Showing 9001 words to 10235 words out of 10235 words
sai wacen jaririr yar sai kace bamata a garin, bari kaji in fadan ma ni Yasir nafi karfin wanan kwailar yarinyar wlh,
ABK yace ni karka daman kana min ihu a kunne yarinya CE dai bansamu ba sai ka Neman ma kanka mifitah ni nacire hannu, na a wanan Al,amari Allah ya hadaka da mommy, dan gobe ne al'kawari zai cika kayi bayani tunka Yasir yace wani Abu ABK ya datse wayar
Yasir cire wayar yayi a kunnan shi yafara fada tamkar Abubakar din na gaban,
"Dan nace kasamomin yarinya zaka raina min wayau duk dan ni har yanzun banga yarinyar da ganin bane shiyasa wannan dinma danace kasamomin zan auren ne kawai Dan mommy Rabin lokaci kafin in sami wace nakeso in aura Dan kai dan ran in wayau zakace ga yarinya nan a gidan mu wace itah kanta bata gama sanin kanta ba balleni ta iya kulla dani" yaja wani tsaki kamar zai tsinke harshan
Allah yakaimu gobe iyakaci ince ma mommy ban samoba ta karamin lokaci da wannan tunanin yai k'wanciyar shi a kan wawakeke gadon shi
```Washe gari```
Mommy na zaune a palo sai ga yasir ya shigo gaisar da mommy yayi zai wuce mommy takira shi "yasir"
"Na'am" zuciyar nabugawa dan yasan bazai wuce maganar auran, datace ya nemu bane,
Mommy Tace" Yasir ina maganar mu takwanane?
"sosa kai yafara yi sanan yace " mommy wallahi har yanzun ban samu yarinyar da taimin bane shiyasa, yakara shi maganar a raunane
"Yasir kace bakasami yarinya bane shiyasa?
"eh mommy"
"0k tunda hakane yazo gidan sauki ni nasami yarinya mai natsuwa da tarbiya da sanin ya kamata wanda kai zakaji dadin,zama da itah nasan a zuciyar ka kanacewa wacece itah?
"bakowa bace illah Yusrah"
da wani mugun sauri ya dago kanshi yana kallon mommy
dak'ar ya iya hada kalaman bakin,shi mommy Yusrah kuma?
wace Yusrah?
"Yusrah dai da kasani Yusrah kanwar ka ta gidan nan ta Baban,ku nake nufi,
karyar da kai yayi ya raunata murya sosai "mommy ki duba girman Allah ki janye wanan maganar karma wani yaji wlh Yusrah bata a tsarin irin matan da akesan aura kwata_kwata mommy bakiga karaman yarinya bace bazata iya rayuwar aure ba yanzun dan itama tana da bukatar kullawa bale abata kula dani dan Allah mommy ki janye maganan pls mommy help me"
yafada muryashi a mutukar raunane
tunda
tunda yafara maganar mommy take kallon shi sai can tadago
"Yasir"
"na'am"
"kace in janye magana nan dan Allah?
"inama Allah sai dai abin da karok'a wanan karan bazaka samu dan ni nagan, go abin da zai iya faruwa wanda bama fata dan haka k'aya hakuri ka rungumi zabin da namaka a matsayi,na na mahaifiyar ka kasan bazan taba zaba maka abin da zai cutar dakai ba"
"nasani mommy bazaki zaba min abin da zai cutar da niba aman walahi mommy bana jin son yarinyar a gareni ko kadan Dan Allah mommy ki.... katse shi mommy tayi ya isah haka wukun,cene na rigada na zartar kuma kai baka isa na chanja ba saboda haka sai kaje kafara koya wa kan'ka Santa Dan daddy dinku na dawowa Zance yaje neman maka auran,ta in naji wata magana Mara dadi tataso daga gareka in ranka yayi dubu wlh sai ya baci tashi kabani waje"
Yasir bai kara cewa komai ba ya tashi yana hada hanya yai dakin shi
Mu hadu a next page
*_By AUNTY FAUZAH YAR AMANAH KAINUWA_*
πΉπ»πΉπ»πΉπ»πΉπ»πΉπ»
πΉπ»πΉπ»πΉπ»πΉπ»πΉπ»
*_BUZUWA_*
πΉπ»πΉπ»πΉπ»πΉπ»πΉπ»
πΉπ»πΉπ»πΉπ»πΉπ»πΉπ»
*_STORY & WRITTEN_*
*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*
*_πKAINUWA WRITERSβ ASSOCIATION_*π€
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
```"Duk wanda yake kawo maka zantukan mutane kaima wata rana zai kai naka gurin wani"```
*_Malamai suka ce, duk lokacin da Annamimi ya kawo maka zance to_*
Kada ka gaskata shi
Ka yi masa nasiha
Kada ka tafi binkicen al yi ko ba'a yi ba
*_Kada ka yadda shaidan ya yi tasiri cikin zuciyarka ka rika jin haushin Wanda aka ce yace din. (Domin baka da tabbas ya fada ko ba'a fada ba)_*
*_Yan uwana rabin jikina abin Al,fahari na farin cikin rayuwa ta Allah yabar mutare yabar so da kauna yan da Allah ya hadamu nan Allah ya hadamu a al,janna Firdausi tare abin ya Allah gaisuwa a gareku mai tarin yawa iyalan Alhaji Adam idiris bichi_*
```Kamar su```
*_SANI ADAM IDIRIS BICHI_*
*_IDIRIS ADAM IDIRIS BICHI_*π
*_ZAINAB ADAM IDIRIS BICHI MAMAN MEENAL_*
*_FIRDAUSI ADAM IDIRIS BICHI MAMAN AMRAH_*
*_ABUBAKAR ADAM IDIRIS BICHI ALHAJI ABU ABOKI_*π
*_FAUZIYYA ADAM IDIRIS BICHI_*
*_FATIMA ADAM IDIRIS BICHI MY UMMI_*β€
*_HASINAH ADAMA IDIRIS BICHI_*π
*_MUNAIYA ADAM IDIRIS BICHI MU BABY_*
*_JABIR ADAM IDIRIS BICHI_*π
*_YASIR ADAM IDIRIS BICHI ATSULA_*π
*_AYSHAT HUMAIRA ADAM IDIRIS BICHI YAR AUTAR MAMA_*π
*_Allah yaji kanku da rahma IDIRIS & jabir Allah yasa aljanna ce makomar Ku_*π
``` Yan Allah ya hadamu a nan Allah ya hadamu a al,janna tare yan uwa rabin jiki ```
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__
π
Ώ1β£2β£