan min da hakan cewa ta sa me shi da kanta ta fadan mishi" mommy MARYAM fa kika ce ? kina nufin MARYAM din mama A'i take san Yasir" maman Amrah tai tambaya kamar ba taji abin da mommy tace ba koh take nufi ba gaskiya mommy cewa za kiyi babbar masifa ce take tunkaromu dole hankali ki ya tashi, ina MARYAM take da nagartar da duk namiji mai hankali zai soh ta zama uwa ga ya'yan shi "mommy Yasir din shi ya amince ne? " da kika tambaye tashi? a'a dan yanzun koh gaishe shi tayi baya amsawa aman ina tsiran maryam dan yarinyar duk ta wuce yanda muke tunani saboda shu'umace" "gaskiya ne mommy" an man mommy me kike ganin ya jamata ayi? "tam ni dai nace nan da 2 weeks masu zuwa ya fitar da matar aure in ba haka ba MARYAM na fada ma A'i ita kuma A'i ta sami daddy ku da maganar ba abin da zai hana ya aureta dan kinsan A'i ba abin da zata nema wajan daddy Ku ya kasa mata sai dai in abin yafi k'arfin shi balle wanan yana ganin dan shine ai sai wani ikon Allah ne kawai zai sa abin yaki faruwa" "mommy, Yasir ba zai iya fitoh da mata nan da 2 weeks ba saboda Sam bashi da budurwa koh shekan jiya da suka zo gida na da ABUBAKAR sai da mu kayi maganar ABUBAKAR yace Yasir wlh bai da budurwa mommy ke saki samo mana mu fitah akan Al,amarin nan" "Maman Amrah wlh narasa mafitah kwata kwata" duka d'akin shiru yayi kamar bakowa dukan su suna tunanin mafitah, sai cen Firdausi ta d'ago mommy na sami mafita a jiyar zuciya mommy ta sauke tun kafin taji abin da Firdausi zata fada. *Dan jin wace mafitah Firdausi ta sami musu sai min hadu a page na gaba* *_by yar mutan K/D 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ *Rayuwa zata iya canza maka a cikin mintina kalilan. Abinda ka saba dashi zai iya sauyawa zuwa wanda baka taba tunani ba*.​ *​Bakin ciki ko farin ciki. Rashi ko samu. Allah na jarabtar bawa ta ko wanne fanni. Karka taba dauka kai kadaine a yayin da duniya tai maka kunci.* *​Jarabawa ce Allah ya dora maka dan yaga karfin imaninka a gare Shi. Ka zama mai tawakkali da addu'a. Zaka ga sakamakon hakan*.​ *​Ba lallai ya faru a lokaci daya ba. Karka gaza. Ka rike addu'a da sadaka, Ka kyautata imaninka, ka yawaita istigfari kuma kamika lamurranka ga Allah Allah yasa mudace (Amin thumma amin)* 🅿9⃣ *F* irdausi tace "mommy me zaisa bazaki samo, mishi a cikin ya'yan k'awayan kiba? Hhmm "maman Amrah kenan har yanzun ke yarinya ce in ban,da haka ya'yan k'awaye,na kinsan da yawa duk sunyi aure wanda suka rage yanzun kuwa bazan iya barin yasir ya aure,suba saboda gaba daya tarbiyar su batamin ba sanan budewar idon su tayi yawa sosai mu dai nemi wata mufitar kawai dakin shiru yakara a karo na biyu Firdausi tasaki a jiyar zuciya sanan tace " mommy ga shawara in wanan batayi ba walahi tunanina ya tsaya cak sai dai in ko zuwa gaba Mu,sami mafitah Sa..... "kinga Firdausi fadan min kowace mafita kika samu mommy ta katsata bata karasa abin da takeson fada ba Mommy me zai hana kice ma yasir yanemi soyayyar Yusrah kawai wanin kallo mommy tabi maman Amrah dashi Wanda maman Amrah takasa gane kona menene mommy take binta da irin wanan kallon, "Firdausi" Mommy takira sunan ta "Na'am mommy" "Firdausi Allah yamiki Albarka sai da maman Amrah tasaki a jiyar zuciya sanan tace "Ameen ya Allah mommy" mommy tace kwata_kwata tunanina bai kawo min nanba koh kadan walahi Yusrah itace dai-dai da Yasir saboda munsan wacece ita mu muka raineta da hannu,mu mu muka bata ta tarbiyar musan waye itah saboda haka wanan shawarar taki tayi Allah yamiki Al,barka" "amen ya Allah mommy" "Mommy" "Na'am" "Mommy akwai matsla daya fah" "matsala kuma Firdausi? " tamefa? "Mommy yasir yasha fadin shi bayasan karamar yarinya gashi Yusrah sa'ar little ce dukan su 17 year suke koh shikaran,jiya da sukaje gidana sai da sukayi da ABUBAKAR a cewar yasir bazai iya auran kamar yarinyar da ABUBAKAR ya kesoba kuma itah yarinyar ma ta girmi su little dan itah 18 year ke gareta inaga za asami matsala yasir yaki amin ce da auran Yusrah murmushi mommy tai " kwan'tar da hankalin,ki maman Amrah wanan mai sauki,ne mutukar bai kawo Matar da nace yakawo ba shan ruwa sai yafimin wahala fiye da amin cewar shi" Allah yasa haka mommy "Ameen yar Albarka wace take fitar da mahaifiyar,ta cikin damuwa ba karamin dadi maganar tai ma Firdausi ba sai murmushi take tace " Allah yabar min ke mommy na takaina" "ameen ya'ta takaina gaba daya sukasa dariya "Mommy aman inaga tunda sun riga sungama jarabawar su ta karshe me zai hana me san little shima ya fitoh a hada bikin duka a wuce wajan kawai tunda daddy bai barin yarinya ta tafi jami'a batare da tayi aure ba" Gaskiya kam aman bari daddy Ku yadawo mayi maganar kai ko kuma mubar muji abin da Yasir yace inyaso daga baya anyi maganar Ummi din *_by Aunty FAUZAH YAR mutan K/D_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ ```Mu tunatar da kanmu``` *Allah ka cire mana hassada* *Allah ka cire mana girman kai* *Allah ka cire mana ganin kyashi* *Allah ka cire mana san zuciya* *Allah ka zamo jin mu* *Allah ka zamo ganin mu* *Allah ka zamo tunaninmu* *Allah ka zamo furucinmu* *Allah ka yalwata Arzikin mu* *Allah ka tsaremu shiga wuta* *Ina muku fatan alheri mabiya book dina* 🅿1⃣0⃣ *Y* asir yashi go gida fuskar shi wasai da ka ganshi kasan yana cikin farin ciki Yusrah ya hango tana shanyan kaya kunnan,ta sanye da air phone ta dan juya bayan,ta taba inda Yasir yake tsaye baya wani k'ayatancan murmushi Yasir yasaki kadangarune guda biyu tunda ya shigo yaga daya nabin daya ga dukan, alamu fada sukayi zuwa yanzun duk kadangarun sun tsaya kallon junnan su sukeyi kadangarun kowa zai iya kaiwa dan uwanshi hari kadangaran dake kusa da yasir Yasir ya shura kafa aiko kadangarun'nan gaba daya sukai kan Yusrah wanda yabi takan kafar tane yai masifar tsora,tata wani irin ihu tasa wanda gaba daya gidan sai da ya dauka karar'ta nan take ta zube wani kaya tacan murmushi Yasir yasaki ya kada kai yai gaba abin,shi ya shige part dinshi tabaya dan kar wani ma ya ganshi Mommy da mama da little rage_ragen fitowa kowa takeyi daga dakin'ta suna nufan ida sukaji ihu Yusrah a lokaci daya suka Kara so mommy ce tafara yin kanta inda tagan,ta kwance sai kace gawa jijigata mommy take tana kirar sunan ta Yusrah! Yusrah!! Yusrah!!! anman shiru kallon little mommy tayi ummi yi Sauri keje dakin yayan,ki kiduba in yadawo ki kiramin shi da sauri little tawuce tana zuwa dakin tafara bugawa Yasir yace waye ne? "nice yaya" "mommy tace a kiraka ok ina zuwa" "tana padt din su Yusrah" "nace kije ganin koh? da Saudi little tabar wajan dan da duk a lamu yafara fusata Little nafita shima ya fitoh yabi bayan'ta b'arayin su Yusrah yayi hango mommy yayi rungume da Yusrah gaba daya hankalin,yan wajan a tashe yake karasowa yayi "mommy gani" "yawa Yasir dan duba mana Yusrah kamar suma tayi Koh? Koh alamun damuwa babu a tare dashi yace " meyasa metane mommy? "Ihun ta kawai mukaji koh da mu kazau sai muka sameta a haka" "OK" abin da yace kenan ya kali little jiki dakina ki dauko min box dina" da sauri little tawuce yace ma mommy "akai'ta ciki in an kawo min box din na dubata" mommy tace "koh dai ka dauke ta kashiga da itah ciki mu ina zamu iya" Badan ranshi yasoba ya dauke ta kamar wata baby yai cikin palon, su Yusrah da ita a kan kujera 3 star yakwan tar da itah sanan yace "mama akawo min ruwa a Kofi da sauri mama ta debo Wanda yai dai_dai dashi gowar little da box's din ruwan ya karba ya yayafa mata shiru yakara nan ma shiru duk yan dakin sun,shiga damuwa a karo na uku yako shika mata ruwa nan aiko tasaki a jiyar zuciya jikin ta narawa ta tashi a firgice takama rigar Yasir tana San batu "wayyo Allah mama mama,ki koreshi tsoran shi nakeji wayyo Allah gaba daya tana fad'a tana shigewa jikin Yasir mommy da mama sai addu'ar suke mata little sai zubar da hawayan tausayin Yusrah takeyi shiko Yasir sai kokarin tureta yakeyi a jikin shi sai kara shigewa takeyi Dan har yanzun bata dawo cikin nutsuwar ta ba gaba daya sai da yaraba,ta da jikin shi sanan yaji dadin zuwa lokacin Yusrah ta dawo cikin hankalin, ta da taimakon addu'ar da mommy da mama suke mata little ce taje wajan Yusrah suka rungume juna suka saki kuka a lokaci daya karamin tsaki Yasir yasaki yadau box's dinshi yayi gaba dan yaga tsoran, da kadangaru suka batane yasata suma aman lafiyar ta kalau _mu hadu a next page_ *_by Aunty FAUZAH K/D_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ *Jin dadin wani baya rage naka, haka lafiyar wani bata cutar da kai, kuma arzikin wani baya talauta ka, to mene ne na hassada? Bayan komai na Allah ne, kuma shi ke rabawa.* *"Ya Allah (SWT) ka raba mu da ciwon hassada, Allah ka ba mu sanyin zuciya."* ```WANAN PAGE DIN GABA DAYA NAKUNE MASOYA BOOK DIN NAN KU YANDA KUKA GA DAMA DASHI IRIN SU``` *_MAIMUNAT ABBA_* *_NI'IMA KABIR_* *_MAMAN NOOR_* *_UMMI HARUNA_* *_MOMYN MAHMUD_* *_MAMAN SHUKURA_* _ALLAH YABAR SO DA KAUNA IYA WUYA ANA TARE_😍😘 🅿 1⃣1⃣ *M* ommy tace" musu "kukan, ya isa haka" y'ata Yusrah ya jikin naki? "da sauki mommy k'adan garene ya tsorata,ni "ayya sannu Allah yakara tsarewa" "Ameen ya Allah mommy" "Amman yanzun ba abin dake damun,ki koh? "Eh" mommy lafiya ta lau fa yauwa haka akeso" "bari in shiga daga ciki zuwa anjima nakara zuwa Inga jikin naki "tohm mommy" mommy tace "maman yara bari in shiga ciki" "tohm Hajiya a fitoh lafiya" Yasir yana shiga dakin shi ya zauna abakin gado yafara magana shi kadai "yarinya kadan kika gani indai harni zan dinga miki magana kina banza dani baki ga komai bama ni, dake muzuba zamuga mai cin nasara" wayar shine ta dau Ringing sai da ya danja karamin tsaki Sannan ya dauka "Abokina kasamu kuwa? Abubakar yace har yanzun dai ba a dace ba shiyasa nace maka kazo mushiga cikin gari tare da kai munemo Amman kaki, wacce nake maka magana a kanta an aurar da itah, ni yanzun gaskiya bansan wace yarinya zan neman maka ba, Yasir yace" haba ABUBAKAR yanzun duk yan matan dake garinnan gasu nan a gari kamar janfa a jos kace" karasa haba saboda.... dakata MALAM ABK ya katse mishi maganar tun kan yakara abin da yake son fada "anfadan maka ni bawan Kane da zakasa inta zagaya gari nace muje tare kaki, ga yarinya a gidan, Ku nabaka shawara kaki dauka yanzun zaka dameni a zafafe? Yasir yace" Allah yasawake in rasa wacce zan aura sai wacen jaririr yar sai kace bamata a garin, bari kaji in fadan ma ni Yasir nafi karfin wanan kwailar yarinyar wlh, ABK yace ni karka daman kana min ihu a kunne yarinya CE dai bansamu ba sai ka Neman ma kanka mifitah ni nacire hannu, na a wanan Al,amari Allah ya hadaka da mommy, dan gobe ne al'kawari zai cika kayi bayani tunka Yasir yace wani Abu ABK ya datse wayar Yasir cire wayar yayi a kunnan shi yafara fada tamkar Abubakar din na gaban, "Dan nace kasamomin yarinya zaka raina min wayau duk dan ni har yanzun banga yarinyar da ganin bane shiyasa wannan dinma danace kasamomin zan auren ne kawai Dan mommy Rabin lokaci kafin in sami wace nakeso in aura Dan kai dan ran in wayau zakace ga yarinya nan a gidan mu wace itah kanta bata gama sanin kanta ba balleni ta iya kulla dani" yaja wani tsaki kamar zai tsinke harshan Allah yakaimu gobe iyakaci ince ma mommy ban samoba ta karamin lokaci da wannan tunanin yai k'wanciyar shi a kan wawakeke gadon shi ```Washe gari``` Mommy na zaune a palo sai ga yasir ya shigo gaisar da mommy yayi zai wuce mommy takira shi "yasir" "Na'am" zuciyar nabugawa dan yasan bazai wuce maganar auran, datace ya nemu bane, Mommy Tace" Yasir ina maganar mu takwanane? "sosa kai yafara yi sanan yace " mommy wallahi har yanzun ban samu yarinyar da taimin bane shiyasa, yakara shi maganar a raunane "Yasir kace bakasami yarinya bane shiyasa? "eh mommy" "0k tunda hakane yazo gidan sauki ni nasami yarinya mai natsuwa da tarbiya da sanin ya kamata wanda kai zakaji dadin,zama da itah nasan a zuciyar ka kanacewa wacece itah? "bakowa bace illah Yusrah" da wani mugun sauri ya dago kanshi yana kallon mommy dak'ar ya iya hada kalaman bakin,shi mommy Yusrah kuma? wace Yusrah? "Yusrah dai da kasani Yusrah kanwar ka ta gidan nan ta Baban,ku nake nufi, karyar da kai yayi ya raunata murya sosai "mommy ki duba girman Allah ki janye wanan maganar karma wani yaji wlh Yusrah bata a tsarin irin matan da akesan aura kwata_kwata mommy bakiga karaman yarinya bace bazata iya rayuwar aure ba yanzun dan itama tana da bukatar kullawa bale abata kula dani dan Allah mommy ki janye maganan pls mommy help me" yafada muryashi a mutukar raunane tunda tunda yafara maganar mommy take kallon shi sai can tadago "Yasir" "na'am" "kace in janye magana nan dan Allah? "inama Allah sai dai abin da karok'a wanan karan bazaka samu dan ni nagan, go abin da zai iya faruwa wanda bama fata dan haka k'aya hakuri ka rungumi zabin da namaka a matsayi,na na mahaifiyar ka kasan bazan taba zaba maka abin da zai cutar dakai ba" "nasani mommy bazaki zaba min abin da zai cutar da niba aman walahi mommy bana jin son yarinyar a gareni ko kadan Dan Allah mommy ki.... katse shi mommy tayi ya isah haka wukun,cene na rigada na zartar kuma kai baka isa na chanja ba saboda haka sai kaje kafara koya wa kan'ka Santa Dan daddy dinku na dawowa Zance yaje neman maka auran,ta in naji wata magana Mara dadi tataso daga gareka in ranka yayi dubu wlh sai ya baci tashi kabani waje" Yasir bai kara cewa komai ba ya tashi yana hada hanya yai dakin shi Mu hadu a next page *_By AUNTY FAUZAH YAR AMANAH KAINUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_BUZUWA_* 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻 *_STORY & WRITTEN_* *_BY_* *_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_* *_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝 ```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ``` https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ ```"Duk wanda yake kawo maka zantukan mutane kaima wata rana zai kai naka gurin wani"``` *_Malamai suka ce, duk lokacin da Annamimi ya kawo maka zance to_* Kada ka gaskata shi Ka yi masa nasiha Kada ka tafi binkicen al yi ko ba'a yi ba *_Kada ka yadda shaidan ya yi tasiri cikin zuciyarka ka rika jin haushin Wanda aka ce yace din. (Domin baka da tabbas ya fada ko ba'a fada ba)_* *_Yan uwana rabin jikina abin Al,fahari na farin cikin rayuwa ta Allah yabar mutare yabar so da kauna yan da Allah ya hadamu nan Allah ya hadamu a al,janna Firdausi tare abin ya Allah gaisuwa a gareku mai tarin yawa iyalan Alhaji Adam idiris bichi_* ```Kamar su``` *_SANI ADAM IDIRIS BICHI_* *_IDIRIS ADAM IDIRIS BICHI_*😭 *_ZAINAB ADAM IDIRIS BICHI MAMAN MEENAL_* *_FIRDAUSI ADAM IDIRIS BICHI MAMAN AMRAH_* *_ABUBAKAR ADAM IDIRIS BICHI ALHAJI ABU ABOKI_*💗 *_FAUZIYYA ADAM IDIRIS BICHI_* *_FATIMA ADAM IDIRIS BICHI MY UMMI_*❤ *_HASINAH ADAMA IDIRIS BICHI_*😘 *_MUNAIYA ADAM IDIRIS BICHI MU BABY_* *_JABIR ADAM IDIRIS BICHI_*😭 *_YASIR ADAM IDIRIS BICHI ATSULA_*😜 *_AYSHAT HUMAIRA ADAM IDIRIS BICHI YAR AUTAR MAMA_*😍 *_Allah yaji kanku da rahma IDIRIS & jabir Allah yasa aljanna ce makomar Ku_*😭 ``` Yan Allah ya hadamu a nan Allah ya hadamu a al,janna tare yan uwa rabin jiki ``` An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT __ 🅿1⃣2⃣