Showing 3001 words to 6000 words out of 17483 words

Chapter 2 - AUREN WATA BAKWAI COMPLETE

kyau."

Haka ta tu

É“

eta da kyar tana sa mata ruwan zafi a jiki ta kara sulle mata tana ihu, "Zaki karni ne Baba, na shiga ukuna ni Gaaji zata ƙona ni."

Haka sukata fama tana gudu tan

a binta har aka rage daudar dan ba ace ta fita duka ba,kanta kuwa kin yarda ma tayi a ta

É“

asa sam bare a wanke.

Suna gamawa ta dauko sabon brush tasa mata toothpaste ta ce, "Yawwa ungo wanke bakinki."

Tana karba ta su

É—

e toothpaste din tas ta shanye ta

fara tauna brush din.

Uwar Soro ta bude baki, "Subhanallahi wanke baki ake ba sha ba fa." Karba tayi ta kara zuba mata wani sannan ta wanke mata bakin da kanta.

Ai kuwa datti kamar ruwan kasa jini ma bakin ya fara yi, tuni Gaaji ta rikice ta fara kuka

tana ganin jiki ta ce, "Dok Allah karki shanye mun jinina kadan ne dani ba yawa kuma bai da zaƙi ma Don Allah."

Sai da dariya ta kusan subucewa Uwar soro ta danne tana, "shikenan yanzu ga ruwa kuskure bakin,kar ki shafa,ki kuskurewa kawai."

Nan fa t

ana sa ruwa abaki ta shanye tana, "ita ba zata zubar da jininta a banza ba ta mutu."

★★★

CIKIN GIDA

FULANI ce kishingi

É—

e a parlour hannunta dauke da tuffa tana ci a hankali, gabadaya yanayin fuskarta sam babu walwala kallo

É—

aya zaka mata ka tabbatar

da cewa tana da damuwa cikin ranta.

Jakadiyar ta dake gefe tana lure da hakan ta ce, "Ranki Ya Dade Fulani lafiya kuwa?"

Ta ce, "Jakadiya kira mun Hajiya Maimuna."

Tashi tayi ta je ta kirata cikin sauri.

Hajiya Maimuna wacce take Aminiyar Fulani

kuma mata agun Kawun Mai martaba ce ta shigo bangaren Fulani kamar yadda ta samu kira daga gun Jakadiya.

Zama tayi tana fadin, "Ranki Ya Dade na amsa kira, amman ya na tarar da fuskarki ba walwala fatan dai muji Alkairi."

Jakadiya na fita ta la

É“

e ab

akin kofa tana sauraren abun da Fulani zata ce.

Numfasawa tayi tana gyara zama, "Maganar Yareema ne, kina ganin kullum mai martaba kara girma yake,kwanaki na kara ja, lokacin murabus dinsa na ta kara tawowa, tsufa ya kamasa, amman Yareema sam yaki mai d

a hankali kan batun aure kuma kin san ba makawa shi za a daura, ba ma wannan ba ni kaina ina bukatar ganin wata wacce za ace sirika ce gareni ta haifa mun jikoki, yanzu haka fa ya kusa cika Shekara talatin a duniya."

Murmushi Hajiya Maimuna tayi ta ce,

"indai Don Wannan ne ki daina damuwa Uwar giyata,ina tunanin kawai za a shirya yi masa auren ba zata ne kawai ba tare da saninsa ba kuma ba tare sanin kowa cikin Masarautar nan ba, Mai martaba kawai zaki sanar a shirya bikin na Tabbatar da cewa Yareema ba

zai ta

É“

a bijirewa za

É“

inku ba amman kafin hakan a gwada tuntubarsa na ƙarshe ko yana da wacce take za

É“

insa,in ya tabbatar da cewa babu kawai sai mu shiga shirye-shiryen abubuwan da ya dace kuma a za

É“

o matar data dace."

Gyara zama fulani tayi tana sakin M

urmushi ita ma ta ce, "Maddallah da ke Hajiya Maimuna babu shakka hakan za ayi domin kuwa shine mafita kawai, amman Babbar Matsalar ma ban san ko yana gari ba, zan binciki Uwar Soro muji."

Jakadiya na jin motsin Hajiya Maimuna ta wuce da gudu ta nufi da

kin Fulani Kilishi.

Amarya ga Fulani Babba wacce take ita ma mata ce ga Mai Martaba ta biyu.

Tana ganinta ta daka mata tsawa, "Ke Lafiya zaki shigo mun daki haka? Kina da hankali kuwa?"

Ta ce, "Ranki Ya Dade labari na samo miki ina so Hajiya Maimu

na ta wuce ne kada ta ganni."

Tsaki ta daka mata tana fadin, "Oya ni fadamun to ."

A hankali murya irin ta munafukai ta ce, "Za ayiwa Yareema auren bazata ance ba wanda zai sani sai Mai Martaba da Fulani Babba."

Wani irin Murmushin takaice ..... T

a yi, "Aure? Wannan zance ne, hakan ba zai ta

É“

a yiwuwa ba ma kada ki damu ni na san matakin da zan dauka,bama wannan ba , shin wa za a aura masa?"

Jakadiya ta ce, "basu kai ga fada ba,sun dai ce za a duba."

Dariya ta fara wacce azahirine kadai take d

ariya a zuciyar ta kuwa ban da tsantsar mugunta babu abun da ke ciki.

"In an fada yarinyar ki zo ki sanar mun, ba wanda ya isa aiwatar da komai cikin Masarautar nan ba tare da sani ba, don ban haihu ba hakan baya nufin in zam saniyar ware ahir."

Jaka

diya na fita ta kara nufan bangaren Hajiya Rabi wacce take kishiya agun Hajiya Maimuna ta sanar da ita.

Tsaki Hajiya Rabi tayi tana fadin, "Lallai kuwa za a sha mamaki cikin Masarautar nan, Mussaman in ya kasance ba

É—

aya daga cikin 'Ya'yana za abaiwa Ya

rima ba saidai kowa ya rasa ko ya mutu ko ya yi rai ba aure, ke ban ma ga ta zama ba,amman ina fatan dai baki sanarwa da kowa hakan ba?"

Girgiza kai kawai Jakadiya ta yi alamar eh.

Hajiya Rabi bata kara bi ta kanta ba tuni kawai ta dauki mayafi ta fi

ce.

Tana fita Jakadiya ta tuntsire da wata irin dariya ta wani wasu surutan da ita kadai ta san fassaran su.

★★★

kiran Uwar soro Fulani Babba tayi kan tana neman Yareema.

Uwar Soro ta sanar da shi kai tsaye ya nufi cikin Masarautar.

Yana zuwa

zuwa daga kafar shi da zaiyi ya shiga ciki kafar ta kame kam.

[8/7, 9:47 AM] Xayyeesherthul-humaerath

🥀

: *AUREN WATA BAKWAI*

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*

© *Xayyeesherthul-humaerath*

Page-5&6

Duk kokarin da ya yi wajen ganin ya ja kafa

r kin motsawa tai sam sam.

Jakadiya na fitowa daga kitchen ta hangosa tsaye kafa a kame, rike baki tayi a zahiri tana fadin, "Subhanallahi Yareema lafiya?"

Ko kallon inta take bai ba bare ya bata amsa ya ci gaba da kokarin daga kafa amman ina tamkar

ana kara danna kafar.

Bangaren Uwar Soro tayi tana kurma ihu, "Na Shiga ukuna,Yareema ya kame,kafar Yareema ta kame ya kasa takawa."

Uwar Soro na jin hakan ta fito cikin sauri tana fadin, "Subhanallahi ya aka yi hakan? Ina Yareeman."

Jakadiya ta c

e, "Gashi can a kofar shiga bangaren Fulani Babba."

Aiko Yareema na tsaye ban da zufa ba abun da yake tun yana kokarin motsawa har ya hakura.

Uwar Soro na zuwa tayi kokarin jan kafar tasa amman ina sam hakan ya gagara.

Addu'a ta shiga tofa masa,cikin ka

nkanin lokacin gabadaya matan cikin Masarautar sun cika gun.

Fulani Kilishi ce ta fara karasowa garesa tana, "Subhanallahi Yareema meke faruwa haka?in kafar nan taki motsawa ta karshenta sai dai a yanketa."

Tana fada suka hada ido da Magajiya tare da s

akin wani ƙayataccen murmushi.

Uwar Soro ta umarce su da duka kowa ya bar gurin abarta daga ita sai Yareema,ba yadda suka iya ba don sun so ba haka suka tafi, Fulani Babba kuwa daman bata fito ba.

Hajiya Maimuna ta ce, "Uwar soro ko zan iya tsayawa ni

in taimaka?"

Girgiza mata kai tayi alamar aa haka ita ma ta bar wajen.

Addua ta ci gaba da tofa masa Kasancewar hakan ba sabon abu bane gareta tun yana karami lokuta zuwa lokuta kafarsa ta kan rike sai ta sha faman yi masa addu'o'i kafin ta sake.

Ya

u yafi na kullum domin kuwa da kyar kafar ta sake, tana sakewa tare suka shiga bangaren Fulani Babba.

Bayan sun shiga saida aka

É—

auki kusan Second biyar kafin Fulani Babba ta fara magana.

"Yareema!."

Ta yi shiru kafin ta ci gaba da fadin, "ka san da

i a yanzu ban da damuwa da burin da ya zarce ace yau ka yi aure."

Tana fada tsigar jikinsa ta fara tashi kansa na yi masa wani irin tsiro.

"Ban san mene ne dalilinka na rashin son aure ba kasancewar ka haka a yanzu baka da abun da ya kamaceka fiye da

aure, na san cewa kana da nauyi akanka na juya dukkanin abubuwan da ke tafiya a masarautar nan, zuwan mata kila tana tallafa maka ta wani bangaren ka samu sauki ban sani ba ko akwai wacce kake so,indai akwaita zan so ace kayi gaggawar bayyanar da ita domi

n ayi komai kan lokacin da ya dace."

Shiru ya yi bai ce komai ba kansa na kasa.

FULANI babba ta kalli Uwar soro ta ce, "ko ya sanar da ke wata wacce yake muradin Aure?"

Uwar soro ta ce, "Aa Ranki Ya Dade."

"Hmm to ina jinka Adeel yanzu kai ba y

aro bane kasan abun da ya ce da kai fiye da kowa." Cewar Fulani Babba.

Yareema ya ce, "Babu Ranki Ya Dade amun hakuri tukun zuwa gaba."

Fulani ta girgiza kai tana, "Shikenan Allah yasa mu dace."

Tare suka fice da Uwar soro sai ta tabbatar ya shiga

bangarensa kafin ita ma ta koma nata.

Tana shiga ta samu Gaaji na surfa uban kuka ita akaita gun Baffanta tana so ta ganshi kar a kashe mata shi.

Dakyar Uwar Soro ta lallabata har ta samu ta yi barci.

Cikin dare ta farka wai tana jin kashi.

Uwar Sor

o ta kaita toilet ta ce ta hau tayi.

"Wallahi na Rantse da Ubangiji na ba jan hau wannan abun a wawushe mun duwawuna ba,haka kawai in rasa mazaune ni kam ba zan hau ba, kawai mu fita anuna mun kasa inyi yadda muke yi a ruga."

Duk Yadda Uwar Soro tayi

da Gaaji tayi kashi a toilet dinnan ki tayi fur daga karshe sai leda ta dauko mata,ta bata,ta tsuguna tayi, ga shegen yawa da uban wari tsabar da nannagi abinci harda na hauka.

Tana gamawa tasa hannu ta kulle abunta a ledar ta ajiye a gefe tana, "kuma

Aradun Allah karki samun kashina cikin abunnan a ajiyemun da safe zan dauke abuna da kaina inje in binne."

Sai da ta koma barci kafin Uwar Soro ta samu ta je ta yi floshin din kashin.

Prince Adeel Muhammad Rohaan

Tun da ya koma kansa ke sara masa ga

badaya wani gitaccen ciwon kai yake ji, zuciyarsa kuma ban da muradin kasancewa da wata ba abun da take.

Wayarsa ta fara ringing, yana dubawa ya ga number Safina, a jiyar zuciya ya yi aransa yana raya tamkar tasan yana da bukatar ta a yanzu.

Kara Wayar

ya yi a kunne ya yi shiru.

A bangarenta ta ce"Prince inzo mu kwana? Na kasa barci Please."

Da "alright." Kawai ya amsa mata yana ajiye wayar.

Tuni ta tashi ta feshi jiki da turare ta sa wasu irin kananun kaya da zai iya gigita kowanni ÆŠa namiju d

aga kallo

É—

aya, Mussaman ma ita da take da diri bayyananne mai daukan hankali.

Tana zuwa ta kira wayarsa tashi ya yi ya bude mata kofar bayan ta shigo sannan ta rufe ta bi bayansa.

Zama ya yi a gefen gadon yana danna wayar dake hannunsa, tana shiga t

a wular da Doguwar rigar da ta rufe jikinta da shi tana wata irin tafiya ta karasa garesa tana shafasa, harshenta tasa a wuyansa tana bi tana leshewa, da hannunta tana bin jikinsa a hankali, tuni ta gama sakar masa da jiki, murya a sanyaye ta ce, "Please P

rince, yau kada ka ƙi, ka yarda muyi abun da ya dace,ina da bukata kuma kai ma na Tabbatar da cewa zaka ji dadin hakan kaji."

Ba tare da yace kamai ba ya kara janyota yana sa harshen sa cikin bakinta yana kankameta, ganin hakan ta fara kokawar rabasa da

kayan jikinsa, subulewa tayi daga jikinsa tana binsa da wani munafikin kallo mai kara kashe jiki ta ce, "Wait taya hakan zai yiwu da kaya jikinka bara in cire ma ko."

Shi ko tsayawa kallonta ya yi kawai tamkar hoto ta rabasa da kayan jikinta tana kokar

in janye masa gajeran wando da ke ciki kenan ya dakatar da ita da hannu alamar aa.

Wani guntin tsaki tayi azahiri cikin zuciyarta tana fadin, "duk abun ka dai Wallahi yau sai na samu abun da nake so nayi galaba akanka."

Murmushi ta masa ta dawo jikinsa t

ana shafa girjinsa.

Shi kuwa sakewa ya kara yi,yana bin dukkan ilahirin jikinta yana kai mata wasu irin saƙonni, ban da kokarin ta hake masa ita kuwa ba abun da take, da ta kai hannunta zai rike.

Ya gama duk wasannin da yake da bukata janye jiki ya yi

yana numfasawa ya ce, "Safina Is Ok Please ya isa haka barci nake ji."

Kukan karya ta fara yi tana yi masa magiya.

"Prince Wallahi baka ji yadda nake ji ba, zan iya rasa rayuwata muddin baka biyamun bukata ta ba, ka tausayamun Please, ko na yaune kada

i just once."

Jiki a mace idanun sa na rufewa ya ce, "Ki bari Gobe."

Yana fada ya kifa da kansa tuni barci ya yi awon gaba da shi.

Dafa kai Safina tayi tana, "wai wannan wani irin Bala'i ne kullum sai anzo gabar da zan aiwatar da aikina sai kace b

arci ko kuma wani abu ya faru? Baka da aiki sai romance? This wil be last time da zan bata lokaci na ba zan dawo gidannan ba sai da maganin da dole zai sanyaka aiwatar da abun da ake da bukata ko na huta."

Tashi ta yi tasa rigarta ta fice,tana fita cik

in duhu wani Mutumi ya karaso gareta yana, "Ya na ganki haka? Ina so inji labari mai da

É—

i kar ki fada mun akasin hakan."

Tsaki ta yi ta ce, "ni fa na gaji wallahi kullum sai ya kaini makura sai ya juya mun baya, Gobe ko jibi ina da bukatar anemo mun mag

ani mai karfi da zai rikitashi duk yadda za ayi asa masa cikin abun da zai sha inaga wannan shine shawarar karshe da zata iya aiki in ba hakan ba akwai Matsala,har na gaji da binsa Wallahi."

"Shikenan kada ki damu zamuyi magana a waya." Mutumin ya fada

yana waige-waige ya tafi.

WASHEGARI.

Tun da akayi sallar asuba ma'aikata da dogarai ke kai kawo cikin masautar kowa na aikinsa.

MASARAUTAR BENONI babbar masarautace wacce ta amsa sunan masarauta a kasar hausa, ta tsaru iya tsaruwa daga wajenta ha

r ciki,inda kudi da kayan masarufi na magana Tabbas na wannan masarautar in suka fara nasu ba sauki, Aljannar duniya ga wanda ya taba shiga cikinta domin babu mai tunanin fita koda kuwa cikin mafarki ne.

Mai Martaba Sarki Muhammad Rohaan ya gaji sarauta

tun daga gun Kakansa, kakansa na rasuwa mahaifinsa ya hau karagar mulki shi ma bayan mahaifinsa ya rasu ya hau wanda yake a yanzu shi ke jagorantar BENONI.

Matansa Biyu Fulani Babba (A'isha) da Fulani Kilishi (Hafsat) Yaro ÆŠaya garesa Prince Adeel Muhamm

ad Rohaan wanda yake tamkar gado ga ahalinsu Basu cika haihuwa sosai ba, Kakansa shi kadai ne, kamar yadda mahaifinsa yake shi kadai,haka kuma shi ma ya Kasance shi kadai sannan ya haifi ÆŠa shi kadai.

Mai Martaba sarki Muhammad Rohaan mutum ne mai karam

ci da sanin ya kamata cike da jin kan talakawa,sannan baya taba fadin magana biyu, Indai ya ce abu to babu shakka,ba canji a wannan batun, baya da yan uwa na kusa sai wa inda suka zam dangi garesa na nesa, yan uwan mahaifiyarsa ,yayunta da kanenta, dukkani

nsu suna rayuwa cikin Fada da matan su da 'Ya'Yansu Waziri, Sarkin Fada, da Sarkin Yaƙi.

Waziri shine Mijin Hajiya Maimuna Yaranta mata yan biyu Nasmah da Basmah.

Sarki Yaƙi mijin Hajiya Rabi suna da yara uku mace Ɗaya Khalesa da kuma Ameen da Noor,da ku

ma sarki fada mijin Magajiya Da yarinyarsu ÆŠaya Rumaisa.

Prince Adeel Muhammad Rohaan shike tafiya da shigar da fitar dukka wani kudi da ke wakana a MASARAUTAR BENONI kasancewar ya kammala digirinsa a bangaren tattalin arziki.

Khalesa da Nasmah suna

masifar sun Prince Adeel sanadiyar yadda kowa ke bayyana soyayyarsa gareshi yasa basa shiru da juna ko kadan, wajen zama ma in daya na gun daya bata taba zuwa.

Hajiya Maimuna da Magijiya suna matuƙar nuna soyayya tare da kauna ga Adeel cike da gujewa du

kkan abun da zai iya cutar da shi sa

É“

anin sauran matan da ke bayyanar da kishinsu da tsantsar tsana a zahiri.

Aranar da Yareema yazo duniya aranar sai da aka nemeshi aka rasa a Masarautar daga karshe sai Uwar Soro ce ta tsinto shi cikin kwali a na koka

rin fidda shi daga fadan.

Hakan yasa tun Adeel na karami Mai Martaba ya za

É“

i kebantar da shi tun yana da shekara Uku ya koma gun Uwar Soro har sai da ya fara girma ya kammala secondary zai shiga Jami'a kafin aka fara bayyanar da shi Wanda tunanin wasu

ma da yawa a garin gabadaya ya mutu fitowarsa kuwa ya girgiza tunanin kowa da ke Masarautar da garin.

Wannan kenan.

Karfe Bakwai na safe

Uwar Soro ta ga barci Gaaji fa bana karewa bane tadata tayi ta ce mata tayi sallah.

Kallonta tayi ido duk kwan

tsa ta ce, "Sallah? Tab ni fa ban girma ba ai sai an girma ake sallah ki barni inyi barcina ni."

Ta kara shigewa bargo.

Sai da taji tace mata ga abinci aiko zumbur ta tashi ta na kokarin kubcewa.

Uwar soro ta ce, "aa fa sai kinzo munje Kinyi wanka K

inyi brush kiyi alwala kiyi sallah kafin kici abincin nan?"

"Boroshe? wannan abun na jiya da kwashe mun jini ko? Na rantse banyi haka kawai aje ata kwashe mun jini saidai in wannan abun zaki sammun abaki inshanye shi kam da gardi aradun Allah kums wanka

nayi jiya ai banyi yau sai ranar sallah ehee."

Uwar Soro ta ce, "to tashi muje kiyi dai koma miye sai kici abincin."

Fashewa da kuka Gaaji tayi tana, "Ni yunwa nakeji hanjin cikina kuka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login