✨✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA* *ADAM IDRIS* ( _Shalelen_ _kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN MAHAIFANA👩‍❤️‍👨* *AND NOW* ✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abunda zai amfani Alummar musulmai. *Sadaukarwa* Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. _2nd January 2021_ 1~2 Kano ta dabo tumbin giwa ko da mai kazo an fika gari mai tarin albarka tu mai dala da goron dutse. Unguwar dorayi wasu Yan Mata ne gudu biyu su na tafe su na hira dayar ta dubi yar uwarta ta ce “khadeejatu wallahi yanayin sanyi nan da karfin shi ya shigo wanna karan , muyi sauri muje mu yiwa Umma cefa nen nan, yau mu je islamiya da wuri. Wanda aka Kira da Khadeejatu ta dan harare ta tayi murmushi ta ce “Ai Hafsa ke kike makarar da mu a sanyin na a zane mu su ma malaman sam ba imani". Haka suka karasa gurin mai kayan miyar yana ganin su ya washe hakora ya ce “Yan biyu kune a tafe". Hafsa mutuniyar shi ta ce “Malam Sabo kayan miya na dari biyu zaka ba mu" Malam Sabo ya ce “to h Hafsatutu matar mai shayi” ya karasa cikin dariya. Hade rai ta yi Khadeejatu ta yi mumushi tana tafa hannu ta ce “Yau dai munji kan ku" ta kalli Hafsa ta sheke da dariya. Hafsa ta chuno baki gaba. Malam Sabo yayi dariya ya kalli Hafsa ya ce “Rabu da ita kinji bari in zuba maki " Ya na gama zuba masu Hafsa ta ce “Malam sabo wannan yar Albasar zaka zuba Mana?" Malam sabo ya Kama ha'ba ya ce “Ai Hafsatu haka ma dan ku ne na kyauta ma ku ai albasa ta zama yar sarki" Khadeejatu ta ce “Allah dai ya kyauta" ta karba kayan miyar su ka tafi. Su na zuwa daidai kofar gidan su Khadeejatu, Khadeejatu ta sa dariya ta ce “Hafsatutu matar mai shayi" ta shige gida a guje. A zuciye hafsa ta ma ra mata baya Umma da ke wanke shinkafa taji garaf a banko kofa da sauri ta dago ta na dafe kirji. Da sauri khadeejatu ta banka kofar dakin Umma Hafsa ta bi ta. Wata sanyayyar Ajiyar zuciya Umma tayi ta ce “wallahi yaran nan sai ku sawa mutane ciwon zuciya kuna girma ko waccen ku ta yi 16 in a kauye ne da tuni an aurar daku kuma tsaff za ku zauna........." ____________ ”Hajiya Zainab matar Dr Nuraddeen na ga Kira da sassafe na ce ko lafiya?" cewar Safiyya cikin damuwa Zainab ta kalleta ta ce “ba dole ba Safiyya kinsan matsala ta Nura ne duk ya wa ni chanja mun ko lallabani ba yayi nace ya samon yar aiki yaki ni gani ma nake ko wanchar banza uwar nan ta sa ce take sa shi". Safiyya ta kalli Zainab ta ce “ A kan wannan ne duk kika tayar da hankalin ki ?" Zainab ta ce “ba dole in tada hankali na ba" da sauri Safiyya ta ce “kima kwantar da hankalinki ai muna da mafuta yadda har hanashi zuwa gurin uwarshi zaki iya" Mamaki dauke a fuskar Zainab ta ce “ta yaya za'ayi haka Safiyya? " Da murmushi dauke a fuskar ta ce “ta hanyar zuwa gurin boka mana"cewar Safiyya. Zare ido Zainab tayi ta ce “boka fa ki ka ce gaskiya ni bazan iya ". Safiyya ta hade rai ta ce “to wallahi nake fada ma ki kina zaune sai dai kiji ana gwuda uwar shi ta aura mashi wata matar kina nan zaune ni shiyasa sam bazan auri wanda uwarshi take raye ba kuma kiji ni da kyau karki sa ke kirana akan wata mstsalar ki" ta mike tare da daukar Jakarta. Ta mike zata futa ko mai Zainab ta yi tunani da sauri ta ruko mayafin Safiyya tana fadin “Ba za'ayi haka ba kawalli wallahi na amince" Juyowa Safiyya ta koma ta zauna murmushi tayi ta ce “ko kefa yanxu yaushe kike so muje ?" Cikin zumudi Zainab ta ce “ni ai ko yanzu ki ka ce muje a shirye na ke". Safiyya ta ce “kin tabbata kuwa?" Da sauri Zainab ta ce sosai Safiyya ta ce ”okay kina da kudi?" Zainab ta ce “ina dashi mana ko bani dashi ai na karba gurin honey ". Safiyya ta ce “To baki da matsala gobe kamar yanzu zanzo muje gurin bokan" hira suka cigaba da yi. *WASHEGARI* Wai ke Zainab meye haka ne ko sallah kin ki tashi kiyi yanzu zan futa office ba ki mun breakfast ba ?" “Tun bayan Auren mu kika wani chanja kai ka ce ba auren soyayya mukayi ba na kiyayyya ne". Bude idon ta tayi ta kalleshi ta ce “kaga malam in zaka wuce gurin aikin ka da ya fi ma ka kuma sallar kai zan yiwa? da za ka ishe ni". Briefcase dinshi ya dauka ya na fadin “Allah ya kyauta" ya sa kanshi ya fice . Da harara ta rakashi taja bargo ta rufe fuskarta ta cigaba da baccinta. Shi ko Nura ya na tafe a hanya ya na mamakin Zainab da ta chanja halayyarta tun bayan aurensu da wata biyu ta sauya. *Da dadddare* Nura ne ya kalli kanwarshi Maryam ya ce ”Maryam dan zubo mun abinci " Dagowa tayi ta kalle shi ta ce “to Yaya" kana ta nufi kitchen din. Sai da Mama ta ga ta shige kitchen din sannan ta mai da kallonta gurin Nura tsaff ta kare mashi kallon ta ce “Nura" Da sauri ya ce “Naam" ya na ajiye wayar hannunshi dan yadda yaji ta kira sunanshi yasan ba wasa. Gyara zama tayi ta ce “Wai Nura ina matarka ne da kullum sai kazo nan kaci abincin ita mai yasa bata dafawa ne ?ko meye kuma? Shafa kanshi yayi ya sunkuyar da kanshi kana ya ce “Dama tace na nemo mata yar aiki nace ni banason yar aiki shine kuwa tace to ita ba baiwa ce ba da zata na wahalar gida ga girki" sai kuma yayi shiru.... Mama ta ringa jinjina maganganun a ranta ta ce “Ba matsala zanga ya za'ayi karka damu". Maryam ce ta karaso ta ajiye mashi abincin akan stool a gabashi ta ce “Yaya ga Abincin ". Murmushi yayi ya shafa kanta ya ce “Nagode little sisi Allah nuna mun auren ki". Da sauri ta rufe fuskarta tana dariya . Murmushi yayi ya fara cin abincin sai da yayi nak sannan ya wuce gida. ___________ Yau ma asual bai yi breakfast ba haka zai wuce hospital gashi emergency ake nai man shi. Garage ya nufa ya shiga motarshi ya murza mata key kana ya ba ta wuta mai gadi ya bude mashi gate ya fice. Ai ya na ficewa Zainab ta mike ta shiga wanka da sauri sauri ta shirya. Wayarta da kudade ta dauka ta sa a jaka ta yafa wani yalolon gyale. Ta na futowa falo sai ga Safiyya ta shigo kyalkyalewa da dariya Safiyya tayi ta ce “Uwar zumudi ba dai har kin shirya ba?" Zainab tayi dariya tana fadin “ba dole ba ke dai muje muyi sauri". Ficewa su ka yi su ka shiga motarta mai gadi ya bude ma su su na hawa kan titi ta kunna masu kida wani kauye su ka nufa..............🖊️✍🏻 Kubiyo ni kuji ya zata kaya wannan salon da ban yake 🧚‍♀️💃 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ........✍🏻✍🏻 Takuce har kullum *Addeejerh* ❤️ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND* *NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. 3~4 A wani guri su kai parking dan mota ba ta shiga gurin bokan. Wani katon dutse suka nufa a matukar firgici Zainab ta kalli safiyya da ke kokarin hawa kan dutsen ta ce “kardai kice nan zamu hau?" tana maganar tana zazzare ido. Wata iriyar matsiyaciyar dariya Safiyya ta kyalkyale da kana ta ce “Ehh mana ai gidan bokan a can saman dutsen ya ke ". A tsorace Zainab ta ce “Ni dai bazan iya hawa ba". Safiyya ta ce “shikenan tunda bakya so sai mu koma ai". Da sauri Zainab ta ce “ A'a ina so yanzu ya zanyi" Safiyya ta kalleta ta ce “haka zaki hau tunda kina so" ita taci gaba da danewa kamar yar biri. Zainab dai ta na tsaye ta na tunanin ta ya zata hau wannnan tsiririn dutsen. Safiyya ce ta kallota ta ce “wai ba zaki hawo ba ne? ki na bata mun lokaci" Da kyar Zainab din ta kama dutsen ta fara hawa ko nisa ba ta yi ba sosai sai kafar ta daya ta ku sa zamewa a rude ta ce “Safiyya zan fa hansila" idanuwan ta duk sun cicciko. Kyalkyalewa da dariya Safiyya tayi wanda ya kular da Zainab. Ganin haka kuwa ta kulu tayi ta maza ta cigaba da tafiya amma yagololon mayafinta sai da ya fada. Da kyar suka karasa su na isa Zainab ta dafe kirjinta sai haki ta ke yi . Wani dan sumulmulen daki ne an rarrataye kawunan kwarangwal da tukwanen kasa dakin kewaye da jan kyalle. da wata irin gigitacciyar murya aka ce “ku shigo da baya baya a cire takalma". Ai jin wannan katuwar murya Zainab ta rukunkune Safiyya kamar za ta cire mata hakarkari. Dariya Safiyya tayi aran ta ta ce “aikin banza" shiga suka yi. Wani yakunannen mutum ne da jan kaya a jikin shi da wata kwarya a gabanshi kansa a sunkuye . Zama suka yi ita dai Zainab jikinta sai bari ya ke yi. “Mai ke tafe da kune?". bokan ya tambaya cikin gardiyar muryarshi. Safiyya ce ta kalli Zainab ta ce “ki mashi baya ni da kanki" Cikin rawar baki Zainab ta ce “boka ina..so...ne ....a kark..a..to mun da hankalin mijina ko mai nayi kar ya tanka kuma ya koma kamar dan cikina wanda na haifeshi sai abunda nace mashi" Hhhhhh bokan ya sheke da wata iriyar dariya da har saida Zainab taji hantar cikin ta ta kada Safiyya ko, ko a jikinta. Haka bokan ya ringa sheka wata iriyar dariya kafin ya ce “ta kwana gidan sauki iya abun da kike so ayi akan shi kenan in ma ki naso a maida shi ko bandaki zai shiga sai ya tambaye ki" yana kwashewa da dariya. Da sauri ta daga kanta ta ce “Ehh boka ayi hakan" Hehehehehe yayi dariya ya dauko wata kwarya a ciki ya dauko wani kullin magani ya mikawa Zainab hannun ta na rawa ta karba ya sake miko mata wani kullin. “Wannan na farkon a abu mai ruwa ruwa zaki zuba mashi ki tabbata ya sha dayan kuma a karkashin filon da yake kwanciya zaki barbada mai hhhhhhh sai kindawo nan boka mai cika aiki kenan". “Ki tambayi kawarki kiji ya aiki na yake" cewar bokan Safiyya ta ce “haka ya ke boka aikin ka kamar yankan wuka" Zainab ta ce ”Nawa za'a bayar toh boka?" Sai da yayi wasu surutai sannan ya ce “Aljanu sun ce a basu dubu 250 sannan in zaki ajiye kudin ki daga wannan kwaryar ki sa ka za su dauka" Kudaden Zainab ta ciro daga jaka ta daga kwarya ta saka. Su ka tashi su ka fito da baya da baya. Sai da Zainab ta sauke Safiyya har gida sannan ta wuce gidan ta. ___________ “Inna ta kinga Umma ko wai nace ta bani kudi na siyo kifi wai ba zata bayar" ta karasa maganar ta na marairaice murya. Inna ta janyo ta jikin ta ta ce “Rabu da ita kinji shaleleta," ta kama bakin zaninta da ta ke kulle kudi. Ta mikawa khadeejatu kudin ta ce “karbi kinji je ki siyo abun da ranki ke so"karba khadeejatu tayi ta ce “Nagode Innata" tana rungume ta. Umma ce ta ce “Haba inna ya zaki na bawa wannan yarinyar kudi haka ?" Cikin masifa Inna ta ce “wai ina ruwanki ne Suwaiba ki fita daga ido na akan yarinyar nan in ba so kike musa kafar wando daya dake ba kawai kin takura wa yarinya "sai kikkifta ido take tsabar masifa. Umma ta ce “Allah huci zuciyar ki inna kiyi hakuri kinji" Kwafa kawai Inna tayi( Inna kaka ce a gurin Khadeejatu mahaifiyar baban ta ta na matukar ji da khadeejatu suna zaune tare) Khadeejatu taja hijabin ta a igiya ta fice . Wani gida ta shiga makotansu gidan su Hafsa kenan (makwataka ce da zaman tare tayi sanadiyar kawancen iyayensu har ta shafi yayansu ). Tana shiga ta tarar da Hafsatu na bacci a daki sai da ta daidaci duwawunta ta daka mata duka da ma ruf da ciki ta yi. A firgice Hafsa ta tashi sai mutsitsika ido take taryan ta bude idanunta akan Khadeejatu. Chuno baki Hafsa ta yi tana fadin “Dama nasan wannan muguntar sai ke" Khadeejatu ta ce “Naji mai baccin asara k'asa kawai zo ki raka ni mu siyo kifi" Hafsa ta koma ta kwanta ta ce “baza nin ba nan Khadeejatu ta fara lallaba ta. *Da daddare* Zainab ce ta rungumo Dr Nura tana fadin “Oyoyo Darling" ta karbi briefcase din shi , shi dai suman tsaye ya yi ya na kallon ikon Allah. Jan hannun shi ta yi ta zaunar dashi a kan kujera sai binta ya ke kamar rakumi da akala . Zainab ta ce “Darling bari na kawo ma lemo mai sanyi kasha nasan ka gaji ko?". Daga mata kai ya yi ya na binta da ido har ta karasa kitchen sai a lokacin ya sa ki ajiyar zuciya . Zuciyar shi cike da tarin tambayoyi. A frigde ta dauko lemon exotic ta tsiyaya a cup ta ciro kullin magani da ta sa a bra dinta ta barbada a cikin lemo tasa cokali ta juya sosai. Falon ta fito tana rangwada ta zauna akan cinyar shi ta na kanne mai ido ta bashi lemon a baki..........🖊️✍🏻 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ...........✍🏻✍🏻 Taku ce har kullum _Addeejerh_ ❤️ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM* *IDRIS* ( *Shalelen kainuwa* ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. 5~6 Ya na shan lemon ya kura mata ido kamar wani dolo hure mashi ido tayi ta na murmushi ta ce “wannan kallon fa?" Murmushi yayi tsabb ya shanye lemon saboda sanyin shi sai da ta yi kissing nashi sannan ta mike ta na rangwada ta nufi kitchen . Bin ta yayi da kallo har ta shige fitowa ta yi hannunta rike ta plate da abinci . Kara zama tayi aka cinyar shi ta debo abincin ta kai bakinshi kasa ma bude bakin yayi ta ce “oyo open ". Bude wa ya yi ta bashi haka ta ringa feeding nashi har ya koshi . tashi ya yi ya nufi dakinshi domin ya ji ana kiran sallar isha da harara ta bishi a fili ta ce “zaka ci mai garinku ne bari aikin nan ya fara aiki ne" ta sheke da wata bazawarar dariya kana ita ma ta shige dakinta. Ya na shiga daki direct bathroom ya nufa ya dora Alwala ya tafi masallaci. Ta na jin motsin rufe kofar dakinshi ta tabbata ya fice sannan ta salallabo ta fito ta shiga dakin nashi kan gadon ta nufa dai dai gurin da yake kwanciya ta daga filon ta kunce kullin maganin ta barbada a gurin ta rufe da filon ta kara gyara dakin ta feshe da freshner . Tazo futa sukai gware dashi da sauri ta dafe goshinta ta ce “ochhhh". Wani irin kallo ya rinka yi mata cikin tuhuma ya ce “mai kika zo yi mun daki?". Cike da kissa ta bashi side hug tana shafa gemun shi ta ce “laifi nayi dan nazo dakin mijina?". Ya hade rai ya ce “nasan ba shigowa kike ba " Hmmm kawai Zainab tace taja hannunsa suka shiga kamshin freshner ya bugi hancinsa har wani lumshe ido ya yi yadda kamshi ya hadu da sanyi AC. Kayan shi ya fara ragewa taya shi ta yi ranar tare sukai wanka. Dakinta taje tayi shafe shafe da feshe feshe kana ta koma dakinshi . Mamaki ya rinka yi ganin yau zata kwana a dakin shi abunda da sai dai yaje nan ya fara tunanin ko da wani abun da take so . Su ka kwanta su na facing juna Dr Nura ya ce “wai babyna mai kikeso ne haka?" Cikin rashin fahimta Zainab ta ce “bangane ba?". Nura ya ce “naga kin chanza ne yau ". Uhumm kawai Zainab tace. Ya bude baki kenan zai yi magana ta hade bakin nasu.... __________ *Washegari* Cikin rashin kuzari ya bude idanuwanshi da su kai mai nauyi tar ya gama bude idanuwan nashi akan agogon da ke makale a dakin ya na ta aiki karfe 8:46 na safe ya gani da sauri ya mike ya shiga wanka Zainab sai barcinta ta ke. Ya na cikan shiryawa ta farka sakamakon kai kawon da yake magana ta fara yi mashi tana fadin “In ka gama shiryawa kaje kitchen ka hada mana breakfast ”. Juyowa yayi ya kalleta ya ce “Amma asibiti fa zan tafi " “Bansan da zuwan naka bane zaka wani ce asibiti za ka kaga Malam in ba zaka girka ba shikenan" Zainab ke wannan maganar cikin masifa da daga murya. Cikin sanyin Murya ya ce “Yi hakuri zanyi yanzu kuwa" Ta tabe baki Zainab tayi ta ce “da yafi ma" Haka ya cire coat dinshi ya fice ya nufi kitchen chips ya fara ferewa ya na soyawa ya na gumi haka har ya gama . Ya zuba a plate ya hada tea ya kaimata har daki . Ya na shiga hakima ko tashi bata yi ba ta na zaune ta na latsa waya yazo ya ajiye a gefenta a kan bedside ya ce “Gashi!" banza ta mashi kamar bada mutum ya ke magana ba da dutse ya ke yi. Bai sake ce mata komai ba ya a gurgije ya fara shirya dan time ya ja ya dau briefcase nashi ya kai kofar fita kenan yaji ta ce, “in ka dawo anjima zan jika ma underwears dina zaka wanke mun kaji ni ko?" Ya Amsa da “toh". A gadare ta ce “ka iya tafiya" sannan ya sa kai ya fice. Ya na futa tasa shewa tana tafa hannayenta ta ce “Gaskiya aikin boka ya na kyau" ta yi dialing number Safiyya..... *ASALIN DR NURA* Asalin babansa fulanin gombe ne Alhaji Saifullahi muhammad sun hadu ne da Hajiya Halima Ahmad ita ma fulanin usul ce yan adamawa lokacin yaje wani aiki ne ya hadu da ita a lokacin sunje shopping ita da y'ar yayar mamanta shima yaje a lokacin yaji ya kamu da sonta bai yi kasa a gwuiwa ba ya sanar da ita abunda ke ranshi kuma Allah ya taimake shi da wuri ta amince ba tare da yasha wahala ba. Haka suka ringa shan soyayyarsu babu kama hannu yaro har aka kai magana gurin manya aka yi bincike ba a samu wata matsala ba aka fara shirye shiryen biki aka sha shagali bayan an daura aure ne aka dauko Amarya daga Adamawa aka kawo ta kano gidanta da ke Sharada. Shekarasu biyu da rabi da yin aure amma ko bata wata Halima bata yi ba ba karamin damuwa tayi kullun cikin bata baki Alhaji saifullahi yake yi kullum cikin nasiha dangin mijinta(Allah yayi wa iyayen Alhaji saifullahi rasuwa a hannun kawunshi ya girma)kuwa cikin habaici suke mata ita wai juya ce haka kullum ta ke shan kuka. Rana daya kwatsan sai gashi ta samu ciki dangi da abokan arziki sai murna ake Alhaji Saifullahi kuwa kamar ya maidata ciki ya dauki son duniya ya daurawa cikin nan , lokacin haihuwa yayi inda ta haifi yan biyu maza murna sosai kowa sai san barka ake mata. Yan biyu na da wata biyu cikin dare sai Hussaini ya fara wani zazzabi mai zafi haka akai shi asibiti aka kwantar dasu da asuba Allah ya karbi abun shi kafin safiya kuwa shima Hassan yace ga garinku nan. Halima ba karamin damuwa ta shiga ba wannan karan haka, tayi tawakkali ta barwa Allah komai. Cikin ikon Allah bayan wata tara da rasuwar yan biyu ta samu wani cikin ta haifi danta namiji inda yaci suna Nura haka Nura yayi wayo bayan ta yaye shi da shekara daya ta sake haifar diyarta mace inda taci suna Amina haka suka ringa rainon yayansu cikin so da kulawa bayan shekara biyar ta sake sullubo diyarta mace mai suna Maryam. Haka rayuwa ta ringa ja Nura har ya gama degree dinshi a bangare likitanci ita kuma Amina tana level 2 inda take karanta mass com ita kuma maryam tana SS1 lokacin. Rana kwatsan aka tashi Amina ta dena gani iyayensu bakaramin tashin hankalin su ka shiga ba haka aka ringa kaita asibitoci aka ce gaskiya sai an futa da ita an mata aiki da yiwuwar idanun su bude tinda ba haka aka haife ya ba. Ranar juma'a 1/10/2018 ita ce ranar da iyalan Alhaji saifullahi suka shiga cikin tashin hankali a ranar ne Alhaji Saifullahi da Amina suka je yankar ticket din tafiya kasar da za su je domin yiwa Aminan aikin ido a hanyarsu ta komawa gida ne suka yi hatsari a ta ke Allah ya dauki ransu Su Mama da Nura ba karamin tashin hankali suka shiga ba Mama suman ta hudu . Haka harta futa daga takaba aka yi rabon gado bayan shekara daya Nura ya tsuro da maganar aure inda ya hadu da wata budurwashi Zainab. Nan mama ta je gombe ta sanar da kawunshi ba tare da bata lokaci ba aka yi abunda zaayi aka daura masu aure inda aka kai Amarya gidanta dake kundila.............🖊️✍🏻 *MORE COMMENT* *MORE TYPING..........* ✍🏻✍🏻 Taku ce har kullum _Addeejerh❤️_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND* *NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* *ALHAMDULILLAH* !!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. 7-8 Ango da Amarya sosai su ke buga amarcin su ba kama hannun yaro ko minti daya ba su so suyi ba sa tare aiki ma sai ya kama yake zuwa irin emergency. Bayan wata biyu da auren na su ne Zainab ta fara kawo wasu irin halaye ta dena girki tace wai ita ko a gida bata fiye girki ba dan haka a nan ma baza tayi ba. *CIGABAN LABARI* *Bayan Magariba* Khadeejatu ce a tsakar gida tana share gurin da tayi wanke -wanke aka yi sallama. ”Assalamu Alaikum"wani kamilin dattijo yayi sallamar . Da sauri Khadeejatu ta dauraye hannunta ta na gogewa da gudu taje ta rungume dattijon ta na fadin “Oyoyo Abba na oyoyo sannu da zuwa" Murmushi ya yi ya ce “sannun ki da gida diyar albarka" kana ya kama hannunta su ka nufi dakin inna bakinshi dauke da sallama ya shiga dakin . Inna na zaune akan tabarma ta na cin kwadon zogalen da Umma ta kwad'a mata ta na ganinsu tana murmushi ta ce “ahh babana har kadawo". Ya na murmushi yaje ya durkusa a gabanta ya ce “wallahi Inna na dawo da fatan na same ku lafiya tuni Khadeejatu ta kwanta a jikin Inna kamar wata mage shafa kanta inna tayi. Inna ta kalle shi tace “Lafiya kalau ya kasuwancin da fatan an samo abunda ake nema". Alhaji Adamu Mahaifin Khadeejatu murmushi yayi ya ce “sai dai muce Alhamdulillah Inna" Inna ta ce “Ahh Masha Allah haka ake so" sai da su ka dan sha hira kana ya mata sallama ya nufi gurinsu ita dama Khadeejatu tafi kwana da Inna tun dawowar ta gidan Sai da Umma ta tabbata da Abban Khadeejatu ya kammala cin Abincin kan ta kalle shi ta ce “Abban Khadeejatu Allah sa ba ka manta gobe zamu je gidan Yaya Halima ba?" Dagowa Abba yayi ya ce “kashhh kuma wallahi kinsan kuwa na manta wallahi gwara ma da kika tuna mun". Murmushi umma tayi ta ce “Ai dama shiyasa nace gwara in tuna maka". Abba ya ce “Aiko kin kyauta Allah kaimu goben bari na ga ya za'ayi zuwa gobe da safen" Umna ta ce “toh Allah ya kaimu , Allah taimaka , Allah kara budi". Abba ya Amsa da Amin Amin , Allah ya maki Albarka. *BAYAN SATI DAYA* “Assalamu Alaikum" Mama tayi sallama . Zainab ta na zaune a daya daga cikin kujerar hadadden falon su ta na danna waya sai taunar cingum ta ke kasss kass irin na yan tasha ta cokalo daurin ture ka ga tsiya. Sa ke sallama Mama tayi amma ko arzikin Zainab ta amsa mata bata yi ba sai ma cigaba da latsa wayar ta da tayi . Cikin masifa da zafin nama Mama ta ce “ke Zainab wane iri hauka ke damun ki ne ina sallama amma kamar ba yar musulma ba kinki amsa mun?". Sai a lokacin Mama Zainab ta dago tana daddaga hanci ta kalli Mama sama da kasa kamar ta ga kashi a tijare ta ce “au Mama dama kece ni na zata ma karya ce ta shigo take haushi ta na bukatar kashi da inna gama abunda zanyi sai na dauko kashin da mu ka ci Kaza da daddare". Da sauri “Mama ta ce “kutumar uba ni kike fadawa wannan maganar Zainab to sai dai in uwar kice karyar " Da sauri Zainab ta tashi ta na fadin “ya haka Mama ne zaki zo ki.....kafin ta karasa sai ga Dr Nura ya fito daga shi sai singlet da boxer hannunshi rike da bokiti wanda ya wanke ma Zainab kayan bacci . Mama dake tsaye tana kallon ikon Allah ya na zuwa kusa da ita ya ce “Mama sannunki da zuwa ina wuni ya dan risuna". Mama ta ce “lafiya kalau ina dai fatan lafiyarka kalau na ga wajen sati kenan baka shigo ba, abokin kamal ma yace kwana biyu baka shiga aiki gashi wayarka a kashe". Zainab na hura hanci ta ce “ni na hanashi zuwa gurin naki da asibitin ko da abun da zakiyi ne in gani" Kul kul kul Mama ta nuna Zainab da yatsa ta ce ”wai ke Zainab kike ko mai kike dake nake magana da zaki samun baki ba da dana nake ba in kika sake mun magana tsabb zanyi kasa kasa da ke wallahi" Kass kass Zainab din taci gaba da tauna cingum din ta ta yiwa Mama banza bayan minti daya ta ce “to naji ko shi kanshi dan naki ai sai na hana shi magana". Hararar Dr Nura zainab tayi ta ce “dallacan dauki bokitin nan ka je ka shanya mun kaya" cikin tsawa da daga murya take maganar. Jiki na bari Dr Nura ya dauki bokintin ya yi hanyar waje sakin baki Mama ta yi ta na kallon ikon Allah saura kiris ta fadi tayi saurin jingina da bango. Kyallkyalewa da dariya Zainab tayi tana taunar Cingum dinta ta kalli Mama da ta bude baki ta ce “ya kika gani ?" Mama ai kasa magana ma tayi jakarta da ta fadi garin kallon ikon Allah ta dauka ta fice ita ma. Tarar dashi tayi ya na shanyar ta wuce ta gurin shi ya na shafa kai ya ce “Ki gaida gida a gaishe da Maryam" A hankula Mama ta ce “Zata ji "taje ta shige motarta ta bata wuta mai gadi ya bude mata gate. Ta na tuki mamaki duk ya cikata. *ASALIN* *KHADEEJATU* Asalin Mahaifin Nana Khadeejatu hausa /fulani ne dan gwarzo Alhaji Adamu Muhammad kenan mahaifiyarta kuma usulin fulanin Adamawa ce Hajiya Suwaiba Usman . Sun hadu da juna ne ta hanyar abokantar iyayen su ne har ta kai su da yin aure su na zaune a kano unguwar dorayi Tun bayan Aurensu Suwaiba barin ta uku ko a cikin Khadeejatu da ta samu cikin sai asibiti su ka je aka daure bakin mahaifar sannan Allah yayi da rabon Khadeejatu zata rayu ne tun daga lokacin shikenan bata sake haihuwa . Haka khadeejatu ta ringa girma ta na wayo ba karamin shiga ran jama'a tayi ba ko wa daukarta ta yake yi masha Allah da ita asalin bafulatana Nan zaman tare da makwabtaka tsakaninsu da gidan da ya ke kusa da gidansu wato gidansu Hafsa mahaifinta Alhaji Abdullahi Abbas suka kulla Amintaka tsakanin gidajensu su khadeejatu ma da Hafsa suka zama Amina juna har ya zamo duk inda ka ga khadeejatu za ka ga Hafsa. A lokacin da khaddejatu ta kai 12 lokacin asalin kyawunta ya fito ita ba siririya ba ita ba yar lukuta ba tsayin ta daidai gwargwado kugunta kuwa ba karamin budewa yayi ba kamar wata babba Tana shekara 12 Allah ya yiwa kakanta na gurin babba rasuwa bayan shekara daya Allhaji Adamu ya takura ma Inna sai ta dawo kano Ba karamin tataburza aka sha da ita ba kafin ta dawo kullum tana manne da yar jikallenta. Sam Khadeejatu bata da san jiki gata da tsafta da girmama na gaba da ita ga biyayya ga iyaye ga ta shagwababbiya sai dai matsalar ta bata son raini da rainin hankali. Hafsa da khadeejatu kuwa kawance su dada karuwa yayi har a unguwa ta kai ana ce masu yan biyu ko ina su na tare. *MORE COMMENT* *MORE TYPING......*✍🏻✍🏻 Taku ce har kullum _Addeejerh_ ❤️ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. *Muddin banga kuna commenta ba zan maida novel din na na kudi* 💁🏻‍♀️ 9~10 *CIGABAN LABARI* Yau Alhamis Khadeejatu da Hafsa sunci kwalliya da yamma su na tafiya tunda su ka taho wani saurayi a majalissa ya kafe su da ido Hafsa ta tabo Khadeejatu ta ce “Kinga waccan din chan" ta na nuna saurayin da yatsa ta ya mutse fuska ta ce “Ya kure mu da ido kamar wani maye". Khadeejatu ta kalli Hafsa ta ce “Rabu da dan iska sai mun koya mashi hankali yan iska masu zaman kashe wando kullum sai aukin kallon mata wata rana sai idon ma ya tsiyaye ". Hhhhhhh Hafsa ta sheke da dariya su ka tafa sai hira su ke har su ka karasa daidai Majalissar. Wannan saurayin har su ka karaso majalissar idonsa kafe a kansu ko kiftawa ba yayi har sun dan gota shi baifi da inchi biyu ba su ka ji ya ce “Yan mata ji mana". Sai da su ka bata wajen minti biyu irin wannan jan aji na yan mata sannan su ka juyo a tare su ka yi mashi wani irin fari da ya kusan sumar dashi. Cikin yanga Hafsa ta kalleshi sama da kasa kana ta ce “Ya akayi ne?" Saurayin ya sosa kanshi ya ce “Maganar bata tsaye bace ko za muje wanccan dandamalin" ya nuna wani dandamalin wani gida. “Sai mu je din bismillah fara yin gaba muna biye da kai" cewar Khadeejatu da sai lokacin tayi magana. Fara tafiya yayi irin shi dinnan harda wani sa hannaye a aljihu haka ya karasa kan dandamalin ya zauna. Su ma su khadeejatu su ka zazzauna Hafsa ta kamo kunne Khadeejatu ta mata rada murmushi khadeejatu tayi . Hafsa ce a tsakiya kusa da saurayin ta juya ta fuskance shi harda daura kafa kan daya saurayin na sai yake hakora yake kamar mai tallan closeup lol, Hafsa na fari da ido ta ce “Ehenn muna sauraronka", sai da yayi gyaran murya kafin ya bude baki ya fara fadin “Dama nace ko........ai yawun da ya ji Hafsa ta fetsa mashi a baki shi ya dakatar da shi da maganar ya keyi bai gama dawowa hayyacin shi ba ya ji saukar ruwan sanyi a jikin shi ba ai jin sanyin ruwan nan mukut ya hadiye yawun bakinshi ba shiri. Mai yan majalisaa za suyi in ba dariya ba dan akan idon su komai ya faru. Da sauri su Khadeejatu su ka kwabe takalmansu su na dariya da gudu su ka arci kafar kare gudu kawai su ke basa kallon gaban su ko bayan su baram su ka banka gidan su Hafsa sai daki Umma da Mamin Hafsa fadi su ke lafiya . Amma ina su Hafsa ko sauraransu basa yi sun baje a kasan leda sai haki su ke yi. ********** Mama ta kalli Maryam da ta gama shiryawa ta ce “Maryam nafa ce karki kuskura kije masu gida ki na jin irin rashin mutuncin da Matar nan tayi mun ki rabu da ita kawai". Maryam tana ta murgude murguden baki ta ce “Mama billahilzi yau dinnan sai naje gidan nai wa shegiya dan iskan duka ta taba ki ta zauna lafiya in shi Yayan ta mai dashi mijin tace to ai dani wallahi in banje Mama naci uban matar nan ba ki chanja mun suna daga Maryam ta zari jakarta da waya tayi waje ko saurarar abun da Maman zata ce bata yi ba. Bakin gate ta fita ta fito daga layinsu ta tsallaka daya tsallaken wajen gidan man Al-ihsan domin samun Adaidaitar da za ta kaita kundila . Ta yi wajen minti goma a wajen kafin ta samu Adaidaitar da ta dauketa. A dai-dai wani madaidaicin gida mai Adaidaitar ya sauketa ta bashi hakkinshi. Ta na kwankwasawa gate din mai gadin ya bude mata gidan suka gaisa kana ta nufi hanyar falon ta bude jakarta ta ciro cingum ta jefa shi a baki ta kara turo daurin ta gaba. Bam ta banka kofar falon ta na taunar cingum kass kass ta shigo falon Zainab dake kwance a kan doguwa kujera ta na chatting zumbur ta mike ta na mamakin wane mahaukacin ne wannan. Maryam ta gani tsaye ta na ta jijjige jijjigen jiki sai kasss kass ta ke da cingum. Mtswww Zainab taja tsaki shekeke ta kalli Maryam ta ce “ke wai wace irin dabba ce ?" Cikin masifa Maryam ta ce “Ai ke ce babbar dabba jaka wacce bata san matsayin iyaye ba tinkiya kawai kinga kudi kina daddagawa mutane kai kina hura wa mutane hanci mai kama da gajeren wando". “Kutumar uba!!" cewar Zainab ka na ta ce “Mara kunya har ni zaki zo gida na ki na Zagi na dan baki da mutunci". Maryam ta harere ta ce “Ke kike ta gida mai wannan uhumm bari dai nayi shiru tunda ko gidan ubanki ai bai kai haka ba dole ki takama da wannan da kika samu shasha kawai" Zainab ta kalle ta a gadare ta ce “Banza mara tarbiya yar mace ita kanta mahaifiyar taku ba ishasshen tarbiya gare ta ba ballantana kuma ta baku daga ke har uwar taki baku ishe......."tass Maryam ta dauke ta da wani gigitaccen mari bata bari ta dawo daga hayyacin ta ba tass ta sake marinta a dayan kunci. Da sauri Zainab ta dafe kuncita duka biyun ta na zazzare ido bata taba tsanmanin Maryam za ta iya marin ta ba. Da sauri Zainab din ta nufi kitchen ai kafin ta karasa Maryam ta cire high hill din dake kafarta ta sai ci keyar Zainab ji kake kwal ta kwala mata a keya da sauri Zainab ta dafe keyar tata. Maryam na ganin haka ta nufe ta ta daidaici kafar Zainab ji kake raff ta kwada ta da kasa ta hau kan ruwan cikin ta. Ihu Zainab take ta kururuwa da sumbatu ta na fadin “Malam Ayuba kazo ka taimaka mun zata kashe ni wayyo Allah nashiga uku!!" Maryam kuwa sai nausarta takeyi duk ta fasa mata baki. Sai da ta mata likis har goshin ta sai da ya kumbura cikin masifa ta na haki ta na girgiza ta kalli Zainab din shekeke ta na nuna ta da yatsa ta ce “Wallahi tallahi wannan ma kadan kika gani ki sake kara Zagin mun mahaifiya ki ga yadda zan maki". Zainab ai baki ya mutu bata da ta cewa sai kuka ta ke yi . Maryam ta dau jakarta ta gyara yafa mayafin ta duk a lokacin Zainab ba ta mike ba ta na ta rusgar kuka. Kafin Maryam ta fita sai da ta kara yin ball da Zainab din kafin ta fice. Duk abin nan da ya faru Dr Nura baya nan. *Da daddare* Abba ne yasa su Khadeejatu a gaba ya na masu fada tun da ya ji labarin mai su ka yiwa wannan saurayin. Kallon su Abba yayi ya girgiza kanshi ya ce “Mai yasa ne bakwa ji ne kullum sai an kawo karar ku ne kuna girma amma sam halayyar ku kamar ta kananan yara dan Allah yayan Albarka ku gyara". A tare su ka ce “Insha Allah Baba zamu gyara". Abba ya ce “Allah yasa haka" ya cigaba da yi masu Nasiha.............🖊️✍🏻 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ............✍🏻✍🏻 Ta kuce har kullum _Addeejerh❤️_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. 11~12 *Washegari* _Karfe 4:30 pm_ “Uhumm yanzu kai Nura tsabar baka da kunya dan Maryam taje gidanka sunyi danbe da matarka shine bado bado ka dauko ta ko uban mai zan maku duk da ita ma Maryam din bata kyauta ba gaskiya duk ta bani labarin mai ya faru" Mama ce ke maganar cikin kunar rai. Dr Nura ya shafa kanshi ya ce “Amma Mama kalli fa yadda tayi mata jini da majina har hakorin ta sai da ya cire". Maryam kuwa sai aikawa da Zainab harara take yi. Mama kuri tayi ta zubawa Dr Nura ido ta ma rasa mai zata ce mashi duk ya cikata da mamaki chan ta ce “Amma Nura na tambaye ka yanzu kai rabon ka da zuwa gidan nan kazo ka ga lafiyar mu ehh fada mun?" Sunkuyar da kanshi Nura yayi a hankula ya ce “kwana tara" Mama ta kalleshi ta ce “Gwara da ka bude baki ka fadi kwana nawa rabonka da zuwa yanzu kai a ganin ka hakan da kayi ya dace? Da sauri Nura ya girgiza kanshi ya ma kasa hada ido da Maman. Mama ta bude bakin kenan zata yi magana..Zainab ta katse cikin rashin kunya ta na ya mutsa fuska ta ce “Ni kinga kinzo ki na cika mu da zance banxa kin kasa daukar mataki kina tsoron yaran ki bakya iya masu magana" Mama ta rufe idonta sai zazzaga masifa take a tsawace ta ce “Ku tashi ku barmun gida daga ke har Nuran kafin in bude idona". Zainab ta kalli Mama a wulakance tace “Aikin banza lalle a duwawu "wuce kai kuma mu ma mu tafi ta juya gurin Maryam ta nuna ta da yatsa ta ce “Wallahi ke kuma haduwar mu baza tai kyau ba, ba a banza kika taba ni ba hmmm". Nura na tsaye bai taba ganin mama irin haka ba wata irin tsawa Zainab ta daka mashi ta na fadin “Au ba zaka wuce ba?" Jiki na bari Nura ya fice Sai da Zaimab ta harari Maryam tare da yin kwafa sannan ta fita... ********** “Kinji Abba da wani zance dazu ya kira Umma wai dazu da ya fito sun hadi da wani saurayi wai shi nan ya na sona wai dan haka da daddare zaizo" cewar Khadeejatu ta na dariya. Hafsa ta kyalkyale da dariya ta ce “Jar uba kaji Abba da wani zance wai su nufin su da mun gama secondary za su aurar da mu ne". Khadeejatu ta ce ”Da alamu dai kinsan yanzu ya zamuyi wa wanchan dan iskan kuwa da zaizo?". Da sauri Hafsa tace “A'a sai kin fada dai " Khaddejatu ta ce “Matso kiji" da sauri Hafsa ta matso kamo kunnenta ta Khadeejatu tayi ta mata magana ko mai tace mata ohooo. *Da daddare* Umma ce tasa Khadeejatu dole sai ta gyara fuskarta. Sai chuno baki Khadeejatu take yi powder da lipstick kawai tasa ta zumbula hijabin ta kalar ruwan toka . Tazo fita umma ta ce “Toh a dawo lafiya dan Allah kar ki mashi halin na san" ki ciki ciki Khadejatu ta ce ”Toh" ta fice. Ya na tsaye a kofar gidan a jikin babur dinshi besfa tunda ta fito ya kura mata ido . Duk da duhu amma ya kula da yadda Khadeejatu ke galla mashi harara haka dai ya share ta tana zuwa gurinshi taja burki ta tsaya bata ce mashi ko ci kanka ba. Saurayin yace “Khadeejatu!!" ta mashi banza kamar da dutse ya ke magana ita kuma mamaki ta ke ya akayi yasan sunan ta. Kamar yasan mai take tunani ya gyara tsayuwar shi ya ce “Nasan mamaki kike yadda na san sunanki ko? Kana ya ce “Hakan ba abun mamaki ba ne akan kasan sunan masosiyar ka saboda son da nake maki ban fara sanar maki ba sai da naje na nemi izini gurin Abba har ya aminta na rinka zuaa gurin ki zance nasan ya fada maki komai ko?". Nan ma dai banza ta mashi amma duk da banzan da ta mashi bai fasa magana ba ya ce “Na cika ki da surutu ban fada maki suna ba , suna na Bashir da fatan na samu karbuwa a gurin wannan sarauniyar matan?" “Kaga malam dakata ni ka ishe ni da surutu sai kace wanda ya hadiyi battery in labari kake so ai akwai gidajen radio da yawa zaka iya zuwa daya daga ciki ka basu labarin" cewar khadeejatu ta na galla mashi harara. Kafin ya ce komai sai ga Hafsa ta karaso gunsu bakinta dauke da Sallama hannunta rike da tray mai dauke da jug da cup Bashir ya amsa mata ya na murmushi . Hafsa ma murmushi tayi ta ce ”Sannun ka da zuwa bakonmu ga ruwa kasha"ta sunkuya ta zuba mashi ruwa ta mika mai ya karba yayi murmushi ya ce “Nagode sosai yar uwa ko zanso sanin sunanki ?". Hafsa ta kalleshi ta ce “Sunana Hafsa" Ya ce “Masha Allah suna mai dadi da fatan zaki tayani shawo kan gimbiya?" ya na murmushi harda shafa gemun shi. “Insha Allah karka damu yanzu dai kasha ruwa" ta na yi ta na wani irin makirin murmushi Ya na kurbar ruwa yayi sauri ya furzar dashi ya na fito da harshe da kyar ya iya furta “wannan....ai....ruwan.......zafi ne.....da...gishiri" Kyallkyalewa da dariya su Khadeejatu su ka yi su na tafawa. Khadeejatu ta kalleshi sai futo daa harshe yake kamar karen da ya ga kashi lolx, kwafa tayi ta ce “ka ma sake dawowa kofar gidannan hmmm" ta sheke da dariya su na dariya su ka shige gidansu Khadeejatu su na murmushi sun barshi kim a tsaye yayi suman tsaye.............. *MORE COMMENT* *MORE TYPING* .......... *Ta kuce har kullum* _Addeejerh_ ❤️ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND* *NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. 13~14 Su na karasawa soro su ka sheke da wata iriyar dariya Khadeejatu dan dariya har kasa ta kai tana rike ciki. Kallon Hafsa Khadeejatu tayi ta ce “Zo muje waje muga ko ya ja wannan mashin nashi roba roba” Mikewa Khadeejatu tayi su ka leka har ya tafi (nikam nace wannan azaba.com ba dole ya fece ba lolx). Ai wata yar iskar dariya Hafsa tayi ta kalli khadeejatu ta ce ”Nj wallahi mamaki ya bani shi ko kunya ya wani taho dugwui dugwui dashi jallo jallo dashi kamar iska zata dauke shi". Khadeejatu ta ce ”Rabu da karamin mara kunya ai gwara da muka yi maganin shi gobe ya sake zuwa dan malafar uba"ta sheke da dariya Abba da ya dawo kenan ya gansu su na dariya ya ce “Ku kuma lafiya kuke dariya?". Tsagaitawa da dariya sukai a tare su ka ce “Lafiya sannu da dawowa Abba" “Yauwa yayan Albarka har angama hirar ya tafi ne?"Abba ya tambaya. Khadeejatu ta ce “Ehh Abba yanzu ya tafi " “To mu shiga ciki sai ku bani labari yayan nawa an girma Allah yasa dai ba kuyi masa halin ba?” ya tambayesu lokacin su na shiga gida Khadeejatu ta ce “A'a Abba hira muka yi fah". Umma na ganin su ta ce ”Ahhh ya na ganku tare kardai harta gama hirar ?" da sauri ta ce “Yi hakuri Abban khadija sannu da zuwa na cika ka da surutu". Abba yayi murmushi yace “Yauwa sannun ki da gida shiru yau ko ?inna ta na kauye" “Yauwa Abban khadija wallahi kuwa shiru ji nayi kamar ta shekara" Umma ta amsa tana shimfida tabarma. Zama Abba yayi ya na dariya su khadeejatu suka zagaye shi Umma ta debo ruwan tulu mai sanyi ta kawowa Abba ita ma ta samu guri ta zauna. Umma ta kalli su Hafsa ta hararesu ta ce “Anje anyi halinko kudai Allah ya shirya" Abba yayi saurin katseta ta hanyar fadin ”Aa yau fa basu yi ba sunce"yana murmushi. Umma ta ce “Hmmm Malam kenan yaran nan ne za a tashi garin Allah ta'ala a kai dare basu yi wani abun ba na janyo magana Allah dai ya kyauta". A tare su khadeejatu su ka chuno baki wani irin zumburo baki Khadeejatu tayi kamar zata yiwa jaba kisss hhhhhhhh lolx, ta ce “Wai wai wai Umma kullum kice bamu ji kuma ni ba abun da na masa hira ma muka yi ko Hafsa?" Hafsa na murmushi tace Ehh mana kwatsam Khadeejatu ta ce “Gashi Umma ya iya Kalamai ......” Ko karasawa batai ba Umma ta jefo mata omon da aka siyo mata ta harare Khadeejatu ta ce ”Dan kin maidani kakarki ni zaki fadawa haka?". Abba yayi dariya daki su Khadeejatu suka shige. Bayan sun shiga Umma tayi murmushi ta ce “wallahi sam yayan zamanin nan basu da kunya Abban Khadeeja........" ********** *Bayan kwana biyu* A makaranta an fito break su Khadeejatu su na hira su kadai a ajin kowa ya futa harkar gabanshi sai ga wata daliba za tayi sa'ar su tana fadin “Khadeejatu kun san mai kuwa" Hafsa cikin zumudi ta ce “A'a Salma shaka mana ai ke ba'a rasa story a gurinki jourailist din makarantar mu". Wata bazawarar dariya Salma tayi ta ce “Haka yake fadi ki kara fada". Katse ta Khadeejatu tayi tana fadin “Dallah ki fada mana kin tsaya ja mana rai". Salma ta ce “Nawa to zaku bani?in shaka maku" da sauri Khadeejatu ta dauko festo din da ta siya a jaka ta mika ma Salma. Karba Salma tayi ta ce “Yanzu naji batu, toh in fada maku fada ake a field yan SS2c". Cikin hada baki su khadeejatu su na murmushi su ka ce ”Dagaske?" Ai kafin ta basu Amsa suka arci kafar kare sai field . Wata ce take narkar dayar dalibai duk an zagaye su ba wanda yayi kokarin raba su kusa kai su Hafsa suka yi. Ai su Khadeejatu bokitin mopping su ka dauko da kara suka dawo tsakiyar filin suka fara kida suna cewa a casu a casu a casu bame rabaku a zamanin nan na yanzu in ka raba ace kayi.....kida suke kamar yan bodin hhhhhhh Nan masu fada ko wacce Zuciyarta sai tafasa take kidan na tsuma su . Khadeejatu ce ta kalli wacce bata da karfin ta ce“ Jamila in shigar maki?" Jamila ba bakin magana ta daga mata kaii nan Khadeejatu ta shiga fadan.............. Kuyi manage banjin dadi ne *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ....... Taku ce har kullum *Addeejerh* ❤️ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND* *NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. 15~16 Khadeejatu ta ringa likidar yar mutane sai shegen karfin tsiya har wasu yan makarantar su na cewa kodai tana da Aljanu. Sai da tayiwa yarinya dan bura uban duka ta hada mata jini da majina Yan team Jamila sai tafawa khadeejatu suke yi sai kara fasa mata kai su ke. Inda Jamila take tsaye nan Khadeejatu taje ta mika mata hannu ba tare da tace mata komai ba Jamila hannu na bari ta ciro naira dari a Aljihun wando ta mikawa Khadeejatu dan tasan halinta yanzu in ba ta bata wani abun ba ita ma sai ta likide ta . Khadeejatu ta kama hannun Hafsa suka bar field din. ********** “Mama dan Allah ki cire damuwar wanchan yar iskar matar a ranki kina kallo fa likita yace jinin ki ya hau sosai fah" cewar Maryam . Mama ce ta bude idanuwanta da sukai mata nauyi ta ce ”Maryam ba zaki gane bane kiga yanzu kwana nawa banda lafiya amma ko yazo dubani ". “Uhumm Mama nifa ina da zargi akan wanchan shegiyar matar dan wallahi ba haka halin Yaya Nura yake ba" Lallabawa Mama tayi tashi zaune ta jingina a jikin Allon gadon ta kalli Maryam ta ce ”Wane irin Zargi kikeyi Maryam?". ********** ”Haba ku kuwa Yayan nan yaushe zaku shiryu ne kuyi hankali dazu muna zaune da Ummanku Hajiya Kubra tazo da yarta duk fuskarta a kumbure tana ta masifa yarinyar tace wai haka kawai suna fada Khadeejatu tazo ta shiga fadan shine tawa yarta jini da majina" cikin fada Mamin Hafsa take maganar. Khadeejatu ce ta ce ”Toh....toh" Mami ta ce “Dallah chan ku rufen baki ku bace mun da gani tun kafin na sassaba mu ku wallahi Allah". Su na tutturo baki gaba su ka tashi. ************ Tass tasss tasss kakeji Maryam ce ta fallawa Zainab mari zafafa guda uku da har sai da wayar dake hannun Zainab ta fadi a kasa . Tasss ta sake faula mata wani marin wani irin gigitaccen ihu Zainab ta saki tana kuka Maryam ta nuna Zainab da hannu tana hararar ta ta ce “Kinyi na farko kin yi na biyu da har zaki sake tunkarar uwata da nufin rashin kunya nasan baki taba tunanin zanzo ba to wallahi kika kuskura kika yi na uku wallahi sai na maki dan iskan duka da sai dai azo a samu gawar ki in kunne yaji jiki ya tsira". Ta na gama fadar abunda zata fada tasa kai ta fice. Gwalolo Zainab ta bita da kallo . ______________ *BAYAN SHEKARA BIYU* A cikin wannan shekara biyun nan ne abubuwa da yawa sun faru su Khadeejatu sun gama makarantar sakandiri a halin yanzu an kawo kudin auren Khadeejatu in da zata auri wani Yusuf wanda suka hadu dashi a gidan bikin yar uwarsu Hafsa yayan Amaryar ne cousin gurin Hafsa dan yayar Mamin ta. “Hafsa dan Allah ki taya ni zabar kayan da zansa in Yaya Yusuf zai zo anjima duk na hargitsa kaya na" “Kinga kisa wanchan leshin namu brown mai ratsin orange" cewar Hafsa tana nuna mata leshin da Hannu. Khadeejatu ta durkusa ta dauka leshin fuskarta dauke ta murmushi ta kalli Hafsa tace ”Wallahi yayi ni nama manta dashi ke yanzu wanne zaki saka?, kinsan yace zai kaimu shopping" Hafsa ta ce “Nima bari kawai nasa irin shi muyi anko" Khadeejatu ta ce “Yauwa haka ko za'ayi" ************* Khadeejatu ce a kwance wajen sha biyu na dare bata yi bacci ba Hafsa kuwa tuni ta wuce Gusau lol, Khadeejatu idonta kirr akan cilin din dakinsu ta na ta tunanin masoyinta Yusuf. Wayarta ce da Yusuf din ya siya musu ta fara ringing da sauri ta duba taga ansa Yaya Yusuf har ta katse bata daga ba ita nan wai irin jan ajin nan na yanmata lol, Wani kiran ne ya sake shigowa sai a lokacin ta daga chan yusuf ya ce “Assalamu Alaikum ya ma'abociyar kyau da cikar kamala da fatan na same ki lafiya?" Wani yarrr khadeejatu taji a jikinta duk tsigar jikinta tashi ta rasa mai yasa duk sanda ya mata magana take jin hakan. Sun dau wani guntun lokaci ba wanda yace da dan uwanshi ci kanka Chan Yusuf ya katse shiru ta hanyar cewa “Naji kinyi shiru Nanata" Sai da Khadeejatu tayi wata sanyayyar ajiyar zuciya sannan ta amsa “Wa'alaikums salam Ya yusuf lafiya kalau ina fatan haka kaima". ************* “Dan Allah Safiyya kiyi sauri kizo ki taimakan wani irin nake ji pls kozo na rage zafi" Zainab ke maganar tana wani irin nishi . Daga ita sai guntuwar rigar bacci hannunta na ta yawo a kan dukiyar fulaninta da ko bra bata sa ba. ( waiyazubillah Allah ka kare mu daga sharri aika zunubi , Allah ka kare mana gabannin mu daga aikata Alfasha Amin ya rabbil Alamin.) Ba ayi ko minti ishirin ba sai ga Saffiya ta karaso Zainab na ganinta tayi sauri ta kamo ta , taja ta daki nan ta tsige rigar barcin jikinta. Ta cirewa Safiyya kayanta gaba daya nan su ka fara aikata Alfasha waiyazubillah..............🖊️✍🏻 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ...........✍🏻✍🏻 Taku ce har kullum _Addeejerh❤️_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. 17~18 Su na gama aikata badalar su ko wanka ba suyi ba su ka dafa indomie su ka baje su ka ci su ka bingire bacci (waiyazubillah zama da janaba). ************* Hafsa ce ta shigo dakin ta tana fadin “Dan Allah Khadeejatu ki zo muje chemist a maki Allura kinki gashi jikin ki yayi......" Abun da ta gani shi ya makalar da maganar da take da karfi ta kwalla kara tana fadin “Innalillahi wa inna ilaihir rajiun". Mami ce ta shigo da sauri har ta na tuntube gurin Khadeejatu ta nufa ta fara jijjigata tana fadin “Innalillahi ki tashi Khadeejatu" amma ina ko motsi bata yi. Da gudu Hafsa ta fita ba ko dan kwali a kanta baram ta fada gidansu Khadeejatu ba sallama ta fara kiran Umma!! Umma!! Umma!!. Da sauri Umma ta fito a hargitse ta kalli Hafsa ta ce “Lafiya zaki zo kina mun kiran mafarauta? kinga ma yadda kika fito". Kama Hannun Mami Hafsa tayi jikinta sai kyarma yake cikin rawar baki ta ce ”Khadeejatu!! Khadeejatu!! Umma" lu tayi kamar zata fadi. Da sauri umma ta kamo ta tana jijjiga ta tace “Mai ya faru da Khadeejatu din?". Kasa magana Hafsa tayi nuna hanyar futa take yi kamata Umma tayi ta rufe gidan su ka fice sai gidan su Hafsa. Su na zuwa su ka tarar Mamin sai yayyafawa Khadeejatu ruwa take bata farfado ba . Da sauri Umma ta karasa gurin Khadeejatu tana ta salati ( ita ba ta yarda da da abun yan fari ba)dora kan Khadeejatu tayi a cinyarta ta cire mata hijab din da tayi sallah ta zuge mata zip din rigarta ta fara mata fiffita da hijabin amma ina. Mami ta kalli Hafsa da ke ta kuka ta ce “Yi maza ki samo mana adaidaita kawai mu wuce asibiti". Da sauri taje ta samo mai adaidaitar har kofar gida su Umma suka dauko Khadeejatu. Hafsa tana ta kuka haka da dauko hijabi tasa ta dau wayarta ta rufo gidan su ka wuce Asibitin. Su na karasawa asibitin da sauri likitocin sun ka karbe ta gani halin da take ciki. Hafsa sai zurga take ta na kuka tafiya tayi tafiya wajen awa daya sai a lokacin lokitocin su ka fito. Da sauri su Mami su ka nufe likitan a tare su ka hada baki wajen fadin ”Doctor ya ake ciki ta farfado?". Doctorn ya kallesu ya ce “Ku buyo ni Office" ya nufi Office ya na sharce gumin fuskar shi da hankachief Dr Musab kenan. Su na shiga Office din su ka zazzauna. Kallon su yayi sai da ya numfasa sannan ya ce “Hajiya sai dai hakuri" Da sauri Hafsa ta mike tana fadin ”Innalillahi wain'na ilaihir rajiun ta mutu ko na shiga uku" ta kwallara kara. Kamo ta Umma tayi ta zaunar . Likitan ya ce ”A'a yan mata ba haka nake ba Zazzabi ne take mai zafin gaske da har yasa ta suma sai kuma Ulcer da ya dan kamata bawani matsala amma da ta farka amai zata yi saboda mun mata wata Allura ". Mami ta ce “Tom Doctor mungode Allah saka da Alkhairi" Doctor ya na cire glass din idon shi ya ce “Amin Allah bata lafiya" “Amin Amin mungode" sai a lokacin Umma tayi magana Sallama su kai mashi su ka fita dakin da aka kwantar da ita su ka shiga. Da sauri Hafsa ta karasa jikin gadon ta kama hannun Khadeejatu fuskarta tayi fayau kamar wacce ta shekara tana ciwo da sauri tasa hannu ta goge hawayen da ya zubo mata. ********** Hafsa ce ta fito daga toilet Ya yusuf ta gani su Umma sun tafi gida ya na zaune a gefen Khadeejatu dake ta baccin ta. Karasowo gurin shi Hafsa tayi ta ce “Ya yusuf sannu da zuwa" Yusuf ya kalleta yayi murmushi ya ce “Lafiya kalau kanwata ya mai jikin?" Hafsa ta ce “Da sauki ta zauna a gefen gadon gurin kafafun Khadeejatu" Yusuf ya ce “Allah kara sauki" Hafsa ta ce ”Amin Amin". _Bayan minti goma_ Khadeejatu ta fara motsi da sauri Hafsa ta karasa gurinta ta na mata sannu daga kai Khaddejatu tayi ta na bin Hafsa da kallo. Taimaka mata tayi ta jingina da filo a hankalin Khadeejatu ta bude baki kenan zatai magana sai ga amai. Da sauri Hafsa ta kamata har saida ta gama aman wani koren amai tayi da sauri Hafsa taje kiran doctorn dan ya Yusuf ya fita karbo masu abinci karta farka ba abun da zata ci . Doctorn ne yazo ya ga Khadeejatun ya yi examining dinta ya fita wata nurse ce ta taimakawa Hafsa suka gyara ta......................✍🏻🖊️ *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ...............✍🏻✍🏻 _Sanarwa_ Sabon littafi na da zan fara nan gaba zai zama na kudi sunanshi *KUNCIN RAYUWA* Taku ce har kullum Addeejerh 09012671608 ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA👩‍❤️‍👨* *AND* *NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na KHADEEJATU Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. 19~20 Rufe idanuwanta Khadeejatu tayi ta koma ta kwanta tana ta sakin ajiyar zuciya. Kiiiiii Ya yusuf ya turo kofar ya shigo hannunsa rike da ledoji yayi sallama Hafsa ce ta amsa. Shiko tunda ya shigo idonsa na kan Khadeejatu. Karasawa gurin gadon yayi ya zauna akan kujerar dake gefe yana kallon Khadeejatu ya ce “Hafsa " ta ce “Na'am" ya ce ”Zo ki karba ki ajiye har yanzu bata farka ba ne?" ya kalli Hafsa. Hafsa bayan ta ajiye kayan ta ce “A'a ta tashi, har aman ma tayi wani irin kore dashi" Khadeejatu ta da take saurararsu ta dallawa Hafsa harara. Hafsa ma galla mata hararar tayi ta ce ”Uwar masifa baki ma da lafiya sai kinyi masifa" “Kaiii ya ishe ni ko ina sai kun nuna halin ku ke Hafsa kamar bakye akace kina ta kuka ba” Yusuf ne yake maganar turo baki Hafsan tayi taje chan kan couch ta zauna murmushi kawai Yusuf yayi ya maida duban shi gurin khadeejatu ita ma ta juyar da kanta tana kallon bango. Dariya ya kyalkyale da danshi dariya suke bashi cikin dariya ya ce “Sweetheart ba ma magana?" Khadeejatu ta ce ”Uhumm" yayi murmushi ya ce “Shikenan bari na tashi na tafi tunda ba'a son gani na". Da sauri khadeejatu ta juyo ta na kallonshi fuskarta dauke da murmushi ta ce “Ya Yusuf ina wuni " Wani irin niimtaccen kallo yayi mata mai nuna shaukin so a tsakanin masoya ya ce “Lafiya kalau ya jikin?" A hankali khadeejatu ta bude dan mitsitsin bakinta mai matukar kyau a hankali ta ce “Da sauki". Yusuf ya shafa sumar kanshi ya ce “Masha Allah haka akeso tashi ki ci abinci" Kallon Hafsa yayi dake chatting ya ce “Hafsa zoki hada mata tea ga kayan tea nan na kawo ga chips nan sai ku ci akwai fried rice ma". Cikin nutsuwa Hafsaa ta ce “Toh Yaya Yusuf ( wannan tarbiyar su Mami ne sam basa raina na gaba dasu) ta na tashi. Tea mai kauri ta hadawa Khadeejatu ta mika mata ta zuba chips din ta hau kan gadon su ka fara ci ita ta na ci ta na chatting. Yusuf ne ya dallawa Hafsa harara ita ba ma tasan ya na yi ba cikin tsawa ya ce ”Hafsa miko mun wayar nan ku dai baku son cin abincin sai afkin chatting". Hafsa ce ta fara fadin “Yaya dan Allah na dena......"cikin fada Yusuf ya ce “Baza ki bani bane kinsan dai bana son musu ko" Badan taso ba ta mikawa khadeejatu wayar ta mika mashi. ************* *Washegari* “Hmmm ai Suwaiba yadda kika ji na fada maki hakan ne ya faru "cewar Mama Umma ta gyara Zama ta ce “Yaya Sadiya baki tunanin ko juyar masa da kaii taje akayi ba". Mama ta ce “Naka nima yanzu nake zato shiyasa ma nace zan maki maganar da har gida ma zanso sai kuma aka kwantar da khadeejatu". Umma ta ce ”Yaya Sadiya karki damu zanwa Abban Khadeejatu magana a kai duk yadda akayi zan kira ki in sanar maki ko ma nazo har gida" Mama ta ce “Tom Nagode sosai bari mu koma ciki Maryam ta taho mu tafi gida" ______________ “Wai ina ruwanka dani ne Nura sai kaji inda zanje ajiye ni kayi ko kaii ubanane da har sai kaji ina zanje ". Nura ne ya ce ”Allah baki hakuri "duk yayi kashin wuya yayi baki duk ya rame idanuwansa duk sun fito. Ko kara kallon inda yake ba ta yi ba ta fice. ************ Zainab na tafe a hanya tana jin kida wayarta ta fara ruri ta na dubawa ta ga an sa Alhaji Bala. Dagawa tayi ta kara kunnenta cikin kashe murya ta ce ”My Alhaji gani nan fa a hanya na kusa zuwa hotel din". Tana karasawa hotel din tayi parking ta shiga direct daki da ya fada mata ta nufa tana murda handle din ya bude. Wani dattijo ne a zaune akan couch ya na latsa wayarshi. Tana karasawa gurinshi ta dena kan cinyar shi ta na sakala hannu ta a wuyan shi.......................✍🏻🖊️ *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ................✍🏻✍🏻 Taku ce har kullum Addeejerh 09012671608 ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA* *ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. *JUMA'AT MUBARAK* 🕋 *MUSULIMS* _Allah_ _sada mu da Alkhairan_ _da ke cikin wannan rana_ _mai albarka_ , *Amin* . 21~22 *Bayan kwana biyu* Alhamdulillah Khadeejatu ta samu sauki sosai an sallamo su soyayyar ita da Ya Yusuf baa cewa komai ko Yaushe su manne da juna a waya ko yazo gida. ”Dan Allah Zainab ki taimaka ki bani hakki na ina cutawa kinji dan Allah" Nura ne yake rokar Zainab. “Dallah chan malam ni ka takura mun naki na baka an fada ma ni inji ce ". Nura bai kara ce mata komai ba ya fice yana tafe kamar zai fadi kitchen ya nufa ya dauko lemon tsami a fridge wajen guda uku ya matse a cikin cup ya shanye dakin shi ya nufa. Ya na shiga ya kwanta a kan gado ruf da ciki zirrrr sai ga hawaye ya na zubowa ta idonshi. *Bayan sati hudu* “Mama Yanzu gidan Ya Nuran zaki je?" cewar Maryam. Mama ta na zira Hijab ta ce ”Ehh mana gwara naje na kai mashi wannan rubutun tunda jiya Suwaiba ta aiko su Khadeejatu gwara a kai dan malamin yace sai yayi wata daya da sati uku ya na sha". Maryam ta ce “Hakane Allah yasa a dace ". Mama ta ce “Amin Amin" ta dau galan din rubutun ta fita. Sanda Mama ta isa gidan ta tarar Zainab bata nan sai Nuran shi kadai sai birgima yake. Ungurnu ta jika ta bashi nan yadan ji dama dama . Mama takalleshi a hankali ta ce ”Nura ". Amsa mata yayi ya ce “Na'am Mama". Nuna mashi galan din rubutu tayi ta ce “Ka ga wannan inaso safe da dare kasha kofi daya ina so ka fara a daren yau karka kuskura ka bari matarka ta sani kasan inda zaka ajiye". Cikin ladabi ya ce “Tom Mama zanyi yadda kika ce nagode". Mama ta ce “Yanzu ina matar taka take?" Nura na shafa kanshi ya ce “Tun jiya bata nan" Bude baki Mama tayi Amma bata ce komai kawai ta ce “Allah ya kyauta ni kaga zan wuce gida na baro Maryam" ta mike tsaye. Shima Nura mikewa yayi ya ce “Mama bari na sauke ki a gida" Da sauri Mama ta ce “A'a kayi zamanka kai da baka da lafiya zan hau adaidata dama a ita nazo". Ya sosa kanshi ya ce “Tom shikenan Mama Allah tsare ki gaida Lil sis" har waje ya raka ta. *Bayan wani* *lokaci* Biki biki yazo yau saura sati biyu auren su Khadeejatu da Yusuf ya matso su Umma Sun fara gyara diyarsu ta ciki ta waje. Khadeejatu ce a kwance sai juyi take tana wayar tana sakin murmushi ta ce ”Nifa Ya yusuf kana sani ina jin kunya". Yusuf ya ce ”Kunyar mai ai gaskiya na fada nan da sati biyu iwar haka mu na tare insha Allah". Khadeejatu tayi murmushi mai sauti tana rufe fuskarta dariya Yusuf ya kyalkyale da ya ce “Wannan kunyar tsab sai na kawar da ita". Kawar da maganar Khadeejatu ta ce “Ya Yusuf ka san mai ?". Da sauri Yusuf ya ce ”A'a sai kin fada Sweetheart". Ta ce “Wallahi kwana biyun nan ne gaba na ya na yawan faduwa yau ma cikin dare nayi wani irin mafarki da yayi masifar tsorata ni wai a mafarki wani irin guri ne tal da haske kamar hasken sararin samaniya wani saurayi ne kwance a gurin cikin fararen kaya jini na zuba ta bakin shi da hanci yace mun “Nana Khadeeja dan Allah duk wanda zaki aura ki mashi biyayya dai dai gwargwado komai yace maki kiyi indai bai sabawa addinin ki ba sai kawai yayi sama kamar an daga shi". a daidai lokacin na tashi. Cikim kwantar da Hankali Yusuf ya ce “Nana karki damu kinji insha Allah ba abunda zai faru sai alkhairi , amma in tambaye ki da kika tashi da fatan kinyi alwala kinyi sallah?(Alummar musulmai ya na da kyau indai kayi mafarki ko wane iri kayi sai ka samu kayi sallah daga raka'a biyu zuwa yadda kaga zaka iya, Allah ka ba da iko Amin). A hankali Khadeejatu ta ce ”Eh nayi sallah ban ma koma ba sai bayan da nayi sallar Asuba". Yusuf ya ce “Da kyau Nana ki dage da yin azkar din safiya da maraice kina addua in zaki kwanta kina kwanciya da Alwala koda bakya sallah dan alwala babbar kariya ce ga mumini Allah kasa mu cika da imani". Khadeejatu ta amsa da “Amin Amin" nan su ka cigaba da hirarsu irin da masoya.................... *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ...............✍🏻🖊️ taku ce har kullum Addeejerh 09012671608 ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA* *ADAM* *IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah ka sa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai . Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana Amin. 23~24 Saura kwana uku a fara biki su Hafsa an shiga kawuna su na ta zirga zirga ba wani event za'ayi bama kamu/ mothers eve za'ayi sai dinner da abokanan Yusuf su ka hada mashi. Bayan Magariba Yusuf yazo ya kai su Khadeejatu da cousins dinsu Yan mata shan ice cream . Wata red doguwar riga yasa wanda ta sake fito da ita gashi tayi wani haske tayi bulbul da ita kamar ka taba jini ya zubo dama gata fara da ita. Table of 5 suka yi Khadeejatu na dayar kujerar dake gefen Ya Yusuf. Waiter din Ya yusuf ya kirawo ya masu oder ice cream da shawarma. Ba bata lokaci aka kawo masu oder su ka fara ci suna shan ice cream. Dan karkatar da kujerar shi Yusuf yayi yana murmushi ya ce “Nana Khadeejatu " Khadeejatu na murmushi ta juyo ta na kallon shi kifta mata ido yayi ya debo ice cream din ya kaii dai-dai bakinta. Da sauri ta rufe fuskarta tana dariya ya ce “Baza ki bude ba ?ko sai na bude da kai na" ya fadi ya na dariya. A hankalu ta zame hannunta ta na murmushi ya ce bude , a hankali ta dan bude bakinta kadan yadda cokalin hannunshi zai samu shiga bakinta ba tare da an samu tangarda ba bata yayi karas karas karas kake jin karar flash ta ko ina. Dariya Hafsa su ka ringa yi su na ihu wasu Mata da miji ne su ka karaso gurinsu su na murmushi su ka fara tafi. Matar ce ta ce “Nice couple " Murmushi Yusuf yayi khadeejatu ta kifa kanta a kan table din tana dariya. Hafsa ita ma murmushi take ta ce “Basu zama couples din ba sai nan da kwana biyu ". Mijin ne ya mikawa Yusuf hannu su ka yi musabaha mijin yana murmushi ya ce ”Na taya ka murna brother Allah sanya alheri ni sunana Muhammad Kabeer ya nuna macen yace this is my wife sunan ta Suhailat watan mu shida da aure ko zan iya sanin sunanka da na amaryar mu mai jin kunya?". Yusuf shima yana murmushi ya ce “Amin nagode nice to hear ni sunana Yusuf my Wife to be insha Allah sunan ta Nana Khadeeja" Muhammad Khabeer ya ce “Nice". Suhaila har ta sa ke da su Khadeejatu su na ta hira nan suka yi Exchanging contacts din juna........... ********** Anyi kamu lafiya komai ya tafi bisa tsari yadda aka shirya shi . Ranar juma'a da daddare akayi dinner a _Meena_ _events centre_ Nan kawayen Amarya su ka fito domin shigo da Amarya da ango a layi su ka jeru . Amarya da Ango na shiga hall din dj ya sakar masu wakar nan ta Ali jita dubu rana da wata su na da haske gimbiya ta sai ke soyayyar mu har abada diridirin din kece gimbiya ta haske na zuciyata...... Su Hafsa sai dan girgizawa suke haka har suka karasa inda aka tanadar ma Amarya da Ango dan zama. Ba bata lokaci aka yi adduar bude taro. Nan aka kira babbar kawar amarya kuma aminiyarta Yar uwarta ta bada tarihin Khadeejatu inda aka ringa dariya ta gama aka tafa mata kana ta koma mazauninta. Nan shima babban abokin ango Sulaiman ya bada tarihin ango . Nan aka fara dinner ka'in da na'in nan na hango dandazon yan KHADEEJATU FANS 1&2 da ma sauran masoya su na ta zuba loma lol. Sai sha biyun dare aka tashi. *Washegari* Rana bata karya sai dai Uwar diya taji kunya a yau ranar asabar da misalin karfe 10:30 na safe aka daura auren *KHADIJA ADAM* da *YUSUF SULAIMAN* wanda ya samu hallartar dumbun jama'a a bisa sadaki dubu tamanin inda Alhaji Abdullahi mahaifin Hafsa ya zama wakilin Amarya ko wa kagani a wannan lokacin bakinsa yaki rufuwa bare mai gayyar sai gaisawa yake da Yan uwa da abokan arziki. Amarya najin an daura sai ta fara kuka ana ta lallashin ta hafsa ma ta na kwalla cikin mutuwar jiki Khadeejatu ta kalli Hafsa idanuwa shabe shabe da hawaye ta ce “Gabana sai faduwa yake zuciyata ta na bugawa da sauri sauri". Nan Hafsa ta ce “Insha Allah bakomai” Nan aka gyara mata fuska domin angwayen sun zo su ka fita akayi ta hotuna kamar ba gobe. Bayan angwaye sun koma gidansu Yusuf suka bararraje a falon shi chan Yusuf ya tashi yace bari ya shiga daki yayi walaha. Bayan shigar shi da minti goma wani abokinshi ya ce ”Kun gani ba ya shige ya shanya mu”ya mike ya nufi dakin ya leka ya hango shi yana sujjada nan ya koma falon ya ce masu bai idar ba. Nan su ka cigaba da hirarsu Ahhh abu yaki ci yaki cinye wajen minti goma sha biyar still Yusuf bai fito ba. Sulaiman ya mike ya ce “Bari dai na gano shi" ya na shiga dakin still ya na sujjadar ya ce “Shi wannan ko lafiya? nan ya fara kiran sunanshi Yusuf!! Yusuf!! Yusuf!!” shiru. Kawai sai ya karasa gun shi ya tabo shi rijib ya fada kasa hancin shi da bakinshi na zubar da jini da karfi Sulaiman ya kwallara kara ya na fadin “Innalillahi wa inna ilaihir rajiun............................ *MORE COMMENT* *MORE TYPING..........* ✍🏻✍🏻 Ta ku ce har kullum Addeejerh 09012671608 ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin 25~26 Ummin su Yusuf da taho ita da kanwar ta domin kawo masu abinci jin salatin nan ya sata da sauri su ka karasa falon ba kowa gaban ta na bugawa da sauri sauri su ka shiga daki. Abinda suka gani ba karamin firgita su Ummi yayi ba da karfi Ummi ta kwallara kara ta fadin “Innalillahi wa inna ilair rajiun" sai kuma tayi luuu zata fadi da sauri wani a cikin abokanan ya tora ta ma kasa magana sai hawaye dake zirya a idonta. Sulaiman ne ya ce “Muyi maza mu kai shi asibiti" daya daga cikin abokanan ya ce “Ba zuwa asibiti sai dai muyi hakuri Yusuf ya riga da ya riga mu gidan gaskiya" ya na maganar ya na hawaye . Ai jin haka Ummi ta sume kanwarsu Salma ta fashe da kuka ta na jijjiga Ummi ta na ta sumbatu ruwa aka yayyafa ta farfado tana ta kiran “Yusuf!!Yusuf!! kar ka tafi ka barni kamar yadda Yayarka ta rasu ta barni da marayun Yara, “Innalillahi wainna ilaihir rajiun". _____________ “ Innalillahi mai naji kina cewa Innalillahi wa inna ilaihir rajiun Yusuf din ne ya rasu?" Mamin Hafsa na kuka ta ce “Wallahi kuwa yanzu kanwar mu Salma ta kira ni ta sanar dani yanxu ya za'ayi da su Khadeejatu? kinsan dole ta sani". Nan daki ya kaure da salati Umma ma tana kuka ta ce “Ina ga kawai ace Ummin Yusuf ce zata hadasu su biyu ta masu nasiha sai a kirawo daya daga cikin abokanan sa yazo ya dauke su mu sai mubi su a adaidaita tunda baza a barsu su tafi su kadai ba". Mami ta ce ”Hakan yayi bari na kira Salma din". ______________ “Ya Abubakar mai ya faru ne naga motoci tunda daga farkon layin nan?" Khadeejatu ke wannan tambayar . Da sauri Abubakar ya goge kwallar da ta zuba mashi ya kawar da kanshi cikin yake Ya ce ”Yan uwan su ne da suka zo daga Maiduguri sai abokan arziki da su ka zo". A hankali Khadeejatu ta ce ”Toh" ba ta kara cewa komai ba. Su na horn mai gadi ya bude masu . Su na shiga Abokan Yusuf duk suna nan a tsaitsaye . Su na fitowa Hafsa ta kama Hannu Khadeejatu Sulaiman tunda ya hango Khadeejatu ya fashe da wani irin kuka ya na barin gurin abokanan nasu. Ai shigar su Falon idon Khadeejatu ya saukaa akan gawar Yusuf a matukar firgici Khadeejatu da gudu ta karasa gurin Ummi dake zaune tana laximi duk idonta ya rine yayi jawur. Khadeejatu ta kama hannu Ummi fadi take “Ummi wane ya mutu ne ina Ya Yusuf dina?" Ummi ce ta rungumeta ta na fashewa da kuka. Fincike jikinta Khadeejatu tayi gurin gawar ta karasa ta tsuguna ta bude likafani nin da yayi faca faca da jini . A firgice ta tashi kamar zata yi baya sai zare ido take da sauri Hafsa ta kama ta fizgewa tayi ta tsuguna a gurin ta kurawa Yusuf ido kamar ya na murmushi hannunta na rawa ta shafa gefen fuskarshi. Sai kuma ta dora kanta akan kirjin shi da sauri ta mike har tana bangaje Hafsa da ke rizgar kuka. Hannun Ummi ta kamo ta na janta fadi take “Wallahi Ummi Ya Yusuf dina bai mutu ba gashi nan zuciyar shi na bugawa kizo ma kiji". Ta figo Hannunta har gurin gawar ta kai ta tana dora Hannunta akan kirjin shi Ummi ce ta girgiza kaii ta na hawaye. Baban Yusuf ne da wasu maza suka shigo har da Sulaiman su na dauke da makara . Baban Yusuf ne ya kama Ummi ya rungumeta ya na shafa mata baya shima kawai dauriya ya ke Yusuf yaron kirki ne dan albarka bai taba saba masu ba. Tsakanin su Umma ya kai ta ya Zaunar da ita . Ya je ya banbare Khadeejatu da ga jikin gawar ta ma kasa kuka. Mami ce tazo ta kama Khadeejatu. Kama Yusuf su Sulaiman su kai suka sashi a makarar su ka dauke shi su ka fita. Sai a lokacin Khadeejatu ta fashe da wani irin matsananci kuka ta nuna hanyar kofar tana sumbutu cewa take ”Ku dawo mun da Yaya Yusuf dina bai mutu ba Mami ki bisu ki ce masu bai mutu ba su dawon da mijina muyi rayuwa aure dashi yadda ya ke fadamun mu samu yara dan Alllah su dawon da miji na wasa yake yi ni nasani dan girman Allah dan Annabi a dawon dashi wasa muke wayyyo ni na shiga uku" nan ta kara fashewa da wani irin marayan kuka har muryata na dashewa . ************* *Da daddare* Salma ce akan Khadeejatu dake ta kuka. Nan Sulaiman ya shigo hannunsa rike da leda yayi sallama. Salma ta ce “An samu Yoghurt din ko ?". Sulaima ya ce “Ehh yana mika mata ledar". Cirowa tayi ta kalli khadeejatu ta ce ”Yauwa tashi kidan sha dan Allah kinga tun jiya da daddare rabon ki da cin abinci". Hawaye na zirarowa ta idanuwan Khadeejatu ta girgiza kanta . Nan Salma take ta lallaba ta ................. *Bayan sati* *uku* “Ya yusuf dama na fada masu baka mutu ba sunki yarda gashinan yanzu kana mun magana wayyyo Ya Yusuf ka tsaya karka tafi...." Khadeejatu ce take wannan maganar cikin karaji bacci take. Da gudu su Umma suka shigo dakinta su na fadin “Innalillahi wa inna ilaihir rajiun". Gurinta Abba ya karasa ya na fadin “Mai ya faru Khadeeja?". Kuka ta fashe da tana fadin “Abba Ya Yusuf"nan ta fara surutai Abba ne ya kama ta ya na addua ya na tofa mata a jikin ta........✍🏼 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* .......✍🏼✍🏼 _Pls share_ 🙏🏻 Ta ku ce har kullum *Addeejerh❤️* ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin *Shalelen kainuwa is back* 🚴🏻‍♀️🚴🏻‍♀️ _ALKALAMIN DA BAYA_ _RUBUTA SHIRME_ 🤟👌 *Recap* 👇🏻 Da gudu su Umma suka shigo dakinta su na fadin “Innalillahi wa inna ilaihir rajiun". Gurinta Abba ya karasa ya na fadin “Mai ya faru Khadeeja?". Kuka ta fashe da tana fadin “Abba Ya Yusuf"nan ta fara surutai Abba ne ya kama ta ya na addua ya na tofa mata a jikin ta........ *Cigaba* 👉 27~28 “Haba dan Allah Khadeejatu ki daure ki ci abinci nan ki dena kuka Yusuf adduarki ya ke bukata insha Allah yana matsayi mai kyau ko da yadda kika ganshi fuskarshi kamar ace Yusuf ya amsa insha Allah Yusuf na matsayi mai kyau yayi mutuwar shahada bawan Allah ya na sujjada Allah ya karbi rayuwar shi yaro mai ibada mai biyayya ba wanda ya taba fadin wani aibun shi baya fada Khadeeja inason ki dauki kaddara mai kyau ko akasin haka ki zama mai tawakkali duk sanda ya fado maki a rai kiringa fadi “inna lillahi wa inna ilaihir rajiun" ba na so kina zama a guri ke kadai in kin gama idda ki fito da miji ki aurenki ki tafi gidan mijinki" Mamin Hafsa ke mata nasiha. Khadeeja cikin kuka ta ce “Nidai mami bazan sake aure ba har abada sai dai in Ya Yusuf dina ne na dawo in ba haka ba har na mutu ba zanyi aure ba". Mamin ta ce “Innalillahi wa inna ilaihir rajiun" Mami ta fara ta hannu ta na fadin “ina haka zai faru Khadeeja kar fa kwakwalwar ki ta fara fada maki hauka ba ai kam aure ya zame maki dole kinyi zama zaki mu jika ki a ruwa musha ne kuma ki dau abincin nan ki fara ci ban son jin komai daga bakin ki". Sai kuka Khadeeja take kamar ranta zai futa har wasu irin kashin wuya duk sun firfito mata idanuwan ta sunyi dark circles duk kayan ta sun mata yawa. Mami ce ta kalleta ta girgiza kaii ba karamin tausayi yarinya ke bata ba janyo ta tayi jikinta ta ringa shafa mata baya cikin nasiha da kwantar da hankali ta ce ”Khadeeja ki daure kidan ci abincin nan ko cokali uku ne". **************** *Bayan wasu lokuta* “Kaiii Nura har ni zance kayi abu kaki yi saboda ka rainani to billahillazi baze yiwu ba ka..........tassss tasssss tasssss Nura ne ya mari Zainab. Zainab na rike da kuncinta ta ringa kallon Nura cike da mamaki bakin ta na rawa ta ce “Nura ni zaka daga hannu ka mara?". Cikin kunar rai da zafin zuciya Nura ya nunata da yatsa ya ce “An mara din ko da abin da za kiyi na fuskaci notukan kwaKwalwar ki sun fara kuncewa kamar bakisan darajar aure ba zaki ringa dagawa mijinki murya kamar da sa'anki kike magana to wallahi zan gyara maki zama a gidan nan ". Bai ko saurari mai zata ce ba yayi shigewar sa daki ya barta tsaye rike da kunci. Da kallo Zainab ta bishi ta girgiza kanta a fili ta ce “Akwai sake gaskiya da matsala bari na kira Safiyya" ta dauki wayarta akan center table number Safiyya tayi dialing. Safiyya na dagawa ko gaisawa ba suyi ba Zainab ta ce “Safiyya kizo gidana da akwai matsala ". A rikice Safiyya ta ce “Matsalar mai?" Zainab ta ce “kedai kizo Nura ne har mari na yayi da alamu aikin bokan nan ya karye dan Allah kizo". *Kuyi manage pls inasonku fisabillah kuna raina taku ce mai kaunarku shalelen* *kainuwa* ❣️❣️ *MORE COMMENT* *MORE TYPING.......* ✍🏼✍🏼 *Taku ce har Kullum* _Addeejerh❣️_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin *shalelen kainuwa is back* 🚴🏻‍♀️ _ALKALAMIN DA BAYA_ _RUBUTA SHIRME_ 👌🤟 29~30 ”Ai Zainab sha kuruminki in ya san wata bai san wata ba mu da muke da hanyoyi daban daban" cewar Safiyya . Ta matsa kusa da Zainab ta na mata rada a kunne. Hhhhhhh Zainab ta kyalkyale da dariya ta kalli Safiyya ta ce ”Ban ban mu tafa su ka tafa" Su ka ringa hira Zainab ta leka wayar Safiyya ta ce “Wai mai kikeyi a wayar ne haka kinyi shiru duk kin maida hankalinki kai kin kyaleni". Safiyya tayi dariya ba tare da ta kalli Zainab ba ta ce “Wallahi wani game mai dadi ne ya na debe mun kewa". Zainab ta ce ”To nima turo mun in ringa yi" ta karasa zancen ta na dauko wayarta da ke gefenta ta mikawa Safiyya. Tura mata game din Safiyya tayi nan suke ta bugawa chann Zainab ta ce “Gaskiya game dinnan akwai dadi har nazo level ten sai na kamo ki". Safiyya ta sheke da dariya ta ce “Tabb kina da aiki indai kamo ni zaki yi nida nake level 89 sannan kice zaki kamo ni". Zainab ta ce “Hmmm a kwana nawa zan kamoki kiji ". Safiyya ta ce “To mu zuba mu ga...... ”Assalamu Alaikum" Nura ya shigo bakinshi dauke da sallama. Safiyya ce ta amsa ”Waalaikumus salam" Kallan Zainab ya tsaya yi ya na mamakin taji shigowar shi amma ko ta kulashi. Ya girgiza kanshi kawai ya ce ”Zainab baki jin na shigo ne ba". Zainab ba tare da ta dago ta kalleshi ba ta ce “Sannu da zuwa" Ya ce ”Yauwa sannunki" ya kada kanshi ya wuce dakin shi. Safiyya ta kyalkyale da dariya ta ce “jibe shi" *15 minutes later* Nura ne ya fito daga daki ya karasa falon su na nan zaune dai inda ya barsu ba su ko motsa ba . Ya kalli Zainab ya ce ”Ki kawon abinci dakina" Ba tare da Zainab din ta dago ba ta ce “Ni sai na gama game dina" Nura ya ce zama zanyi kenan inta jiranki ne?" Zainab ta ce “Ohooo maka kaii gurgu ne baka san hanyar kitchen din ba ne ko kuma yau uwarka ta haife ka". A zafafen Nura yayi kanta tass ya dauke ta da mari abunda batai zato ba da sauri ta saki wayar hannunta tare da sakin baki cike da mamaki ta tsaya kallonshi. Ya dalla mata harara ya ce “Wannan ne karo na farko kuma na karshe da zaki fada mun makamanci wannan maganar hmmm ni dake ne" yayi kwafa ya fice ya shiga motarshi ya bar gidan ma gaba daya ya na tafe a hanya zuciyar shi na kuna. Bayan fitarshi Safiyya ta kalli ta na tabe baki ta ce “Tabb dijam ki ka tsaya har ya mareki baki rama ba har shatin hannunsa ya fito a kumatun ki kin bani mamaki da baki rama ba". __________ “Mama wallahi Allah halin Zainab ya fara isa ta ni inaji kawai rabuwa zanyi da ita in huta" cewar Nura. Mama ta karkada kaii ta ce “Nura ba zan ce ka rabu da matarka ba ka kyale ta zata girbi abun da tayi kai kuma kayi hakuri haka taka kaddarar take insha Allah kana tare da Allah". Nura ya sunkuyar da kanshi ya ce “Haka ne Mama Allah zaba mana abun da yafi zama mafi alheri a gare mu" Mama cikin kamala ta gyara zama ta ce “Amin" kana tace "Nura". Ya daga kanshi ya ce “Na'am Mama". “Kaga ka auri Khadeeja a matsayin ta biyu ina ga zai yi kyau hakan yarinyar gata ta da nutsuwa da sanin ya kamata" cewar Mama. Da mamaki ya ce “Mama wace Khadeejan kike nufi". Mama ta ce “Khadeeja ta wajen Suwaiba ta na nan zaune kasan tunda mijinta nan ya rasu tana nan cikin rashin kwanciyar hankali rannan ma Suwaiba ta kira ni wai sunje asibiti ance jininta ya hau....................."✍🏼 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ..........✍🏼✍🏼 *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh_ ❤️ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin _ALKALAMIN DA BAYA_ _RUBUTA SHIRME_ 🤟👌 31~32 Nura ya ce “Amma Mama......da sauri mama ta katse shi ta ce “Amma mai zakace ko kana so kace mun a'a baza ka aureta ba ne zaka watsan kasa a ido iyee? Nura ya girgiza kanshi ya ce “A'a mama ba haka zance ba cewa zanyi ita ta na so na kar ayi mata dole amma ba umarnin ki zan bijirewa na amince dan nasan ba za ki mun abunda da zai cuce ni ba dama hausawa sunce duk abinda babba ya gani yaro ko ya hauu tsiririn dutse baze gani ba dan haka na amince Allah sa hakan shine mafi alkhairi a gareni Allah kara girma da nisan kwana da lafiya mai dorewa". Mama tayi murmushi ta kama hannun Dr Nura ta ce “Amin Amin da ma nasan ba zaka watsa mun kasa a ido ba nasan na haifa nagode sosai Allah ma Albarka , Allah kara ma kwanciyar hankali a cigaba da ibada insha Allah auren ka Khadeeja Alkhairi ne Nagode!! Nagode!! Nagode!! sosai" sai ta fashe da kuka. Matsa hannunta Nura yayi cikin damuwa ya ce “Mama mai ya faru?mai yasa kike kuka? wani abun aka maki ki fada mun?" nan yai ta jero mata tambayoyi. Mama ta girgiza kai tana goge hawayen da ya zubo mata ta ce “Ba abunda ya faru kawai rayuwa na ke tunowa da mahaifin ku Allah ji kanshi yasa yana makwanci mai kyau". Idanuwan nura duk sun cicciko ya amsa da “Amin Amin"........................ ************* Cikin sanyin jiki Khadeeja ta tashi daga kwanciyar da tayi a sallaya wanda tayi sallah jikin wadrope din ta ta nufa ta na tafe kamar iska zata dauketa tsabar kanjamewar da tayi duk ta rame. Budewa wadrope din tayi idanuwan ta su ka sauka a kan jakar da tayi amfani da ranar Auren ta da Yusuf abakin gado ta zauna ta zuge zip din jakar tozali tayi da wayarta wacce tun ranar daurin aurenta rabon ta da daukar wayar wata farar takarda ce still a cikin jakar . Da sauri ta dauko takarda dan baza ta taba mantawa ba bayan daurin aure Yaya Yusuf ya bata bayan an gama hotuna. Jujjuya takarda ta fara hawaye na tsiyayowa daga idanuwanta hannunta na rawa ta fara bude takarda . Abun da ke rubuce ta fara karantawa wani irin kuka ne ya taho mata tasa hannunta ta toshe bakinta. Hafsa ce tashigo dakin bakinta ta dauke da sallama a rikice ta karasa gurin khadeejatun tana fadin “Lafiya mai ya faru dan Allah kiyi hakuri ki dau kaddara mana". Ina Khadeejatu kawai kuka take mutuwar sai ta dawo mata sabuwa karbar takardar hannunta Hafsa tayi ta fara karantawa kamar haka. *Assalamu Alaikum* *Da fatan kina cikin koshin lafiya* Ya ke ma'abociyar kyau da kamshi ina mai Kara jajdadamiki soyayya ta a gareki domin inaji a jikina lokacin rabuwa da ke yayi zan miki nisa nisan da baza ki iya tare ni ba amma in mai miiki nasiha da ki kula da kanki ina Kara godiya da kyautatawar ki gareni Ina mai alfahari dake kuma ina mai rokan ki da in kin haifi da ki sa mai sunana sobada niba mai tsahon rai bane kiyi hakuri da duk halinda Zaki tsinci kanki adduar ki na ke bukata ina miki fatan Allah ya Baki Wanda yafi ni ni zan tafi kila bakya sake ganinaba saidai ki dinga tunanina ina so duk lokacin da kikai sallah ki sani cikin sujjadarki nagode abar kaunata, *INA SANKI SO* *MARAR MUSALTUWA* Allah ya sadamu a gidan aljanna sako daga Wanda ya baki dukan rayuwarsa da zuciyar shi. *Bissalam👋🏻Nana Khadeeja* Hafsa na gama karantawa ta rungume Khadeeja su na wani irin kuka mai tsuma zuciya. “Ashha Assha mai zan gani kuma haka kukan mai kuke kuma Ohh ni Suwaiba" cewar umma. Nan cikin kuka Hafsa ta sanar da ita na ta ringa masu nasiha kana ta ce “Khadeejatu kizo Abbanki na kiranki". Cikin dashewar murya Khadeejatu ta ce ”Toh" tsabar kuka har muryarta ta dashe su ka tashi ita da Hafsa su ka bi bayan Umma. Dakin Abbanta su ka nufa ya na zaune ya na lazumi. Gaishe da shi suka sake yi. Abba ya ce “Khadeeja ina so ki tattaro dukan hankalinki da nitsuwarki ki saurari abunda zan fada maki da kyau da farko dai ina so ki zama mai yadda da kaddara mai kyau ko aka sin ta sannan da kike cewa ba zaki aure ba to fah bazai ta ba yiwuwa ba Ina so ki zama mai biyayya ga abunda zan fada maki dama shawara muka yanke akan Nura dan uwanki zai aure ki ". Da sauri Khadeeja ta dago kanta ta kalleshi . Abba ya ce “Ehh abinda kikaji nace hakan ne ko ba zaki amince da abunda mukeso ba nida mahaifiyarki?". Tuni wani wata magana da Ya Yusuf ya fada mata ya fado mata rai”duk da nasan ki mai hali mai kyau ina ja maki kunne da ki kasance mai biyayya ga mahaifanki karki kuskura ki saba masu ko ki bijirewa umarninsu duk abinda su ka ce ki yi kiyi indai bai sabawa addini ba" nan kwalla ta zubo a idon ta tafin hannunta ta goge. Su Umma duk na lure da ita basu ce komai ba Abba yayi gyaran murya ya ce “Muna sauraren ki Khadeeja". Cikin rawar murya khadeeja ta ce “Na amince....Allah....sa... hakan....shi" sai ta fashe da kuka ta fice a guje........✍🏼✍🏼 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ......✍🏼✍🏼 *Assalamu Alaikum da fatan na sameku lafiya ya yan uwa na dan Allah* *inason duk wanda ya karanta wannan rubutu nawa ya mun addua* 👏🏻👏🏻 *da bakinshi Allah ya bani lafiya ga wannan ciwon cikin da nake zai iyayuwa wannan* *ne* *last* *rubutun da zanyi😭😭* *Na barku lafiya.* *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh_❤️ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin _ALKALAMIN DA BAYA_ _RUBUTA SHIRME_ 🤟👌 33-34 *Bayan dan lokaci* Safiyya ce ta shigo gidan Zainab bako sallama nan ta fara kwala mata kira irin kiran mafarauta “Zainab!! Zainab!! Zainab!! Zainab!!". Da sauri Zainab ta fito har ta na kokarin tuntube tana karasowa gun Safiyya ta dafe kirjinta ta ce ”Lafiya kalau kuwa kike mun irin wannan kiran da har gaba na sai da ya fadi?". Safiyya ta dafa kafadar Zainab ta ce “Ina ko lafiya kina ko da labarin wai mijin ki Nura Zai kara aure nan da kwana biyu". Zainab ce da karfi ta ce ”what mai kikace kuwa anya kinsan mai kike fada kuwa ai Nura sam bashi da burin kara aure kuwa". Safiyya tayi murmushi ta ce ”To baki yarda ba kenan to in fada maki ni ganau ce ba jiyau ba da ido na naga katin a wani group da nake ciki naga an turo bari ma ki gani” ta kunna wayarta ta shiga gallery gurin hoton katin ta mikawa Zainab. Zainab hannu na rawa ta karbi wayar ta na gama karantawa ta mike a zabure cikin kumfar baki ta fara fadin ni Nura zai ci mana to wallahi bai isa yayi wani auren ba indai ina numfashi" ta kalli Safiyya ta ce ”Yanzu ya zanyi?" Safiyya ta kifta mata ido daya ta ce ”Dauko mayafinki ki ciko jakarki da kudi yanzu muje gurin wani sabon boka da na raka kawata anan kusa yake bawani gari bane mai nisa nan Bichi yake". Zainab dake ta muzurai ta ce “Yanzu kuwa" ta nufi dakinta Safiyya ta dakatar da ita ta hanyar fadin ”Amma da sharadi muddin muka dawo sai kin bani na dan rage zafi kinsan an dade ba a hadu ba". Zainab ta ce “Karki damu mudai je yanzu mu dawo din"................ __________ Wani irin baki guri suka shiga fili ne fetau ba abun da ake ji ban da kukan tsuntsaye da kwadina. Sai wasu manya manya duwatsu da ke kewaye a gurin ciyayi da bishiyoyi ta ko ina duk kwazazzafai gurin. Nan sukai ta tafiya sai da suka zo dai dai wani irin razananne daki wanda zai firgitar da duk wani mai imani zagayen dakin duk an zazzana kawunan kwarangal da wani jan fenti kamar jini. Cire takalmansu su ka yi su ka shiga wannan dan dakin da baya da baya Ba abun da dakin yake sai warin fatoci da karni jinin. Wani yagwalallen mutum ne zaune cikin shigar wasu jajayen kaya da wata kwarya a gabanshi ba abunda ke fitowa daga cikin wannan kwarya sai wani hayaki da ke ba da wani irin wari kamar na bunsuru. Zama suka yi . Sai da aka dau yan mintuna cikin wata iriiyar murya mai cike da kururuwa da amo bokan ya ce “Mai ke tafe da ku tsinannun mata mai kukeso yanzu a yi da auren ita yarinyar kuke so a kashe ko yaya?". Zainab ce ta kalli Safiyya ta na mamakin ya aka yi yasan abunda suke so. Kamar yasan mai take tunani ya ce “Wannan ba abun mamaki bane akan nasan me tafe daku dan kuwa aljanu sun fada mani ga ku nan zuwa tare da da abun da kuke so a aikata yanzu daiii mai kukeso a maku ne?". Zainab ta ce “Boka ina so ne ayi duk yadda za'ayi kar suyi wannan auren". Hhhhhhhhhhhhhhh bokan ya sheke da wata iriyar matsiyaciyar dariya ya ce “Abu mai sauki kenan a gurin mu amma tabbas sai sun auri junansu ba makawa sai dai akwai abunda zamu iya yi" Zainab ta ce ”Boka ko ma mene ayi ". Bokan cikin kururuwa ya ce “To zamu rikita mashi kwakwalwa ne ko yayi auren ba macen da zai gani a idonshi sai ke kaff". Ya dauko wata laya da wani kullin wani gari ya fara mika mata kullin . Hannu biyu Zainab tasa ta karba har a lokacin bai daga kanshi ba ya ce ”Wannan kullin zaki yi hayakin shi ne dakin mijin naki kina turaren kina kiran sunanshi har sau bakwai" ya mika mata layar ya ce “Ita kuma wannan a karkashin filon da yake kwanciya zaki ajiye". Zainab ta ce ”Toh ran boka ya dade yanzu nawa za'a bayar?". Bokan ya ce “ko nawa ki bayar ki sa a wannan kwarya ta gaba na aljanu zasu zo su dauka nasu ne, amma fah da sharadi dole sai aljani jagwasgwas ya sadu dake " Zainab tayi murmushi ta ce “Indai wannan ne ba matsala" ta na rufe bakinta. Sai battt ta bace bata tsinci kanta ba sai a wani daki mai uban duhu nan ta fara waiwaye waiwaye ba bun da ake gani sai duhu ta na zaune akan wani irin gadon katako. Wata iska ce mai karfi ce ta shigo dakin tare da guguwa. Aka kyalkyale da wata iriyar arniyar dariya . Wani irin halitta ne ya baiyana kamar ba mutum ba a tube yake jikin sa ba kyan gani duk wani kore kore. Fuskarshi baka kamar gawayi idanunshi jajaye ba ko kwayar ido hakoranshi kamar na kare. Bakinshi ja kewaye da jini kamar magen da ta kama bera ko kurar da ta kama mutum. Da wani irin katon tunbi zeyi ace yaya dozin ne a ciki . Azzakarinshi kuwa wata iriiyar doguwa da ita kakkaura kamar rodi. Wani irin dai mummuna da shi tsaya wa fadin munin shi ma bata lokaci ne dan mummuna ne na ajin karshe kowa ya mashi kallo daya bazai so ya kara ba. Da sauri Zainab ta fara kokarin guduwa amma ina wannan mutumin yazo ya danne ta ba damar tashi nan ya cire mata kayan jikinta da karfi ya shige ta ta fasa wani irin ihu wanda zai iya fasawa mutum dodon kunne. *Bayan wasu awanni* kamar awa shida Sai a lokacin wannan mutumin zance ko aljani ya daga ta bat ya bace. Cikin yami da tsamin jiki ta mike fuskarta kaca kaca da majina da hawayen ta na kuka tana maida kayanta. A guje ta fice ko mayafin ta da dankwalinta bata dauka ba tsabar tsoro da firgici. Ta na fitowa taga ba bokon ba alamun shi sai jakarta dake ajiye ba Safiyya ma ba alamun ta ai da sauri ta dauki jakarta ta fice tana ta waiwaye . Ta sha tafiya kafin ta karasa gurin da suka yi parking nan ta bude motar ta zauna ta na shiga taji wani irin nishi. A tsorace ta juya ta kalli bayan motor Safiyya ce a kwance zigidir ta na biya wa kanta bukata da joystick din roba waiyazubillah. Nan Zainab ta saki wata iriyar ajiyar zuciya da sauri ta dakawa Safiyya duka amma ina bata san ta na yi ba nan ta kwance abar da take biyawa kanta bukatar sai alokacin Safiyyan ta kalleta da jajayen idonta ta su ka rine tsabar jaraba...............✍🏼✍🏼 *Alhamdulillah Yan uwa nagode sosai da Adduoin ku Alhamdulillah na samu sauki .* *MORE COMMENT* *MORE TYPING* .....✍🏼✍🏼 *Ta kuce har kullum* _Addeejerh_ ❤️ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin *ALKALAMIN DA* *BAYA* *RUBUTA SHIRME* 👌🤟 35~36 Da daddare Hafsa ce ta kamo hannu khadeejatu da tasa hijabi Hafsa ta ce “Dan Allah ki taso muje mun barsu a waje su na ta jira kinsa hijabi kin samu gu kin Zauna". Cikin sanyi jiki Khadeejatu ta mike su ka fito daga dakinsu su Umma da Mami na zaune a tsakar gida su na ta hira da Yan uwan Abban ta da su ka zo biki. Sum sum su ka wuce waje Mami ce tabi khadeejatu da kallo duk ta tsamure kamar ba ita ba mace mai cikar haiba Mamin ta ce “Allah sarki Yarinyar nan ta na bani tausayi Allah bata ikon cinye jarabawar nan Allah ka basu Zaman lafiya yasa ya zama mijin marainiya Amin". Duk matan da ke gurin su ka Amsa da “Amin Amin" Su Khadeejatu na fita batasan sanda hawaye ya ziraro daga idonta sakamokon gani inda Dr Nura ya tsaya dai gurin Ya Yusuf ya ke tsaiwa inya zo kenan. Cikin tsinkewar jinin jiki ta bi Hafsa a baya su ka karasa gurin su shi da wani ne su na karasawa Hafsa ta shimfida masu katuwar sallaya. Wanda suke tare da Dr Nura yace “Sannunku yan mata" Hafsa tayi murmushi ta ce “Yauwa sannu YaYan mu ina wuni" ya amsa nan ta gaishe da Dr Nura shima ya amsa. Khadeejatu ma ta gaishesu duk su ka amsa cikin mutunta juna. Jim wajen minti biyu ba wanda yayi magana Dr nura ne ya kalli Khadeejatu ya ce “Kanwata ya shirye shirye?" A hankali Khadeejatu ta ce “Alhamdulillah” a taikace Nura ya ce “Masha Allah". Abokin ne ya ce “ Munji kuma ba wani event da zakuyi kamar yadda muma ba abunda zamuyi to shine munsan akwai abinda zaku bukata to ga wannan kwayi amfani dashi”ya karasa maganar ya na mikawa Hafsa envelope din ya ce “Nasan Amaryar mu mai kunya har yanzu taki sakin jiki da mu baza ma ta ansa ba". Hafsa tayi murmushi ta ce “Amma da kun bar kudin bamu da bukatar su". Abokin shamsu ya hade rai ya ce “Ai kyauta muka ba ku ba roka ku ka yi ba" Hafsa tayi dariya ta karba ta na fadin “Mai da wukar mungode Allah kara budi" Shamsu ya ce ”Amin Amin" nan ya kalli Hafsa ya ce “Zo mu basu guri su tattauna " Hafsa ta ce “Hakane" ta mike tsaye chan gefe su ka tsaya................ ************* Zainab ce ta fito daga dakinta ta na dingishe kafa idanunta duk su shige falo ta nufo kyall idanuwanta su ka fada kan jakar mata hand bag. Ai tuni ta take kafar da sauri sauri ta karasa Maryam ce a kan kujera one sitter tana danna waya. Wani irin dogon tsaki Zainab taja tana fadin “Aikin banza karuwancin naki a waje bai ishe ki ba har sai kinzo gidana to abun ki ya kare......." ai bata karasa sai jin saukar mari tayi. Maryam ta nuna Zainab da yatsa ta ce “Wallahi tallahi ki kiyayw ni naga karuwanci ma iyawa ne wani ma yayi". Nan Zainab dai bata ce mata komai ba ta koma dakinta bata fi minti biyu ba sai gata ta shiga dakin doctor Nura saida tayi wajen minti hudu kana ta fito ta koma dakinta . Maryam da take video ta yi sassayar ajiyar zuciya cikin sanda ta lallaba ta karasa kofar dakin doctor a hankula ta bude kofar dakin ba tare da sauti ba. Nan ta fara bubbude bedside still bata katse videon ba ta daddaga pillows anan taga laya da sauri hannunta na rawa ta dau layar ta warware dasauri ta toshe hancinta tsabar wani irin wari kullewa tayi a tissue tasa a jakarta gyara ko ina . Ta fice ta na waiwaye Allah ya taimake ta bata hadu da kowa ba. *Nasan zakuyi mamaki yadda maryam ya akai tasan meke faruwa* *ko toh kubiyoni dan jin ya abun yake tsabbb zan* *warware maku zare da Ababar kudai ku biyo wannan alkalamin* *nawa* . *Kuyi manage da wannan sweethearts* *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ...........✍🏼✍🏼 *Ta ku har kullum* *Addeejerh* ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *____________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin 37~38 ************* Tun da Zainab taji kamar shigowar Dr Nura ta shigo ta kwankwaso wanka ta fito da dan guntun towel a jikinta da wani tan karami ta na goge jikinta gaban dressing mirror taje ta zauna akan dan stool ta shafa wannan ta shafa wanchan wata shegiyar rigar bacci tasa ta dauki wayarta ta na wani shegen murmushi ta fita dakin Dr ta nufa. Ta na zuwa ta murda handle sai taji a rufe nan dariyar da take ta koma ciki shiko Nura wanka ya shiga shiyasa ya rufe kofar . Cikin mutuwar jiki Zainab ta koma dakinta ta zauna a bakin gado tayi tagumi bayan minti ishirin ta sake komawa still a rufe da mamaki ta ce “Kai mutumin nan ni zaiwa haka gashi banyi turaren ba amma akwai gobe" shikam Dr nura ya riga da ma yayi bacci. Haka ta koma daki ta kwanta ta kurawa silin ido zumbur ta mike zaune ta ce “kutt gashi kuma jibi ne daurin auren shi da tsinanniyar yarinyan nan” Ranar dai Zainab raba dare tayi bata yi bacci ba ta na ta sake sake sai gabannin asuba bacci barawo ya saceta. *Washegari* Da safe Nura na tashi ko ta kan Zainab bai bi ba ya fice asibiti akwai tiyatar da zasuyi. *Bayan sallar azahar* Nura ne ya shigo falon gidan shi yana waya mai gadi na biye da shi ya dauko wani katon akwati Zainab na kwance ta na chatting cikin watar arniyar shiga . Nura ya nemi 1 sitter ya zauna still ya na wayar Mai gadin na gama aje akwatun ya fice. Bayan Dr Nura ya gama wayar ya kalli Zainab da ko kallo bai ishe ta ba balle ya samu ma tace sannu da zuwa. Dr Nura ya kira sunanta “Zainab” ta mashi banza cikin kunar rai ya ce “Wai Zainab ba da ke nake bane zaki mun banza na rantse zan gyara maki zama a gidan nan”. A gyatsine ta juyo ta kalleshi ta ce “To wai me ne zakazo ka dameni da magana ai bani ya kamata ka cika ni da surutu ba wanchan yar iskar yarinya da uwaka zata aura ma zaka je kana mata zuba amma ba ni ba” Cikin bacin rai Nura ya ce “Zainab maganganun ki sun fara tsauri sam bani dukan mata amma yanzu na fuskanci haka kikeso, toh wallahi wata rana sai na fasa maki jiki". A fakaice ta dalla mashi harara ya lura da ita ya girgiza kanshi dai bai ce da ita komai ba ya shafa gemun shi ya ce “Ga wannan kayan na fadar kishiya ne" Abunda yace kawai kenan ya mike zai bar falon cikin rashin kirkikin da ta saba ta ce “Da yake ai ce ma nayi fatarar kaya na ke ai ko to ni ba ni da abun da zanyi da tsinannun kayan nan naka ka ma ji in fada ma gwara kazo ka kwashe tsiyarka" ta nayi tana murguda baki. Ko kallon ta beyi ba ya ce “Badan darajar mahaifiyata ba ma da tace dole ne da dan ta ni ne bazan kawo ba ” sauraran ta baiyi ba ya bar falon nan tayi ta sambatun ta Da daddare su Abba suka sa Khadeejatu a gaba su na mata nasiha Abba ne ya kalli khadeejatu da ta durkusar da kaii ya ce “Duk nasihar da zamuyi maki munyi abun da zamuyi duk da tunasarwa ne dan mun maki a wancen aure , aure dai hakuri ne ayi ta wannan hakurin duk da nasan ki kuma nasan mun baki tarbiya dai dai gwargwado mu kinga ba kye kadai ki ringa kawar da kanki a duk abinda kika ji ko kika gani ku zauna lafiya da juna". Inna ma dake gefe a dakinta ne dama ta rungumo khadeejatu jikinta dake kuka ta ce “Tabbas khadeeja abunda mahaifin ya fada gaskiya ne hakurin nan dai zaa na yi Allah sanya Albarka a auren ki ban taba tunanin zanga auren ki ba wannan jinyar da na sha". Su Umma su ka amsa da “Amin Amin". _____________ Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya a yau lahadi 24 ga watan junairu 2021 aka daura auren *KHADIJA ADAM* da *NURA SAIFULLAHI* bisa sadaki naira dubu dari lakadan ba ajalan ba wanda ya samu halittar dubban jamaa kowa ka gani ya na farinciki. Tunda Khadeejatu taji an daura auren ta fashe da kuka sosai tun hafsa na lallaba ta har ita ma ta taya ta. ********** Da yamma aka fara shirye shiryen kai Amarya . sai bayan sallar magariba motocin kai Amarya su kazo. Nan aka dauki Amarya sai gidan ta dake Kundila amma sai da aka fara kaita gidan su Nura. Su na karasawa gidan side biyu ne dama a gidan dama gidansu ne na gado da yake cikin gadon Dr Nura wata yar uwar Umma ce Aunty Asmau ta kalli sauran jama'ar ta ce “A fara shiga da ita gurin uwargidan mu damka amanarta" duk a ka ce hakane Maryam ko tace aa basai anje ba Aunty Asmau tace aa ya kamata aje ni ko nace ita tasan mai ya sa ta hana. Suna karasawa part din Zainab Marym ce ta masu jagora zuwa dakin Zainab din sukai knocking shiru sau biyu su kayi kafim ayi na ukun Maryam ta banka dakin. Zainab ce da kawayen ta sun bararraje a kan gado kowacce da abun da ta keyi ga kida na tashi. Nan su Aunty Asmau suka zaunar da amarya a tsakiyar carpet din dakin nan su ma su ka zazzauna. Aunty Asmau ce ta kalli Zainab da ke gyataine gyatsine ita ma nan Aunty Asmau ta chanja dan ita ma ba kyalle bace nan ta ce “Toh ga amarya nan amana...... bata karasa ba zainab ta harare ta ta ce “Ai bani na auro ta ba da za a bani amanarta ba in mutuwa ma zatayi mai ya shafe ni". Aunty Asmau ce ta nuna Zainab da yatsa cikin kunar rai ta ce “Wallahi tallahi ki kiyaye ni banason raini yanzu sai naci ubanki tun daga sama har kasa inga dan kutumar uban da zai tsaya maki, in karkarya ki yasin kafin mu tafi". Cikin rashin mutunci Zainab ta ce “Ai bata baci ba zaki iya ci yanzu ma ". Aunty Asmau ta bude baki keman zatai magana yar autarsu tayi sauri ta rufe mata baki ta kama hannunta su ka fice . Hafsa ma da Maryam suka rike Khadeejatu su ka fice kafin su fita sai da Maryam ta gallawa Zainab harara Hafsa ko a ranta tace “haka matarnan take ba mutunci lallai khadeejatu sai tasan zaman da zatai a gidan nan". Bayan fitarsu su Zainab su ka kyalkyale da dariya har su na tafawa daya daga cikin kawayen Zainab din Taly ta na dariya ta ce “Jibesu ko kunya sun wani zo wai ga amana matsiyata". Zainab ta ce “Wallahi kam Taly taya ni gani ko me ya gani a jikin wannan kesashasshiyar yar shilar in banda kutungillar uwarshi da ita ta hada auren". Bayan an kai Amarya dakinta gida masha Allah kowa sai san barka yake nan aka fara watsewa su Hafsa ma zasu tafi nan Khadeejatu ta rungume ta suka dasa wani kukan bayan wanda suka yi a gida dama tinda satin bikin ya kama kullum sai sunyi kuka. Da kyar Aunty Asmau su ka raba su da juna bayan tarin fadan da nasihar da su ka sakewa Khadeejatu ga yanayin uwargidan da suka gani. Bayan tafiyarsu nan wani irin tsoro ya mamaye khadeejatu ko ina yayi tsit...............✍🏼✍🏼 _Hehehehehe_ 😁🤣🤣 _ko_ _ya zaman su zai_ _karkake _kuwa kudai ku_ _cigaba da bina_ _domin jin yadda__ _zata kaya_ 🤾‍♀️🚴🏻‍♀️ Take note: *nasan zakuyi mamakin mai yafaru da Ya Yusuf zaku na mamakin me sanadin* *zubar da jinin da Ya Yusuf yayi sanda zai rasu ta hanci da baki nasan duk wanda yaji haka to zaice zuciya ko habo to ko nima nan bansan me ba Allah masani*. *MORE COMMENT* *MORE TYPING* .........✍🏼✍🏼 *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh_ ❤️❤️ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin _ALKALAMIN DA_ _BAYA RUBUTA_ _SHIRME🤟👌_ 39~40 Ango bai shigo gidan ba sai 10 da wani abun ya dawo gidan . Har zai shiga side din Khadeeja sai ya tuno da abunda Mama ta fada mashi “Nura in kaje gida fara zuwa bangaren uwargidan ka fara mata sallama kaga lafiyanta dan hakkin ka ne kaga baka fara shiga gurin amarya ka fice ka barta kasan amare akwai tsoro". Tuno hakan sai ya nufi side din Zainab ya na zuwa ya murda handle din kofar ya shiga. Ba kowa a falon sai ya nufi corridon da dakunan su ya ke ya je dai kofar dakin Zainab zai bude kenan sai Zainab ta bude gumm sai sukai gware. Da sauri Zainab ta dafe goshinta ta ce “Ouchhh" Nura ya ce “Sorry da....ma... maganar ce ta makale mashi sakamakon hade bakinsu da Zainab tayi sun kai wajen minti bakwai a haka da sauri Nura ya cire bakinshi ya na kawar da fuskanshi. Daurin ledar da ya shigo da ita ya ajiye da sauri ya fice ya na fadin “Sai da safe Allah tashe mu lafiya kiyi addua kafin ki kwanta”ya tafi ba tare da ya ji mai zata ce ba. Ya na fita ta sulale a gurin ta fashe da kuka nikam nace bakin tsaya kallon ruwa ba kwado.......lolx. Nura tun da ya nufo corridon sida din khadeejatu ya fara jiyo shesshekar kuka da sauri ya shiga dakin da yake matsayin nata. Ya na shiga ta na zaune a tsakiyar gado ta rukukkube tana kuka . Ledar hannun shi ya ajiye a kan bedside ya zauna a gefen gadon ya ce “Khadeeja kukan mai kike yi?". Still ba tai shiru ba, batai tsammani ba taji ya rungumota jikin shi nan jikinta ta ya fara kyarma ya na shafa bayanta ya ce “Ko zama ne bakyason yi dani ki fada mun dan Allah ki dena kuka kar zazzabi ya kama ki kinji”. Nan tayi luff kamar ruwa ya cinyeta sai sauke ajiyar zuciya take jikinta sai kyarma yake yi. Gani hakan ne ya ce “Sarkin tsoro ni babu abun da zan maki dama rarrashin ki zan yi tunda kinyi shiru to zo mu ci abinci nasan kina jin yuwa”. Ba tare da ta musa mashi ba ta sauko daga gadon. A tsakiyar tattausan carpet din dake tsakiyar dakin yace ta zauna bari yaje kitchen ya dauko plate fita yayi ya dawo da plate da knife da fork sai glass cup guda biyu. Dankwareriyar bankararriyar Gasasshiyar kaza ya juye a plate sannan ya yanka kazan yadda za su ji dadin ci ya ciro lemuna dasu yoghurt ya jere su . Ya tura mata plate din gabanta ya zuba mata yoghurt din ya ce “Bismillah ina so in ga kin cinye duka banson ganin komai”. Da sauri ta kalli plate din kana ta kalleshi sai kuma ta noke kai alamun ta koshi. Nan ya fara lallaba ya ce ”Kinga kici kar ulcer ki ta tashi nasan ba wani abincin kirki ma kika ci ba nan dai ya lallaba ta har ta dancin kazar kadan ya na bata a baki ta fi shan yoghurt din dan tsaff ta shanye wanda ya zuba mata dan sosai ya mata dadi gashi da sanyi. Shima kadan ya samu yaci bayan ya gama ya tattare kayan ya kai kitchen. Sannan ya dawo ya bata umarnin ta shiga toilet tayi wanka. Shima ya tafi dakinshi yayi wanka ya saka jallabiya ya dibi abunda zai diba ya koma dakin ta. Ya tarar da ita har tayi wanka ta chanja kaya ta tukunkune da blanket. Fara kiran sunan ta yayi “Khadeeja!! Khadeeja!!" ta amsa “uhumm” irin ka fara baccin nan aka tashe ka dinnan. Dr Nura ya karasa bakin gadon ya dan yaye blanket din ya ce ”Tashi kije kiyi alwala” A hankula ta ce “Ai nayi sallah” ya ce “Naji ki dai tashi kije kiyi alwala”. Ta sauko daga gadon tuno rigar dake jikinta yasa ta fara lalubar abinda zata rufe jikin ta. Dariya Dr Nura ya ce “Mai zaki boyen kuma ai kin riga kin zama tawa” ya kama hannunta wani irin yarr tsigar jikin ta ya tashi kamar yadda taji haka shima jikinsa yayi yamm. A tare suka shiga toilet din suka dauro alwala ya shimfida masu dadduma ya sa mata hijab. Nan ya jasu sallar bayan sun idar ya dora hannun shi a tsakiyar kanta ya fara suburbudo adduoi. Nan ya dan mata tambayoyi inda kuwa ta amsa mashi dai dai gwargwado yanda ta sani Alhamdulillah . Nan ta koma kan gadon ta sake nannadewa sai da ya gama sallolinshi sannan ya tashi ya kashe fitilar ya kunna masu dim light sannan ya hau kan gadon. Chan kusa da ita ya kwanta ta na ma jin saukar numfashinsa a kusa da ita nan jikinta ya fara kyarma kamar mazari da ma lamo tayi batai baccin ba tsabar tsoro. Nan ya rungomo ta jikinsa ta fara kokarin kwacewa inda ya matse ta sosai yadda ba za ta iya kwacewa ba nan ya lashi kunnen ta da harshensa wani irin yamm taji ya kara rungumeta. Tuni jikin ta ya mutu ya cire jallabiyar shi ita ma ya kwabe mata kayan baccin jikinta duk jikinta ya mutu bata da damar yin katabus sannan shima ya cire boxern jikin shi. Sai da suka dan yi romance sannan taji ya ya fara adduar saduwa da iyali nan fa ta dawo cikin nutsuwarta duk ta rikice. A hankali yake shigarta sai kuma ya shige tada karfi inda ta kwallara kara tana ihuuuu tana fadin wayyo Umma , Mami, Abba , Baba , Hafsa , Ya Yusuf dina kuzo ku taimake ni zai kashe ni.................. *Tunda naga haka na kwashi yan kafafuwa* *na* *na bar dakin* 🤣🚴🏻‍♀️ *dama naga Dr Nura ya* *na harara ta* 😁 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ..............✍🏼✍🏼 *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh❤️_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin _ALKALAMIN DA_ _BAYA RUBUTA_ _SHIRME🤟👌_ 41~42 Nura bai sauka daga kan Khadeejatu ba sai wajen karfe uku saura na dare. Ba abinda da ke tashi a dakin sai shasshekar kukan Khadeejatu maida boxer shi yayi ya kalli bedsheet din duk yayi faca faca da jini. Da sauri Dr Nura ya dafe goshinsa ya na danasanin abinda ya aikata a lokacin ba ya cikin hayyacinshi. Har yanzu Khadeejatu Kuka take kuma tun dazu yake lallaba ta taki shiru gashi wani iri yake jin kukan nata nidai nace kodai Dr an fada ne lolx,. Zuwa yayi ya daga ta ya rungumota jikinsa nan ta fara kokarin kwacewa ya matse ta ya na shafa bayan ta kamar shima zai yi kukan ya ce “Dan Allah kiyi hakuri”. Still taki yin shiru ba zato ba tsanmani yaji ta gantsara mashi cizo a kirjinshi duk da yaji zafi amma ya share ya ki cikata nan take ta kokarin kwacewa. Ya leka fuskarta da tayi shabe shabe da hawaye da majina ya ce “Wallahi in baki shiru ba yanzu zan sake yin abunda na maki”. Aiko Khadeejatu tayi tsit kamar ruwa ya cinyenta ai wata iriyar dariya ce ta taho wa Dr Nura haka ya gintse dariyar dan ya san yanzu zai tsokanowa kanshi. Kwantar da ita yayi ya yi hanyar bandaki ya nufa ya na shiga ya kunna ruwan zafi a heater sai da ruwan ya taru ya sirka . Ya fito daga toilet din yaga Khadeejatu din ta nufo toilet din ta na tafe tana warware kafafuwa kamar yar kaciya. Da sauri ya karasa gurinta ya kamo ta ya ce “Mai kikeso ne kanwata kika taso?” kawar da kanta tayi ta ce “Fitsari zanyi”. Dr Nura ya ce “To mu je toilet din kiyi”. Khadeejatu ta girgiza kai a hankali ta ce “Ni dai ka rabu dani ba sai mun shiga tare ba” tana maganar ta na turo baki. Bai ko saurare ta ba ya sungume ta nan ta fara ciccilla kafa sama tana fadin ”Nidai ka sauke ni” tana yi tana dukan shi a kirji. Bai direta ba sai a cikin toilet inda tayi fitsarin ya sake sungumarta sai cikin bahon wanka ya na sa ta a ruwan ta mike tsaye tana fashewa da kuka kama ta yayi ya maida ta ciki ya rike ta gam haka ta hakura har sai da ruwan ya salance ya sake tara wani har sai da ya yi hakan sau uku kafin ya fita ya barta tayi wanka. Ya na fita ya cire bedsheet din ya sa wani . Bayan ta fito kayan baccinta ta maida ta kwanta ta lulluba shima Nura ya shiga yayi wanka. Bayan ya fito ya danyi sallolinshi da ya saba bayan ya idar ya dade yana adduoi sannan ya shafa ya kwanta. ************** *Da safe* 7:55 Nura ne fara bude idanuwanshi karas ya sauke idanuwanshi a kan agogon da ke makale a jikin bango . Da sauri ya mike zaune ya dafe kanshi yana mamakin yau shine har ya kaii takwas yana bacci duk wani irin dadi yakeji a jikin shi sai yanzu yasan dadin aure. Juyawa yayi ya kalli inda Khadeejatu ta ke kwance tana ta bacci amma da kaga yadda take baccin zaka san ba baccin dadi take ba. Sauka Nura yayi daga gadon ya fita ya nufi dayan dakin da yake matsayin nashi direct wanka ya shiga. _________ Zainab ta na zaune akan kujera tasha tight da body hug ta taunar cingum kass kasss. Agogo ta kalla karfe 8:30 na safe ta kama baki ta ce “Kutt har 8:30 da rabi bai zo ba ya na chan tare da wacchan yar shilar wallahi da sake” Ta mike nan ta fara zirga zirga a falon. ___________ Bayan Nura ya shirya cikin shaddar shi light blue sai kyalli take bai saka hula ba gashin nan nashin nasa ya sha gyara. Sai da ya sake duba Khadeejatu amma still bata tashi ba sai ya nufi kitchen ya fara fere dankalin turawa ya kunna plain ruwan shayi. Ya na cikin fere dankalin yaji a na knocking . Zuwa yayi ya bude drivern su Maryam ne dauke da basket suka gaisa kana drivern ya mika mashi basket din ya na fadin “Gashi inji Hajiya wai tana gaishe da diyarta” Godiya Dr Nura yayi mashi ya koma ciki ya na budewa ya ga chips ne da kayan cikin rago . Murmushi yayi ya ce “Allah sarki Mamana Allah kara maki lafiya”. Tea din ya hada ya dibi chips din da farfesun a plate ya nufi dakin Khadeejatu ya na shiga ta na bude idon ta da ya kumbura. Da sauri ya ajiye abincin ya nufe ta da sauri ta runtse idonta dan ta na balain jin kunyarshi. Ya zauna a bakin gadon ya ce “Au ba zaki kalleni ba ta da ga kanta”. Ya taba wuyan ta yaji jikin nata ya danyi zafi ya ce “Toh tinda baza a kallen ba tashi kici abinci kisha magani jikin ki ya fara zafi”. Nan ya ringa lallaba ta ya na lallashin ta ba laifi kuma dan ci tea din ma tasha yafi rabin cup ya balli magani ya bata. Nura ne yacewa Khadejatu bari yaje gurin Zainab ya ga ya ta kwana ya nufi side Zainab din tana kwance akan 3 sitter. Ta na jin sallaman shi ta mike zaune sai kuma ta fashe da kuka. Nura ya zauna akan kujera ya kalle ta ya “Lafiya mai kuma ya faru?”. Cikin kuka ta ce “Dan kayi aure shine zaka ci mutunci na kaki zuwa ka na chan tare da wanchan yar shilar taka". Nura ya ja wani dogon tsaki ya ce ,“Dama akan wannan ne zaki dagawa mutane hankali” Ta na kuka ta ce “Ai dama baza ka damu ba”. Banza yayi mata ya dauki wayar yayi dialing kira ana dagawa ya ce “Khadeeja kizo bangaren Zainab ki samen zanyi magana daku” a hankali ta amsa da “to”. Ya na gama wayar Zainab ta ce “Wallahi ba yar iskar da zata zo mun bangare”. Nura ya dalla mata harara ya ce “In gidan ki ne sai kina hana ta shigowa in gani”. Zainab ta gyatsine fuska ta ce ”Har ni za kaiwa gorin wani banzan gida ”. Bai dai kulata ba ma ya mata banza ya cigaba da da danna wayarshi. Zainab ganin ta na ta magana ya mata banza ta fincike wayar . Mikewa yayi ya falla mata mari a dai dai lokacin Khadeejatu ta shigo bakin ta dauke da sallama Dr ya amsa kana ya kalli Zainab ya ce ”Wannan ya zama karo na karshe da zaki sake gigin yimun irin haka”. Kawai sai ta sai Zainab din sai ta fashe da kuka. Nura ya kalli Khadeejatu dake tsaye ya ce “zauna” a kujerar gefenshi ta zauna. Zainallb sai muzurai take ya kalleta ya ce ”kema zauna magana zanyi daku” Sai da ta gama jijjige jijjigen da zata yi sannan ta samu gu ta zauna sai harare harare take aikawa Khadeeja ita ma ta ringa aika mata da hararar. Nura ya ce “Dama akan tsarin gidan nan zan maku magana yanzu in na gama sati daya a dakin amarya sai a raba kwana to a tsari na kwana biyu biyu zan ringa yi” , kana ya kalli Zainab ya ce “kece babba ina so ki kama girmanki a matsayin ki na babba dan ko a shekaru kinfita” sai kuma ya koma kan Khadeejatu ya ce ”ke kuma a matsayin ki na karama ina so ki girma ta gaba take da ke sannan ba wacce zata daga mun hankali a gidan nan”. Nan ya ringa masu nasiha bayan ya gama ya sallamesu Khadeejatu ta koma part dinta sai da ya sallami Zainab sannan shima ya koma part din Khadeejatu din ya karya........................✍🏼✍🏼 *To fa fans ya kuke ganin wannan zama na* *Khadeejatu da Zainab* 😁😁 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ...........✍🏼✍🏼 *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh❤️_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin _ALKALAMIN DA_ _BAYA RUBUTA_ _SHIRME🤟👌_ 43~44 Bayan ya gama breakfast ya ja ta falo ya kunna mata wani film din Aisha dan kano. Dan zai je gidan Mama ya gaisheta . Tana cikin kallo akai knocking tashi tayi tana gwaggwale kafa ta bude kofar . Hafsa ce da wasu yan uwanta mata ta na gani su ta cuno baki ta juya falon ba tare da ta masu magana ba. Dukkansu Murmushi sukai su ka karasa falon khadeejatu tayi kicin kicin da rai. Hafsa ta zauna a gefenta ta kama hannun Khadejatu aiko khadeejatu ta fizge hannunta. Hafsa ta mike tana kallon sauran yan matan ta ce “Ku taso mu tafi tunda ba ta maraba da zuwan na mu take ba”. Da sauri khadeejatu ta kamo Hafsa ta ce “A'a ba haka bane” sai kuma tayi kwal kwal da ido ta ce “Ba tun dazu nace kuzo ba tun tara da safe kuka ki zuwa”. Sai kuma ta kalli agogo ta ce “Yanzu har sha biyu da arbain da biyar”. Duk suka kyalkyale da dariya wanda ya dada tun zura Khadeejatu. Da ya daga cikin Yan mata Zahrau ta ce ”Mai zai kawo mu mukuwa da safe kina so Dr ya mana korar kare ko?”. Khadeejatu ta shagwabe fuska ta ce “Ai da kunzo ba abunda zai maku”. Hafsa ta kama baki ta ce “Rufa mana asiri” sai kuma ta rungumo Khadeejatu ta ce “Yar uwa nayi missing naki wallahi”. Khadeejatu ma ta ce “Nima haka twinny nayi missing naki”. Hafsa ta mata hararar wasa ta ce “Ina zaki missimg nawa kina tare da mijinki”. Khadeejatu ta ce “Da gaske nayi missing naki” Hafsa ta kalleta ta ce ”To shikenan mu yanzu ina ragowar kazar mu”. Khadeejatu ta kalleta ta ce “Tana kitchen” Hafsa ta ce “Kuzo muje kitchen din muyi girki ma danni yunwa nake ji abincin gidan Amarya zanci”. Gaba dayansu su ka mike su ka nufi kitchen din bayan sun kunna girki su ka koma dakinta nan su ke ta hira. A cikin Hirar ne Hafsa ta kalli Khaddeejatu tana kunshe dariya ta ce ”Mutuniyar wai mai ya faru ne naga kina ta gwaggwale kafa ne kamar yar kaciya” ta karasa ta na kyalkyalewa da dariya su Zahrau ma su ka sheke da dariya. Khadeejatu da tunzura ta dauki filo ta ringa dukan su dashi su na ta dariya su na zillewa. Cikin kuluwa Khadeejatu ta ce “Kuma wallahi bari lokacin ku yazo ne yasin sai na rama”. Hafsa ta sheke da dariya ta ce ”Ni ai lokaci na kinyi nauyi ana ja” Khadeejatu ta galla mata harara. Bayan sun gama girkin su ka debi wanda zasu ci a katon tire suka juye sauran a kula(food flask). A tsakiyar falon suka bararraje sai hira suke ana ta chafta. ___________ Sai wajen karfe shida na yamma su Hafsa su ka fara shirin tafiya tunda Khadeejatu taga su na ta shiri duk sai jikinta ya yi sanyi. Zasu tafi su na mata sallama kawai sai ta rungume Hafsa ta sa kuka nan Hafsa ta taya ta sukai ta kuka dakyar su ka rabu da juna sannan su ka tafi. Bayan sun tafi sai kuma taji gaba daya gidan ya mata fadi da girma. Daki ta gudu ta dukunkune guri daya duk tsoro ya kamata. Knocking ake yi nan wani irin tsoro ya sake mamaye ta akai ta Knocking ta kasa tashi amma ta bude. Wayarta ce ta fara ringing daukar wayar ta yi sunan Ya Nura ne ke yawo a kan screening da sauri ta daga. Ta na dagawa ya ce “Khadeeja kizo ki bude ina ta Knocking nasan tsoro kikeji” Khadejatu ta ce “Gani nan tom”. Fitowa tayi daga dakinta ta kunna touch light din wayarta dan babu nepa. Ta na bude mashi kofar ya karaso ciki falon ya na fadin “Ahh ba Nepa ne?”. Khadeejatu ta na wasa da zoben hannunta ta ce “Ehh dazu su ka dauke sannu da zuwa”. Nura ya Amsa “Okay yauwa sannunki da gida ya zaman kadaici?”. Khadeejatu tayi murmushi kawai ta mika hannu ta karbi briefcase din da ke hannunshi da wata leda. Kofar ya rufe su ka karasa falon ta na biye dashi ta touch light din wayarta akan kujera ta a jiye briefcase din ta ajiye ledar a kasa. Dr Nura ya cire hular kanshi ya ajiye akan kujera Ya kalli Khadeejatu ya ce “Kinga wallahi na manta ban fada maki ba akwai inverter zo ki ga yadda ake kunnawa” yayi gaba ta bishi a baya. Bayan ya kunna inverter din ya kalli khadeejatu ya ce “Bari in shiga ciki in dan watsa ruwa wannan ledar fruit ne a ciki ki yayyanka”. Khadeejatu ta amsa da “Toh a fito lafiya” ya ce “Allah yasa” ya nufi daki ita kuma ta dauki ledar ta tafi kitchen ta wanke kayan fruits din ta yayyanka su a wani bowl mai dan karan kyau wanda kodan kyanshi zaka so kaci abunda ke ciki................ _________ *Bayan kwana uku* Yau da wuri Dr ya fita asibiti bayan ya fita ne Khadeejatu ta fara gyara gidan dakinshi ta shiga domin gyarawa duk da wani baci yayi ba ta kara dan gyara gadon ta share tayi mopping. Ta shiga toilet din nashi nan ta tarar da ya jika underwears dinshi a bokiti ta wanke su tas bayan gama ta shanya su a abun shanyan da ke toilet din ta wanke toilet din fes ta feshe shi da freshner. Turaren wuta ta sanya a d'akin nasa ta fito ta nan ma ta sanyawa parlorn turaren shi , ko ina sai tashin k'amshi ya ke yi , wanka ta shiga tana fitowa ta nufi dressing mirror ta shafa mai da su kwalacca tuni kamshi turarrurukan ya gauraye dakin bayan ta gama shafe-shafenta ta sanya wata burmemiyar abaya kalar blue-black ta dan shafa powder sai dan whit lips da ta sawa pink leben ta ta zizara kwalli a idonta ta nade kanta da dankwalin rigar fes ta fito parlor ta fita ta kunna television ." Tashar MBC action ta kai jita yi bata san yin kallon sai ta dauko wayar ta , number Ummanta ta kira har tayi ringing ta gama ba daga ba sai ta sake kira kamar farko ba a daga ba a ranta tace ko bata kusa ne nan sai tayi dialing number Mamin Hafsa taci sa'a ita Mamin ta daga nan suka gaisa nan Mami ta ke tambayar duk suna lafiya inda Khadeejatu tace lafiyar su kalau nan suka danyi hira nan Mami ta da da yi mata nasiha akan tayi hak'uri da zaman aure daga nan su ka yi sallama , su na gama wayar da Mami sai ga Umma na kira Khadeejatu bata daga har sai da ta gama ringing sannan ita ta kira Umman daman taki dagawa ne kar ta cinye mata kati bayan Umma ta daga suka gaisawa ita ma dai Umma fada take mata da nasihan sosai sukai hira da ga bisani sukai sallama. knocking taji ana yi cikin sanyin jiki ta mik'e ta murd'a handle d'in k'ofar , Maryam ta gani cikin murna suka rungume juna , suna shiga Maryam ta tuntsire da dariya ,Khadejatu ce ta cuno baki ta ce ”To menene abin dariya kuma daga shigowar ki ?" Maryam ta sake tuntsirewa da dariya sannan ta ce ”Naga amarya guda da binjimemiyar riga” Khadeejatu ta kalle ta ta ce to mai kike son nasa?” Maryam ta janyo travelling bag din da ta shigo da ta zuge din english wears ne makil a ciki fara fito da kayan tayi masu bala'in kyau da su Maryam ta daddaga mata wata riga ta daga mai k'aramin hannu tsakiyar kirjin a bude sai skirt shi kuma mai flawoyi tsahon shi iya cinya zaro ido Khadeejatu tayi ta ce “kina nufin wannan kayan zansa a jikina?". Maryam tace “Eh mana ya kamata ki waye ki kama mijin ki hannu biyu kina shigar daukar hankalin wanda ko wane na namiji lafiyayye ya ganki ki sai ya motsa gaki da kira mai kyau dirarrariyar mace da ke, kinsan fa kananan kaya ba karamin taka muhimmiyar rawa sukeyi ba dariya Khadeejatu tasa ta na kara daga kayan ." Banko kofar da akai ne su ka maida kallonsu gurin kofar Zainab ce ta shigo falon sai gyatsine gyatsine take cikin masifa Khadeejatu ta kalli Zainab ta ce ”Ya haka zaki banko mun kofa ki shigo mana batare da sallama ba cikin masifa Zainab ta ce ”Dan uwarki bazan yi sallamar sai inga abunda zakiyi ......... tass Khadeejatu ta dauke da mari ta na huci ta nuna Zainab din da yatsa tace wasa iya wasa banda tsikalin uwar miji karki kuskura ki sake sako iyaye na a maganar ki nice abokiyar karawar ki basu ....... Kukan kura Zainab tayi ta cakumo Khadeejatu nan suka fara dambe ita ma Maryam nan ta shiga fadan dama tana kule da Zainab din. Dambe su ke yi sosai inda Khadeejatu ta fasawa Zainab baki sai da su ka mata likis........................✍🏼✍🏼 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ............✍🏼✍🏼 *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh❤️_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin _ALKALAMIN DA_ _BAYA RUBUTA_ _SHIRME🤟👌_ Juma'at mubarak🕋🕌Muslim Ummah Allah bamu Albarkacin wannan ranar mai falala Amin. Wannan page din na kune commenters kuyi yadda kukeso dashi😘😘☺️son so fisabilillahi💃❤️. 45~46 Zainab ce zaune ta na waya tana fadin ”Ai wallahi tally bata daki banza ba sai na rama ko ba dade ko ba jima har ni zata fasawa baki fuskata duk ta kumbura shima dan iska wai ni duk ya dorawa laifin”, niko shalele nace kurin gida amanar Inna lolx😁 *Bayan wasu yan* *kwanaki* Bayan Dr Nura ya gama kwanakin shi a bangaren Zainab a daddafe yau zai dawo gurin Khadeejatu. *Da daddare* Khadeejatu ce a gaban mudubi bayan ta fito daga wanka hannunta rike da karamin towel ta na goge gashinta da ta wanke. Tasa dryer ta busar da gashin nata ta shafa mashi mai ta yi parking nashi da red ribbom. Da sauri sauri ta shafawa jikinta turaruka da su humrori masu balai'n kamshi. Wardrobe dinta ta bude wajen english wears dinta ta fara dubawa duk ta rasa wacce zatasa dan ita kunya ma takeji dan duk kayan da Maryam ta kawo mata bana arziki duk ta ma rasa wanne zata sa. Nan ta dauko wata red gown mara hannu an mata tsaga tun daga cinya har kasa. Nan Khadeejatu ta dafe goshinta tana fadin “Kashhh ita ma dai irin haka take amma gwara ita dai”. Ta sa rigar ta kalli kanta a jikin mudubi duk ta kama ta hips dinta bam kirjinta kamar zai fasa rigar ya fito. Ta kara kallon kanta a fili ta ce “Anya kuwa zan iya fita da rigar nan ko nan da falo ne”. Zani ta daura akan rigar tasa hijab ta shimfida sallaya ta tada sallar isha . Ta na idarwa taji ana knocking ba makawa ta san Dr ne . Ba tare da ta cire hijab din ba taje ta bude kofar da sallama ya shigo ta mashi sannu da zuwa ya amsa ya na tambayarta ya gida. Ta karbi briefcasse din shi, kan kujera ya fada ya na lumshe idanunsa. Khadeejatu ba tace mashi komai ta kai briefcase din dakin shi ta ajiye ta dawo still ya na nan yadda ta barshi. A hankali cikin nutsuwa ta ce “YaYa", ya bude idanuwanshi da su ka kada ya ce “Na'am ya akai?”. Khadeejatu tana wasa da hannunta ta ce “Dama nace abinci nan zan kawo ma ko zakaje kan dinning din?”. Mikewa Dr Nura yayi ya na shafa kanshi ya ce “Bari in fara watsa ruwa dan duk a gajiye nake yau din kaina har ciwo ya ke”. Cikin tausayawa da nuna kulawa ta ce “Ayyah sannu Allah baka lafiya, bari inje in hada ma ruwan wankan”. Ta nufi hanyar dakinshi ya bita a baya suna shiga ya zauna a gefen gado . Tsugunawa Khadeejatu tayi cikin nutsuwa ta fara cire mashi safar kafarshi a ranshi ya na jin wata kaunar yarinyar tabbas mahaifiyar shi batai masa zaben tumin dare ba ta katse mashi tunanin da yake ta hanyanr cire mai riga ta barshi da iya singlet sai dogon wando da ke jikin shi. Sai ta shiga toilet nan ta fara hada ruwan ta na cikin hada ruwan taji shigowar shi da sauri ta dago daga shi sai boxer tai maza ta dauke kanta . Ta dan kalleshi ta ce “Na gama hada ruwan ya ce “To ai sai ki karasa ladanki ki mun wankan” ya karasa maganar ya na dariya. Da sauri khadeejatu ta zazzaro ido ta ce “tabbb bazan iya ba” ta karasa zance ta na fita a guje. Dariya ya kyalkyale da irin wacce shi kanshi bai zata ya iya ba ya na wankan ya na murmushi. Bayan ya fito daga wankan ya dan shafa mai ya sa gajeren wando three quater falo ya fita inda ya tarar da ita tana kallo . Nan su ka ci abinci bayan sun danyi kallo su ka kwanta inda suka luluka duniyar ma'aurata. ________ Nura ne ya sauke Khadeejatu a gidansu za taje ta wa su Maryam wuni shi kuma ya wuce aiki sun sha hira. Da daddare Dr ya zo daukar ta nan ya tarar da Mama da Maryam a falo su na ta hirarsu irin ta ya da uwa nan shima su ka hadu su na ta hirarsu abun sha'awa. Nan Dr dai yaga shiru ba khadeejatu ba alamun ta ya kalli Maryam ya ce “Ina Khadeejan ne ta fito mu tafi dare yayi”. Mama ta kalleshi ta ce “Bacci ta ke ne sai dai a taso ta dan tun wajen uku take bacci sai dai ta tashi tai sallah nace nikam baccin nan kona lafiya ne”(Mama na fatan Allah sa zaton da take ya zama gaske) Nura ya ce “To ikon Allah kuma bata bacci irin haka bari in taso ta mu tafi ” Mama ta ce “Da dai yafi dan dare yayi” sai da yaci abinci sanan sukai wa su Mama sallama su ka tafi. Su na hawa kan titi Khadeejatu ta ce “Dan Allah Yaya ina son shan farar kasa” Cike da mamaki ya ce “Farar kasa kuma mai zaki da ita?”. Cikin murna Khadejatu ta ce ”Sha zanyi mana”. Nura ya ce “What!! kasar zaki sha nidai bazan siya ba ina ma zan samu gurin da ake siyarwa”. Cikin fushi da kunkuni Khadeejatu ta ce “To nidai shi nake so in ba zaka siya ba shikenan”. Ya yi dariya ya ce “Mai da wukar matata mafadaciya, yanzu ina zan samu ?”. Khadeejatu ta ce ”A hanya mana”, aiko a wani shagon iyamura su ka siya . Su na tafe a hanya sai da tasha wajen kwallo hudu a haka ma Dr ne ya hana ta sha........................... *Kuyi hakuri pls fans banjjn dadi ne gashi week din duk am busy* *amma duk da ba na posting weekend zan maku muyi covering* 😘😘 *son so fisabilillahi* 💋💋. *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ...........✍🏻 *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh😘_ . ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin _ALKALAMIN DA_ _BAYA RUBUTA_ _SHIRME🤟👌_ 47~48 *Bayan wata uku* Khadeejatu ce zaune kasan capet cikinta sai qara yake saboda wata yunwa da take jinta,dan rabon da ta sa wani abu a cikinta tun safe gashi yanzu kusan karfe uku har da kusan rabi,shima ba wani abu taci ba yought ne wanda a yanzu shine ya zame nata abinci bata iya cin komai sai shi dan duk abinda ta ci sai tayi amansa. Kara duba fridge dinta ta yi wai cike da mamaki tace da gaske yanzu youghurt din ya qare na shanye shi?ita kadai tai murmushi,ka na ta sa hannu ta shafa dan qaramin cikinta wanda a iya yanzu ita kanta ya shiga ranta,jin cikin ya cigaba da kara ne ya sa ta mikewa domin zuwa wajen Zainab dan tasan ita ba zata rasa ba,wane tunanin tayi sai kuma ta girgiza kai ta ce “kai gwara kawai na kira Yaya tunda ya kusa dawo wa gida ya tawo min da shi ”nan ta mike ta nufi dakinta dan wayar na chan. A daidai wannan lokacin ne Zainab ta shigo side din khadeejatu ta tarar bata falon direct sai tayi hanyar dakunanta ta tazo dab da dakin khadeejatu din ta ji khadeejatun ta na waya jin wayar da ta ke yi ne yasa Zainab saurin kama kugu a zuciyarta ta ke cewa shegiya mai kinibibin tsiya cikin da ko wata biyar cikakke bai ba har kin fara wani tsurfa ta munafurci ta na gama zancen zucin da take ta ma bar side din ta koma nata . Zainab na komawa side din tayi maza ta nufi kitchen dinta ta bude fridge ta dauko yoghurt dama tasan wanda ake siyowa Khadeejatun dan tare ya ke siyo masu. Da gudu ta je dakinta ta dauko wani kullin wani farin gari wanda dama ya dade a gurinta dan tayi wa kanta alkawarin in har tana raye sai ta barar da cikin Khadeejatu a huta da kinibibin da take bude robar yoghurt din tayi ta zuba maganin ta ringa jijjigawa kana ta mayar da murfin ta rufe ta goge ko ina ba zaka taba cewa an bude shiba. Ba ayi minti 30 ba da kiran Dr da Khadeejatu ba sai gashi a na knocking jin ana Knocking da sauri Zainab ta daga labulen falon ta da za a iya gano gate din. Nura ta gani ya shigo hannunsa sa rike da robar yoghurt daya a hannun shi dayan hannun kuma wata leda ce bata tantance mai ne a cikin ledar amma ga alamun jarkoki ta ga ya shige side din khadeejatu ba'ayi minti uku ba sai gashi ta ga ya fice. Ai da sauri ta fito tasha hijabi tasa robar yoghurt din a cikin hijabin cikin sanda ta shiga bangaren Khadeejatu Allah ya taimake ta kofar a bude ta ke ta shiga falon ba kowa sai yoghurt da ledar da Dr ya shigo dashi. a sauri ta chanja yoghurt din da baya cikin ledar sai ta dauke shi ta ajiye wanda tazo dashi. Ta na ajiyewa cikin sauri ta fice daga falon da sauri sauri ta shige part din ta tana sauke ajiyar zuciya sai kuma ta sheke da wata shegiyar dariya a fili ta ce “Zaki ci ubanki ne”. Khadeejatu bayan ta fito daga wankan da tayi dan tunda ta samu cikin nan a rana sai tayi wanka sau wajen shida ta shirya ta fito falon nan ta tarar da yoghurt din da Dr ya shigo dashi ita tana wanka ba ma tasan ya shigo ba. Ai Khadeejatu ganin yoghurt din nan yawunta ya tsinke da sauri ta dauki yoghurt din da ke ajiye daban ko neman kofi bata yi ba ta bude yoghurt din ta fara kwankwada bata ajiye robar ba sai da ta ga babu komai . Mikewa tsaye tayi zata koma daki kenan kawai taji kanta ya fara juyawa da sauri ta dafe bango ta rike kanta nan taji mararta ta kulle ta karfi ta kwallara kara. Zamewa tayi a kasa kan tiles ai nan take jini ya balle mata . Nura da ya shigo domin daukar kayan gyaran mota ya ga Khadeejatu kwance cikin jini . A rikice ya karasa gurinta ya na fadin “Innalillahi wa inna ilaihir rajiun!!” nan ya ringa jijjiga ta ya na cewa Khadeejatu mai ya faru nan ta bude baki zatai magana amma ta kasa suuuu sai ta sume, sunkumarta Dr yayi da sauri ya fita bakin gate mai gadi na tambayarshi lafiya amma ko saurarar shi beyi ba ya fita dama a waje yayi parking. A sit din baya ya sata da hanzari ya koma mazaunin direba inda ya fafari motar kamar zai tashi sama. A minti sha biyar Dr ya karasa asibitin da yake aiki nan ya sake sunkumarta ya yi cikin asibitin nan Nurses su ka karbeta nan likitoci su ka dukufa a kanta inda yaso ya shiga doctors din abokanan aikin shi su ka ce a'a dan baya cikin nutsuwar shi . Nan yayi ta zagaye nan ya tuno bari ya kira Mama ya sanar da ita nan ya duba ya ga ya baro wayar tashi a gida lokacin da ya ga halin da Khadeejatu ta ke ya ajiye wayar . Nan ya karbi wayar wata Nurse ya kira Maman ya sanar da ita. Dr Nura na tsaye sai ga Dr Kalid ya fito ya na goge gumi da handkachirf din shi da sauri Dr Nura ya tare shi ya na fadin “Ya aka yi? cikin ya zube ko ?nan yayi ta jero mashi tambayoyi. Nan Dr Khalid ya kama shi ya zaunar dashi a kujerun dake gurin cikin kwantar da hankali Dr Khalid ya ce “Calm down Dr Alhamdulillah cikin bai zube ba amma a gaskiya ta zubar da jini sosai ana bukatar a kara mata jinin”. Dr Nura ya ce ”To aje a gwada nawan in yayi dai dai sai a kara mata”. Dr Khalid ya ce ”To muje lab a gwada” za su lab din sai ga su Mama sun karaso. Bayan an gwada jinin Dr Nura din aka samu yayi dai dai dana Khadeejatu nan aka dibi leda biyu aka karawa Khadeejatu din aka kaita dakin hutu. A lokacin su Hafsa da su Mami sun karaso inda Hafsa da taji labarin ta ringa kuka ita a tunanin ta ma Khadeejatu din ta mutu. *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ............ *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh😘_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin _ALKALAMIN DA_ _BAYA RUBUTA_ _SHIRME🤟👌_ 49~50 Nura da kyar ya bar asibitin dan sai da Mama ta ce ya tafi saboda kayanshi da ya baci da jini gashi farin kaya. Ya na zuwa gidan ya ga ba motar Zainab babu alamunta kawai ya girgiza kanshi su ka shiga side din Khadeejatu shida Maryam. Maryam su na shiga ta gyara falon ta goge jinin da ya zuzzuba nan ta feffesa freshner tuni gida ya dau kamshi. Kana ta shiga kitchen da sauri-sauri ta dafa abinci mai sauki wato jalof din taliya sai kunun gyada da tayi dan ta san Khadeejatu naso Allah kuma ya taimaka da akwai gyadar kunun. Bayan ta hada basket din ta fito da shi falo Nura shima a lokacin har yayi wanka ya shirya ya na saka hula a kanshi ya cewa Maryam “lil sis ina fatan dai kin gama?”. Maryam ta ce “Ehhh Yaya” Nura yayi murmushi ya ce “Sannu da aiki Allah maki albarka ya nunan Bikin ki da Barrister”. Maryam tayi mutmushi ta na rufe fuskarta . Nura yayi dariya ya ce “kyadai ji dashi dauko basket din mu tafi”. Maryam tana murmushi ta yafa mayafinta ta dau basket din suka fito ya rufe kofar da mukulli. Su na karasawa asibitin su ka nufi dakin da aka kwantar da Khadeejatun Aminity 2. Nura da ke gaba ya tura kofar dakin kiiii bakinsu dauke da sallama su ka shiga dakin . Mami ce kawai a akan Khadeejatu da take ta kuka fadi take cikin kuka ta ce “Shikenan cikin nawa ya zube yanzu bazan haihuwa ba wannan rayuwa ina zata damu wayyo Yaya cikina”. Da hanzari Dr ya karasa jikin gadon ya na fadin ”Ta farka ne? ya ke tambayar Mami. Cikin damuwa Mami ta juya ta kalleshi ta na fadin “Ga tanan ta farka sai surutai take nayi lallashin duniya ta kiyin shiru ko idonta taki budewa” ta karasa zance tana matsawa baya. Shafa kanshi Nura yayi , Mami tayi kamar bata ganshi ba ta ce ”rarrashe ta ko kai ta saurare ka”. Cike da kunya ya kama hannun Khadeejatun ya ce “Khadeeja kiyi hakuri dan Allah kiyi hakuri cikin ki nanan tunda nan ma ina jiyosu su na ball sojojina kenan”. Cikin dashewar murya Khadeejatu ta ce “Ba wani Yaya ni na san ya zube”magana ta ke still idonta a rufe. Dr Nura ya riko hannunta da ba canular ya dora mata akan cikin ta ya na murmushi ya ce “Kindai ji cikin na nan ko? ya na dariya ya karasa maganar. Murmushi tayi sai a lokacin ta yarda ta bude idonta dariya Nura ya kyalkyale da ya ce “Ya jikin rigimammiyar matata”. Chuno baki Khadeejstu tayi ta ce “Da sauki daga yau na gama shan yoghurt”. Mami ganin ya kamata ta basu guri ta tafi gurinsu Umma Hafsa ma na waje ta na waya. Bayan fitar Mami Dr Nura ya zuba ma Khadeejatun kunun gyadar da Maryam ta hada mata kuma ba laifi tasha da yawa. Sai da su Umma su ka dawo dakin sannan Dr Nura ya wuce office dinshi shigar shi office din kenan yaji anyi Knocking cikin muryar shi mai sanyi ya ce “Come in”. Tura kofar akayi Dr Khalid ne bakinshi dauke da sallama ya shigo Dr Nura na murmushi ya amsa mashi sallamar da yayi. Shima Dr Khalid ya mayar mashi da murmushi ya zauna a kujerar da ake ganin likta ya na dariya ya ce ”Kaga mai mata biyu Zainab da Khadeeja kuma Abban unborn mai zuwa insha Allah”. Dariya Nura yayi yace “Wannan kirarin duk ni kadai” nikam in tambaye ka mene ya kawo zubar da jinin da Khadeeja tayi har ya na kokarin salwantar da abun da ke cikin ta?”. Ehmmmm Dr Khalid yayi gyaran murya ya ce “To a iya binciken da mu ka yi poison ta sha, kuma poison din da alamu a abu mai ruwa ta sha” A zabure Dr Nura ya tashi ya ce “kanaso kace mun a cikin yoghurt din da ta sha ne da poison a ciki ina da sake” kawai ya bude kofa ya fice ba tare da ya saurari kiran da Dr Khalid ke mashi ba. Inda suke parking motoci ya nufa inda ya bawa motarshi wuta inda ya budawa Dr Khalid da wani Dr kura. Dr Nura na tuki zuciyarshi na tafarfasa duk idanuwanshi sun ka'da. A kofar wani police station yayi parking ya na shiga ya nufi police din da su ke tsaye a bayan kanta. Nan suka gaisa ya masu bayanin abinda ke faru nan su ka hadashi da police guda biyu. Nan su ka nufi gurin da ya siyi yoghurt din inda shi ne kadai ya shiga gurin saboda bayason a tada hayaniya. Ya na shiga ya fara baza idanuwa wanda kallo daya za kai mashi ka san ba a cikin nutsuwarsa ya ke ba. Nan inda idanuwanshi ya sauka a kan wanda ya sai yoghurt din a gurinshi. Nan ya nufeshi sai da ya gama sallamar customer dinshi sannan Dr Nura ya ce “Mashi dan uwa in ba damuwa dan Allah ina son muyi magana da kai”. Mai siyar da Yoghurt din ya ce ”B damuwa nan su ka fita waje su na fita su ka fara magana aiko nan police din su ka kamashi su ka sa a mota sai police station din. Su na zuwa police station din nan aka ce Nura ya bada bayanin ya akayi tun farko nan Nura yayi bayanin duk abinda ya faru tun daga lokacin da Khadeeja ta kirashi. Bayan DPO ya gama jjn bayanan duk abinda Dr Nura yayi sai ya kalli mai siyar da yoghurt din ya ce “Kai kuma mai zaka ce?” Nan mai sai da yoghurt ya ce ”Wallahi tallahi yalllabai ni ba abun da na zuba mashi a yoghurt ya ma zan aikata haka mai ya mun da zan mashi wannan abu abinda yau mu ka fara ganin juna ma”. Nura ne ya ce “To in bakai ka zuba ba to wane zai zuba?”. DPO ne ya katse Dr Nura ta hanyar cewa “Malam Nura ka bi komai a hankali za'ayi bincike ne zamu gano gaskiya ina fatan da akwai ragowar yoghurt din da aka saka poison din ?to indai da ragowa za aje ayi test a ga koma me ne da lokacin da aka saka poison din mu kuma san time din da ka koma gida”. Nura ya kalli DPO din ya ce “Eh akwai ragowarshi dan kadan irin na kasan robar nan za a iya test din dashi”. DPO ya cire glsss din idanuwanshi ya ce “Okay tohm yanzu kaje gida ka dauko shi mu kuma zamu cigaba da rikeshi har sai anga mai ne result din test din”. Dr Nura ya ce ”Toh yallabai bari naje gidan na dauko . Bayan Nura ya karasa gidan nan ya dau robar yoghurt din. Bayan anyi test din result ya nuna awanni daya ne da sanda ya koma gidan da kuma lokacin da aka saka poison din. Bayan dogon nazari da DPO yayi sai ya fuskacin Dr Nura ya ce ”Amma Dr lokacin da ka tsiya ina ka fara zuwa?” Dr Nura ya gyara zama ya ce “Ban tsaya ko ina ba sai gidana ”. DPO ya jijjiga kanshi sannan ya ce “To a gidan wane da wane a zaune”. Dr Nura ya ce “Mata na ne guda biyu”. DPO ya ce “A bangare daya su ke tare ko kuwa ko wacce da bangarenta?, Dr Nura ya amsa mashi da bangaren su daban daban, DPO ya ce “Da kaje ka zauna a gidan? ko kuma dada fita kayi?”. Ajiyar Zuciya Dr Nura yayi kana yayi gyaran Murya ya ce “Ehh toh na fita amma ba nisa nayi ba dan iya kata kofar gida inda nayi parking motata dan ina da niyar sake fita dalilin da yasa ma ban fice ba inaso in dan gyara abu ne a motar to naje kuma zan dau kayan gyaran sai na ga amaryar tawa kwance cikin jini”. Sai da DPO yayi dan rubuce rubuce sannan ya dago kanshi ya ce ”A gaskiya yanzu mu na bukatar ganin daya matartaka wato uwargidan”. Dr Nura ya ce “Okay ba matsala yallabai insha Allah zan kawota” nan dai su ka yi sallama . Asibiti Dr Nura ya koma nan su Umma da duk hankalinsu ya tashi nan ya sanar dasu abinda ke faruwa nan dai su kai fatan alheri sai da ya tambayesu ko su na bukatar wani abu su ka ce basu bukatar komai nan ya tafi a cewar sai dare zai dawo. Dr gida ya koma inda Allah ya taimake shi Zainab ta dawo nan yaje gurinta da siyasa da wayo yace mata tazo ta rakashi unguwa ita kuma shasha sai ta amince har ta na yake baki nan su ka fice a kofar police station ya yi parking a firgice Zainab ta kalleshi ta ce “Ahhh lafiya kuma naga ka kawo mu police station?”. Dr ya shafa gyararren gemun shi ya ce “Gurin abokina nazo kafin muje inda zaki rakani”. Wata karkarfar ajiyar zuciya Zainab ta saki jin abinda Dr yace nan Dr ya ke mamaki mai ya faru tayi wannan ajiyar zuciya haka. Amma sai ya kawar da wannan tunanin yace mata su shiga ta futa direct Office din DPO su ka je. Nan akayi ram da ita aka sananar da ita dalilin zuwan nata nan ta ringa rantsuwa ta na magiya akan ita ba ruwanta ba a abinda ta sani ita bama tasan Khadeeja din bata da lafiya ba A na cikin haka ne sai Mama ta kira taji ko ya ake ciki nan Dr Nura ya sanar da ita komai tace yayi hakuri kawai ya barwa Allah duk wanda yayi ba dai dai ba kanshi............✍🏻✍🏻 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ..........✍🏻 *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh😍_. ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin _ALKALAMIN DA_ _BAYA RUBUTA_ _SHIRME🤟👌_ 51~52 Nan a police station din Dr Nura ya sanar da DPO mai mahaifiyar shi tace da DPO din yaki kawai dai sai ya hakura nan a ka sallami mai siyar da yoghurt nan shi kuma ya sa Zainab a gaba su ka tafi. Ai tunda su ka hau titi Zainab ta ringa fada mashi maganganu shi dai ya mata banza bai kulata ba. Bayan ya sauketa kawai ya wuce asibitin ya na shiga dakin nasu Mama ta fuskanci akwai matsala dan fuskarshi duk ba annuri jijiyar kanshi duk sun firfito. Ba laifi Dr Nura an danyi hira dashi sai wajen 11 ya bar asibitin. Ya na komawa gida sai ya nufi bangaren Zainab nan yayi ta knocking amma shiru Zainab din ko ta na jin duk bugun da ya ke kawai ba zata bude ba ne. Haka Dr Nura ya karaci bugunshi har ya hakura ya je ya bude side din Khadeejatu ya shiga. *Bayan kwana biyu* Kwanan Khadeejatu biyu a asibiti yau laraba aka sallamo ta da yamma nan Mama ta wuni ita da Mami dan Umma gida ta wuce sai daf da magariba su Mami su ka tafi inda aka bar Hafsa da Maryam su zasu dan zauna mata na dan kwanaki. *Washegari* Zainab ce da Safiyya a falo su na hira Zainab ta gyatsine baki ta ce ”Rabu da wannan tsinannen cikin duk irin karfin maganin nan cikin da ya ke tsinanne ne yaki barewa”. Cikin masifa Nura da shigowarshi kenan cikin bacin rai ya kalli Zainab ya na nuna ta da yatsa ya ce “Yanzu ke zainab kece dama sanadin son hallakar mun da gudun jini ko da yake ba wani abu bane yasa ki yin hakan ba sai jahillaci da bakin hassada”. Cikin rashin mutunci Zainab ta dakatar dashi ta hanyar fadin ”Ehhh din nidin ce ko da uwar uban da zaka yi ciki ne na dau alkawarin cewa bazai zo duniya ba......” cikin kunar rai Nura ya kikkifawa Zainab mari har sau hudu wanda shi ne yayi sanadiyar makalewar maganar da ta ke. A hargitse Zainab ta dago kanta ta na kallon Nura cike da mamaki ta na dafe da kuncinta. Nura wanda idanuwanshi su ka kada su ka yi jajur kamar garwashi ya maida kallonshi ga Safiyya ya daka mata harara cike da tsantsar tsana ya daka mata tsawa ya ce “Bakar munafuka algunguma tashi ki bar mun gida karki kuskura in sake ganinki a cikin gidana”. Ai a tsorace Safiyya ta wawuri dan kwalinta da yagololon mayafinta ta suri jakarta ta fice a guje dan ba karamin tsorata tayi da Dr Nura ba. Bayan fitar Safiyya ne ya maida kallonshi gurin Zainab dake dafe da duka kuncinta biyu yayi kwafa ya fice. Ya na shiga Bangaren Khadeejatu ya tarar da su Maryam su na zaune a falo su na kallo ko ta kansu bai bi ba ya wuce corridon da zai sadashi da dakunansu. Da kallo Maryam da Hafsa su ka bishi da kallo cikin hadin baki Khadeejatu da Hafsa su kace “Toh Yaya ko mai ya faru”. Maryam ta tabe baki ta ce ”Zai wuce wanchan matar tashi....”ai bata karasa ba sai ga Zainab ta shigo kamar an jefota tana fadin ”Har ma ni za'a mara akan wannan cikin to billahil lazi yau sai na barar da shegen cikin da ake abubuwan akan shi ta dunkule hannunta inda ta nufi Khadeejatu da ta mike tsaye ta saici cikin ta ai nan Maryam ta fizgota ta rirrike mata hannaye. Inda Hafsa ta kama Khadeejatu da ke kuka cikin kukan take fadin ”Wai ni mai na maki ne da kikeson ganin bayana”. Cikin karaji Zainab dake ta fizge fizgen kwacewa daga rikon da Maryam ta mata ta dallawa Khadeejatu harara ta ce ”Ke kika janyowa kanki da har kika yi gigin auren mijina”. Nura ne ya fito falon jin hayaniyar da yayi Zainab ya gani su hafsa sun rirriketa kamar wacce ta ci memory lolx, . Cikin kumfar baki ya ce “Ke wai Zainab baki da hankaline?” ya kalli su Maryam ya ce ”Ku cikata ta zubar da cikin kuma wallahi Zainab muddin kika taba Khadeeja kisa a ranki a bakin auren ki baza ki taba dawowa ba kuma. Bayan sun cikata ta kasa aikata komai in banda muzurai da ta ke tayi. __________ *Bayan wasu watanni* Khadeejatu kwance a kan gadon Mama wanda tunda cikinta ya kai wata takwas Mama taje ta dauko Khadeejatun ta dawo da ita gida. Khadeejatu dake kwance shememe da katon cikinta da za kayi tunanin yan biyu ne ko uku dan girmashin ya zarce misali a ce da daya ne gashi scanning din duniya da aka yi da guda daya ne. Wani irin ciwon mara ne ya ziyar Khadeejatu nan ta fara ciccije baki ga bayan ta ya rike wanda tun jiya da daddare take jin irin wannan yana yin. Nan ta ringa murkusutsu ta na ciccije baki cikin karfin hali ta fara bin bango har ta samu ta bude kofar dakin ta fice a falo ta tarar da Mama zaune tana kallo taga Khadeejatu ta fito Mama ta na murmushi ta ce ”Har kin fito ne”. Khadeejatu ita ma tana murmushi ta dagawa Mama kai ta na cewa ”Eh” Mama ta samu kujera 2 sitter ta zauna da dabara ta zauna . Nan mama ta ringa mata sannu sannu cewa take “Khadeeja Allah dai ya raba ku lafiya” a hankali khadeejatu ta amsa da ”Amin”. Nan suke ta yar hirarsu Mama ce ta ce “Khadeeja lafiya naga kina ta ciccije baki kodai haihuwar ce?”. Wani irin murdawa da marar Khadeeja tayi ne ya sa ta ma kasawa bawa Mama amsa sai girgiza kai da ta ke yi. Da sauri Mama ta mike ta karasa gurinta ta kama ta tana mata sannu da karfi ta kwalawa maryam kira da ke kitchen ta na yanka salad jin kiran da Maman ta ke mata ne ya sa ta saurin fitowa. A firgice Maryam ta kalli Mama ta ce “Lafiya? ko haihuwar ce?”. Mama ta kalleta ta ce “Ehh dauko mayafin ki da key din motarki ki dauko akwati”. Ko amsawa batai ba da gudu ta nufi dakinta nan ta dauko akwatin da mayafin nata ta daukowa Mama hijabi. Sai da ta fara kai kayan tazo ta taimakawa Mama su ka kamata su ka kaita mota. Nan Maryam ta jasu sai asibitin nan da Dr Nura ke aiki ai cikin gaggawa likitocin su ka karbeta. Nan Maryam ta kirashi ta sanar dashi halin da ake ciki ba ai minti goma ba sai gashi ya karaso asibitin. Labour room din ya shiga nan ya tarar har faya ta fashe still ta kasa haihuwa duk ta galabaita sai gumi take ihu take tana ”Innalillahi wa inna ilaihir rajiun” ”Dan Allah ku taimakeni ku cire mun wannan cikin”. Wata Nurse ce ke matsa mata ciki fadi ta ke ”Push!!push!! madam” . Nura ne ya kalli wata Nurse ya cewa wata nurse ta dan matsa nan ya damke hannun Khadeejatu ya ce ”Yi numfashi da karfi” . A galabaice Khadeejatu ta ce “Yaya bazan iya ba na gaji” Nura ya ce “Daurewa zaki yi kinji dijee nan ta ringa girgiza kanta hade bakinsu Dr Nura yayi ba tare da ya damu da nurses din dake gurin ba . Wani irin numfashi Khadeejatu taja nan wata nurse ta ce ”Yeee sir kan babyn ya fara fitowa”. Nan ya cire bakinshi daga nata inda ya ringa matsa hannunta nan tayi wani irin numfashi. Nan kukan jjnjiri ya cika daki nan Dr ya dauki babyn ya yanke cibi ya mikawa wata nurse . Dayar nurse din ce ta ce “Ga wani baby nan akwai saura nan Khadeejatu ta sullubo babyn na biyu a ta ke ta suma nan Dr Nura hankalinshi ya tashi nan shida Dr Khalid su ka dukufa kuma a kanta. Inda Nurses kuma su ka dauki yaran inda aka samu baby boys su ka karbo kaya suka shirya su cikin kayan sanyi masu masifar kyau. Tunda su Hafsa aka fito da yaran suke ta murna........✍🏻 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* .........✍🏻✍🏻 *Ta ku ce har kullum* _Addeejerh😍_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin 53~54 Sosai aka dinke khadeejatu kamar kwarya dan ta dan bude bayan an mata Allurar bacci aka kaita dakin hutu. Nura ne ya turo kofar dakin bakinshi dauke da sallama yan dakin su ka amsa cike da ladabi yaje gurinsu Umma ya tsuguna ya gaigaishesu su ka amsa tare da mashi barka. Gurin gadon da Khadeejatu ke baccin ta ya nufa twins din na cikin dan karamin gado kama sosai su ke da Nura ba abinda su ka baro nashi kamar yayi kaki wani irin hawaye ne yaji ya zubo mai wai yau shine da yara kuma biyu a lokaci daya shi da ya fitar da ran da samun ya'ya. Daya daga cikin yaran ya dauko wanda tsabar tsananin kamar da suke a junansu sai da aka daura masu tag Hassan din ya dauka ya mashi adduoi ya tottofe mai ya dauki Hussainin shima ya mashi adduar sannan ya maida su cikin dan gadon na su. Hannun Khadeejatu ya kama cikin tsananin kaunarta a ransa, ta zamo wani bangare na jikinsa, ta sanadiyar ta ne yau ya samu kyauta mafi girma wanda ba kowa ne ke samun irin shi ba. Kowa ka gani cikin farinciki ya ke asibiti ya cika makill yan uwa da abokan arziki sai zuwa su ke. Sai da Khadeejatu tayi awa biyu ta na bacci sannan ta tashi. Bayan tashin nata ne Mami ta zuba mata kunnun kanwa wanda ta koma gida tayi kuma ba laifi khadeejatun ta sha sosai . Sai dare aka sallamesu su ka koma gida har a lokacin Khadeejatu ta ki basu nono. Mami ce ta harari Khadeejatu ta na fadin ”Wai nikam ubanme yaran nan su ka maki ne da zaki hana su nono ba ke kika tsaya har aka maki cikin to tun kafin in sassaba maki ki daukesu ki basu. Khadeejatu na zumburur baki ta ce ”Hafsa dan Allah zugen zip din” bayan ta zuge mata Mami ta fara dora mata Hassan din akan cinya khadeejatu ta sa mashi nonon a baki ya na fara sha da karfi ta ce ”Ouchhh” tai maza ta cire daga bakinshi. Mami ta dalla mata garara ta ce ”Me haka kuma?” Khadeejatu kamar zata yi kuka ta marairaice fuska ta ce “Mami tsige mun nonon fa zai yi”. Ai nan su Hafsa su ka sheke da dariya ita da Maryam Khadeejatu ta kallesu tayi kwafa ta ce “Zan rama ne”. Cikin fada fada Mamin ta ce ”Banson shashanci maza bashi ya sha” haka ta mai da mashi nonon aiko charaf ya kama bayan ya sha Hafsa ta karbeshi ta sashi a kafada ita kuma ta karbi Hussainin shi ma ta bashi ya sha. _Ranar Suna_ Yau take suna an radawa twins suna inda aka sawa Hassan aka sa mashi *SAIFULLAHI* sunan mahaifin Dr Nura inda Hussaini kuma aka rada mashi suna *YUSUF* amma Hassan da Hussaini din su za'a ringa kiransu raguna hudu manya manya aka yanka. Khadeejatu ba karamin murna tayi ba da irin karar da Nura yayi ba da yasa mata sunan ya “Yusuf dinta tuno shi har kuka sai da tayi tare da yi mashi fatan rahamar ubangiji. Ankon shadda Khadeejatu tayi ita da Dr Nura ansha hotuna sosai. Da yamma akai decoration a compound din gidan akayi shagalin suna a nan ne naga fans din *KHADEEJATU* sai cin tatsote dasu alala su ke an rarraba savourniers a jaka masu dauke da hotunan Hassan da Hussaini. Haka Khadeejatu ta ringa jegon ta cikin kwanciyar hankali ita da yara duk sunyi bul bul har wannan lokaci da su ka kusa arba'in Zainab bata zo ta ce ko Allah raya ba. Zainab ce da kawayenta sun saki kida a speeker cikin wata arniyar shiga da su ka yi sai rawan su ke su nayi su na shan shisha. Nikam nace ( *Waiyazubillah Allah ka* *shirya mu ka kare mu* *da karewarka* ) ( _Washegari_ ) Yau laraba su Khadeejatu su kai arba'in da daddare Dr Nura yazo ya dauketa su ka koma gida bayan gyaran da ta shassha a gurin Mama. *~Za ku ga typing din nawa kadan wallahi nayi~ ~typing ne ya goge~ ~kuma gabadaya~* *MORE COMMENT* *MORE TYPING* ............✍🏻✍🏻 *Ta ku ce har kullum* ~_Addeejerh_~ 😍 ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin Wannan page naki ne Aunty fauza yar amana❤️❤️❤️❤️kiyi yadda kikeso kiyi dashi much luv💞 55~56 A kwana a tashi asaran mai rai yan biyu har sunyi wata hudu sunyi bul-bul da su abun gwanin sha'awa. ”Assalamu Alaikum” Hafsa tayi sallama Khadeejatu dake breastfeeding Hussaini da murmushi ta amsa sallamar tana cewa ”Ahhhhh twinny oyoyo sannu da zuwa”. Hafsa itama ta na murmushi ta ce “Yauwa sannu da gida” ta dauki Hassan dake ta wangale mata baki har wani yunkuri ya ke kamar zai tashi dagashi sama tayi tana cilla shi sai kyalkyalewa yake da dariya. Khadeejatu tayi murmushi ta kalli Hafsa ta ce “Twinny ya kike ya gida da yasu Mama? ina taso in shigo tun rasuwar inna gashi yau watan ta guda” Hafsa ta ce “Lafiyar su kalau wallahi kam baki shigo mana ba shine yau nace bari inzo inga yara na dan ni ba gunki nazo ba” ta karasa maganar tana dariya. Khadeejatu ta harare ta ta ce ”Naji gasunan sai ki daukesu ki tafi dasu na huta da shegen kukansu gasu acici bare hussaini duk sun ramar dani” ai Hussaini kamar yasan mai ta ke fada ya wangale baki ya na dariya. Hafsa ta ringa dariya harda ta fah hannun ta ce “Kinga dan yaro ma dariya ya ke maki”. Khadeejatu ta yi kicin kicin da fuska. Hafsa ta ce ”Khadeejatu in baki labari ina wannan Bashir dinnan wanda ya taba ce maki ya na sonki mu ka bashi ruwan zafi da gishiri ya sha to sati biyu da yin aurenshi, kuma kin sa yar Malam Haruna ya aura ta unguwar bello”. Khadeejatu kyalkyale da dariya harta na kokarin kwarewa tace “Kaiii wallahi har na tuno yadda ya ringa fito da harshe kamar karen da ya ga kashi, ke haba kardai ki ce mun Kulu kai ita ma fa taci ubanta a gurin mu”. Hafsa ta na dariya ta ce ”ita fa” nan su ka rinka tuno da kuruciyarsu su kai ta dariya. __________ “Kanwata yau nace ban leko naga twins dina ba” cewar Zainab. Khadeejatu tayi murmushi ta ce ”Aikam dai” Zainab ta dauki Hussaini da ke zaune a abun zaman su ta na mashi wasa. Jin kauri daga kitchen Khadeejatu tayi sauri ta tashi ta nufi kitchen din ta na kwashe abincin a food flask ta jiyo kukan daya daga cikinsu sauri take tayi ta gama kwashewa ta koma falon taga mai kukan jin har yanzu ba a dena kukan ba ya sa ta fitowa. Hussaini ne dake hannun Zainab ya ke ta chanyara kukan . Da sauri khadeejatu ta karbeshi Zainab ta mata sallama ta koma side dinta. Nono ta bashi amma yaki karba sai kukan yake tayi duk yadda zata yi ya amsa tayi yaki ga ya ki yin shiru kawai sai ita ma tasa kuka. A haka yazo Nura ya zo ya tarar dasu nan yake tambayar mai ya faru nan ya fara dudduba bakin nashi ya ga ko lafiya yaki shan nonon. Anan ya ga wani karfe a karkashin harshensa da kyar ya cire karfen sai jini kuma nan ya dauko first dinshi ya goggoge jinin ya mika mata shi ta bashi nonon ai ko charaf ya karba kamar wani mayunwacin zaki . Nan Nura ya ringa fada ya zata yi ta ajiye karfe kusa dasu . Cikin kunar rai Khadeejatu ta ce ”Haba Yaya bani da hankali da zan ajiye karfe alhalin nasan da yara abun da koma rarrafe basa yi ni ina ma kitchen na jiyo kukan shi kuma a hannun Zainab ya ke”. Cike da mamaki Nura ya ce “Zainab kuma?” nan ya fara zargi a ranshi to ko ita ce................ *A gaskiya ina jin dadin comment dinku dan ya na sani nishadi son so fisabillillahi* ❤️❤️❤️❤️ _Khadeejatu da Nura sunce in gaisheku_ 💃 *MORE COMMENT* *MORE TYPING.............* ✍🏻✍🏻 *Ta ku ce har kullum* ~_Addeejerh~ 😍_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin Wannan page din naki ne Aunty Haupha❤️kiyi yadda zaki dashi naki ne 💃💃 57~58 *Bayan sati guda* Su Zainab ne ita da Safiyya a hanyarsu ta dawowa daga gurin boka . Safiyya ta cewa Zainab ”Kinji dai abinda boka yace ki kula da wannan tukunyar duk ranar da ta fashe duk abinda kika aikata sai kin fada da bakinki kuma kin haukace”. Zainab tayi murmushi ta ce “Safiyya ai nasan komai in fada maki ai wannan tukunyar kamar kwai zan ringa riritata”. Safiyya ta ce ”Hmm da yafi kam”. *Bayan wani dan* *lokaci* ”Wai Khadeeja har yanzu baki gama shiryawa bane kinga time na tafiya sauri nake” cewar Nura. Khadeejatu da karfi yadda tasan zaiji ta ce ”Yaya na kusan gama shiryawa ganinan 1 more minutes dan Allah”. Ba ta jima ba ta fito cikin shirin ta na na doguwar riga kalar ja wacce tasha stones ta yafa karamin mayafin rigar dan karamin cikinta ya dan turo abun sha'awa fuskarta bata yi wani heavy makeup ba sai wani irin cool kamshi ta ke . Nura na murmushi ya bude mata hannu tazo ta rungumeshi tightly ya rungumenta ya na fadin ”Nana Khadeeja na kinyi kyau sosai anya baza mu fasa fita ba in zauna in ta kallon wannan kyakkyawan fuskar taki da sura”. Khadeejatu ta dago tana murmushi taja gashin gemun shi ya ce ”Ouchhhh laifin me nayi kuma da fa zafi” ya marairaice fuska. Khadeeejatu ta kyalkyale da dariya ta ce “Ba abinda kayi to ko zamu zauna din?”ta tambaya tana kanne mashi ido daya. Nura yayi murmushi ya kama hannunta su kai waje , gidan su Umma su ka fara zuwa su ka gaishesu sannan su ka wuce gidan Mama inda zata wuni dama su Hasssan na gidan yau ne in zasu dawo zasu dawo tare da su. ********** Zainab ce ke waya ta na fadin “Tally in zaki taho please ki tahon da flavor ni babu”, Tally ta ce “Okay sai na karaso” Zainab ta sheke da dariya ta ce “Shegiya Tally ya naji muryaki haka?Tally tayi dariya har Zainab na jiyo sautin tace kinsan ina tare Alhajina"............. *********** ”Assalamu alaikum” su Khadeejatu su kayi sallama yara biyu ne maza zaune a kan kujera daya na game daya hankalinshi na kan television ya na kallon carton. Nura ya ce ”Hassan Hussaini” ya kira su da dan karfi a guje su ka tashi su ka zo su ka rungumesu doctor sai murna su ke su na ”Oyoyo Mummy da Daddy” Sai a lokacin na gane yan biyu ne dan ba karamin chanjawa su kai ba sun girma akalla zasu yi shekara biyu da rabi ko ma uku masha Allah dama dogaye ne su. Nan Khadeejatu tayi murmushi ta ce “Nidai karku kayar dani ”. Dr Yayi murmushi su ka karasa falon Mama ta fito da daga kitchen ta na fadin “Ahhhhh kace manya baki ne damu shiyasa naji yan banzan nan sun cika mun gida da karadi lale-lale sannun ku da zuwa”. Khadeejatu tayi murmushi ta ce ”Yauwa Mama sannu da gida” ta zamo daga kan kujerar ta gaishe da Mama shima Dr Nura ya gaisheta. Chan su na hira Khadeejatu ta ce ”Mama ina Auntyn twins(Maryam) ne naji ta shiru ko bata nan ?”. Mama tayi murmushi ta ce “Bata nan kinsan ta fara zuwa gyaran jiki”. Khadeejatu ta ce ”Okay Allah dawo da ita lafiya”. ******* Sai bayan La'asar yazo ya daukesu inda ta roke shi ya kaita gidan Hafsa amarsu inda ta auri Abokin nan na Dr Nura wato Shamsu. Ai ko ba karamin dadi ba Hafsa taji da zuwan nasu sunsha hira sosai sai dare su ka tafi. *Bayan kwana biyu* Hussaini ne a guje ya nufi bangaren Zainab dama shine baya tsoranta ya tarar bata falo ya shiga dakin ta a dai dai lokacin ita kuma ta shiga toilet. Yar tukunyar dake ajiye a gefen gadonta wacce ta ke son zubawa wani gari a cikin sai fitsari ya matso ta ai kam Hussaini ya dauki tukunyar sai ta subuce mashi tasss ta fadi ta fashe ta na bada wani irin kara fitowar Zainab kenan ta rike kanta ta na kwallara kara. A guje Husssaini ya fice.....................✍🏻✍🏻 *MORE COMMMENT* *MORE TYPING* ............✍🏻 *Ta ku ce har kullum* ~_Addeejerh~ 😍_ ✨✨✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨✨✨ *LABARI/RUBUTAWA* *KHADIJA ADAM IDRIS* ( _Shalelen kainuwa_ ) *MARUBUCIYAR* 👩‍❤️‍👨 *FANSAN RAN* *MAHAIFANA* 👩‍❤️‍👨 *AND NOW* ✨✨✨✨✨ *KHADEEJATU* ✨✨✨✨✨ *___________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 '''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}''' https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________________* ALHAMDULILLAH!!Allah na gode ma da ka bani ikon rubuta littafin nan na *KHADEEJATU* Allah kasa na rubuta abun da zai amfani Alummar musulmai. Sadaukarwa Na sadaukar da daukacin littafin nan gareku mahaifina da mahaifiyata *Hajiya Halima Adamu* *Muhammad* da *Alhaji* *Adamu Idris* Allah kara lafiya da nisan kwana. Amin 59~60 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Tuni ita ma Zainab ta arco a guje sai ihu take yi Dr Nura da dawowar shi kenan daga masasllaci yaje ya yi sallar Azahar sai yayi kicibus da abun da ke faruwa da karfi ya rike ta sai fizge fizge take yi duk wasu irin mugayen kuraje sun feso mata fincike dan kwalin kanta tana fadin ”Ni ce na sa ma magani a lemo kamanta da mahaifiyarka ka dena nemanta nan ta ringa fadin me da mene ta aikata”. Khadeejatu na rakube a kofar bangarenta sai kuka take yi a ranta tana mamakin dama ana samun mutane irin haka a duniyar nan su Hussaini duk sun makale a bayanta. Tsabbb sai da Zainab ra fadi mai ta aikata sai kuma tayi hanyar waje a guje dama kofar Dr Nura ba gaba daya ya rufe ba. Nura da jijiyoyin kanshi su ka sun firfito idonshi duk ya kada ya bita a baya bai ga ko alamun ta ba ya dawo ya dau mota ya yayiyyii zagaye a cikin unguwar ba ita babu alamunta. Haka ya koma gida ya na shiga ya tarar da Khadeejatu ta hada kaii da gwuiwa su Hassan na yan wasannin su ba ruwansu. Zama yayi a gefenta cikin sanyi Murya ya ce ”Khadeejatu ta dago kanta ta kalleshi duk idanuwanta sun kada”. Kama hannunta yayi ya na murzawa ya kalleta idon su cikin na juna ya ce “Mene kuma kike kuka Nana Khadeeja haka Allah ya tsara mana bamu da tsimi bamu da dabara hausawa dama sunce _duk abinda ka_ _shuka...shi_ _zaka girba_ dan haka karki damu abinda tayi shi yake bibiyarta. Khadeejatu tana hawaye ta daga mashi kaiiii........... Bayan Dr Nura ya gama sanar da Mama duk abubuwan da su ka faru. Sai da ta jijjiga kanta irin nasu na manya bayan dogon nazarin da tayi ta ce “Hmm biri yayi kama da mutum amma duk abinda tayi dan kanta sai dai muce Allah ya kyauta dan ni ta dauren jijiyoyin jikina na rasa mai zance. Nura ya ce “Wallahi nima haka Mama duk abun ya dauren kai sai dai muce Allah kare mu da karewarshi”. Mama ta amsa da Amin ta gyara zama ta ce ”Toh ya diyartawa? da fitinannun yaran nan”. Nura yayi murmushi ya ce ”Su nan lafiya ita kam Khadeeja tun da abun nan ya faru ta daga hankalinta”. Mama ta kalleshi ta ce “Toh ita Khadeeja me na damuwa ita fa ta jawa kanta ”. *BAYAN* *SHEKARA GOMA* Wata yar karamar yarinya ce a wani katon compound mai cike da shuke shuke da flowers tana gudu sai kuka take a kalla zatai shekara hudu a duniya. Wani haddadden falo ta shigo tana kwala kiran Daddy!!! Dadddy!!! Wani matashin mutum ne ya ke saukowa daga staircase . Wannan yarinyar dake kuka da gudu ta nufeshi ta rungume shi tana kuka. Tsugunawa yayi ya dauketa ya na cilla ta sama ya ce ”Mai ya faru da Suhaiman Daddy ne? naji ta na kuka tana kiran Daddy wane ya taba mun Baby na?”. Suhaima ta chuno baki ta ce ”Ba su Yaya Hassan bane yace wai bazan yi ball dasu ba inje wai muyi wasa dasu Yaya Basma da Yaya Noor kuma ni ball din nake son yi” ta karasa maganar ta na marairaice fuska. Nura shima ya marairaice fuska ya na tabe baki ya ce ”Kassh amma su Yaya Hassan ba su kyauta ba amma muje gurinsu dole Baby na tayi Ball”. Ni kam Shalele sai da na karewa wannan mutumin kallo sai naga wai ashe Dr Nura ne lolx, naga yayi wani bulbul dashi ya na kyalli lolx😂. Wata matashiyar matace ta ke saukowa ita ma daga stairs din tasha bubun na wata dakarkiyar shadda kalar Blue tasha paint work kalar pink and blue tayi dauri ta na Zahrah buhari sai tashin kamshi take irin matan manya nan haka ta ringa saukowa kamar ta na tausayin kasa. Jin karar takalmin matar nan yasa Nura juyawa ya na wani irin murmushi mai tsuma zuciyar wanda ake yiwa ya ce “Wow My Nana Khadeeja kinga yada kika yi kyau” Khadeejatu ta jujjuya kwayoyin idanuwanta tace “Da gaske Yaya?”. Nura ya ce ”Sosai ma Suhaima ta kalli Kgadeejatu ta tabe baki ta ce ”Yen yen batai chauba nidai”. Khadeejatu ta dungurewa Suhaima din kaiii ta ce ”Naji aji banyi kyau din ba chocolate din ne dai komai abunki bazan baki ba duk wanda kikasha bai ishe ki ba”. Suhaima ta boye kanta a kirjin Nura shi kam Nura ya kyalkyale da dariya. Kama hannu Khadeejatu yayi su ka fice compound din inda yaran su ke ball din dole Suhaima dan rigimarta sai da ta shiga ball din nasu su ma su Basma da Noor su ka shiga bayan sun gama assigntment dinsu aka buga ball din dasu abun nasu gwanin sha'awa. Garden su Khadeejatu su ka je ta zauna akan grasscarpet din Nura ya dora kanshi a kan cinyarta ya kwanta ta na shafa gashin kanshi su na hirar su irin ta masoya cike da tsantsar so . Khadeejatu da Nura yaransu bakwai bayan *Hassan* da *Hussaini* sai ta haifi namiji *Rais* bayan shi sai ta haifi mace da namiji *Suhailat* da *Suhail* daga su again kuma sai ta sake Haifar twins duka mata *Basma* da *Noor* sai kuma ta haifi auta *Suhaima*. Hafsa ma yaranta biyar suna zaune lafiya da mijinta Shamsu . Sai Maryam ita ma tayi aurenta da mijinta Abdulmajid su na zaune lafiya cike da soyayyar juna sun samu karuwar yara shida inda ita ma sai da ta haifi twins har sau biyu. *SAFFIYA* Safiyya ta samu wani dan dattijo tsohon dan siyasa matan shi uku inda ita ta shiga a ta hudu ta hadu da jarababbun kishiyoyi ta je gurin boka kenan akan kishiyoyi a hanyarta na dawowa ne ta gamu da hatsarin mota inda a take ta mutu dan kwakwalwarta ta ma sai da ta fito kayan cikinta su ka fito waiyazubillah. A wannan Shekarun Khadeejatu Dr ya samo mata admission a jami'ar *Bayero University Kano* inda ta karanci bangaren Medicine har ta kammala inda ta fito da first class. Nan Dr ya gina masu wani tanfatsetsen asibiti shi da ita inda a ka sawa asibitin suna *KHADNUR* *SPECIALIST* *HOSPITAL*................. *TAMMAT BI* *HAMDULILLAH!!!!!!!!!* _Komai yayi farko zaiyi karshe._ *ALHAMDULILLAH!!! ALHAMDULILLAH!!!ALHAMDULILLAH!!!* _Allah nagode ma da ka bani ikon kammala wannan littafin nawa da ya samu karbuwa gurin masoya hakika naji dadin haka._ _Anan na kawo karshen wannan littafin nawa mai_ _suna_ *KHADEEJATU* _kuskuren da nayi Allah ya yafe mun , fadakarwar da nayi Allah bani lada, Allah sa Alumma su amfana. _ _GODIYA_ Maman Yusrah Mom ihsannnn Am his Khadeey fashion KhadNur Mom Mus'ab&Zarah Mom Haneef Ummu Rufaida Eyshart Mommny Ithmad Ummu Shaddad Ya Hamida Meerah Nanwara Haleeemat Muhammad ~B.B Zainab Sa'id Deejert Princess Ummu Huzaifa Mommny Nanah Khadeeja Sulaiman Garba Khadeejart Mum Huzaifa (Ummin Kurfi) Fatymah Kusa RuqAyyah ~R~B~J Khadijatijjaniibrahim6@g Maryam Na'ala Zabs 4 real Ummu Muhammad Maman Siyama Mummcyn Khadeey Mmn Heedayah Omar Hafsy Mmn Abdussamad Firdausi sani Anty Maryam Ummu Manal Batool Jarmah Mmn Adnan/Yusrah Mom Sultanah Zynab Abubakar Aisha Khalil. _Gaskiya bansan da bakin da zan gode maku ba_ _masoya_ *KHADEEJATU* _bisa namijin kokarin da kuka yi wajen bani hadin kai , kana kuma da kwarin gwuiwa wato_ _wajen yi sharhi(comments)hakika ina matukar godiya sosai Allah bar kauna son so_ _fisabilillah_ ❤️💃 _JINJINA A GAREKU_ Mom Islam Maryam Dangi Mum fuad Ummu Dahirah Maman Noor Aunty Fauzah yar Amana Aunty Haupha. *Ban manta daku ba kuma daukacin 11stars🌟💫✨❤️💃son so fisabilillah.* _Jinjina ta musssam a gareku_ Mom Islam Maryam dangi _Bazan taba mantawa da namijin kokarin da kuka yimun har na kammala littafin nan nawa._ _Sai mun hadu a littafina_ _na gaba wato_ *KUNCIN* *RAYUWA* _True life story_(Paid book) *Ta ku ce har kullum* ~_Addeejerh_~ 😍 *BISSALAM* 👏🏻👏🏻👏🏻