Showing 6001 words to 9000 words out of 20825 words
Shima yace ayi dashi
Momy tace ai mungama. Yace kundae ganni kunyi shuru wayasani ma ko zancena kokeyi Momy dayi dariya tace wane mu
Dady ya gyara zama yace am MARWAN
Cikin ladabi ya amsa da na'am dady
Yace inasan kasa acigaba da gininka na zoo-roat
Dan yanzu kasan sabuwar rayuwa zaka shiga
yace hakane.
Yace nakira kakanku nace masa kaga ita yarinyar Malam shehu kanaso yacemin har sunyi magana da shi
Dama bayajin da'di shi Malam shehun
Wae hawan jinine ya kwantar dashi
Amma yanzu Cikin ikwan Allah yanzu ya warke
Zaiyi magana saiga Amar yashigo da sallama yana cewa ayya dady Baban Nafisa ya warke
Yace eh
Dada kasan da rashin lafiyan shine yace kwarae
Yace to Allah ya bashi lpy
Cikin Murna Amar yace to dady ayi ayi ayi Auran nan
MARWAN ya watsa mishi harara da sauri yabar gun Momy na dariya
Yace yanzu dae anyanke auranku jumma"ar sama
Dasauri MARWAN yace haba dady yayi wuri ai
Kumafa aikin bazai kammalu alukacinba
Yace baiyi wuriba son Dan yanzu haka QAUYE sunacan suna shirin baki
Momy tayi gyaran marya tace dady (dake haka itama take cemae)
Ni ganina kawae yaha'da matansa awaje 'daya tunda flat biyune agidan inadama kayine shida Amar yace eh
Tace kawae yasakata a'dayan part 'din kaga yayi aikin can gidan Cikin nutsuwa. Yace
Hmmm kinkawo shawara
Amma wajan yananan dakyanshi yafa'da yana kallan MARWAN
Yace aa gsky sae angyara dan duk maryam ta6ata kuma da shiginta aciki
Momy tace to yanzu inkakoma kace takwashe ina dama kagaya mata maganar aura.
Cikin sanyi yace eh.
Dady yace to gobe zanturo abdul-salam ya gyara to MARWAN yace
Baqaramin da'di MARWAN Yajiba lukacin da Momy tace ya ha'da matansa
Dan yasan baqamin yaqi za'ayiba idan maryam taji ita da kishiyarta zasu tare a zooroat
Dan asalin gidanma duk ra'ayinta ne
Kuma nazaman mutun 'yane
Yanzu tunaninsa taza'ayi yagaya mata zaiyi aure
Allah yasani basan aurannan yakeba
Maryam CE tashigo har tazauna gefanshi
Bae saniba dan yayi nisa aduniyar tunani
Tashafa gefan fuskarsa
Ahankali ya ankare da'ita tace.
Tunanin me kakeyi yace bakomae tace banyarda Ba
Yace inatunanin wani abune
Tace gayamin koshi miye yanzu zan maka maganin shi yace
Promise tace yah
Yace aure aka 'dauramin da wata 'YAR QAUYEN MU
Tace what mekace.
Yace yanda kikaji nima haka naji
Dan haka part 'dincan da kikasa tarkacanki zaki kwashe akawota ciki
MARWAN yace hakanne dan awucce gurin gabaki 'daya
Dan yasan inyace mata satin sama za'ayi auran toba shakka saita hanashi auran
Ai Cikin razana tatashi tace wae mekake cewane MARWAN kana nufin kayi Aure
Yace Ammin bah
Tace oho qiyayyar da 'yan uwanka suke nunamin yanzu takoma gun Momy da dady ne
Yace ban ganeba tace
Nasan bamae maka Aure sae su
Ashe suma muna fukaine dama......
Fauuuuu
Tassssss
gauuuuu
MARWAN faffalleta da mari uku ajere
Marin ya shigeta ya gigitata
Yace dan ubanki iyayan nawa ne muna fukae tace eh
Ya kwasheta
Jikake tif
Tazube Aqasa yamata Dukan tsiya ya kulleta ya bar gidan
Yana tuqin mota yana tuna rashin hankali irin na mata
Wato indae kace zaka qara aure kanada mata tofa
Tunaninta 6acewa yake
Sam duk wani abu zata fa'deshi ne kawae kodame zai faru saedae yafaru
(Tofah kunji maza. Dan Allah mata mudinga kula mudinga sanin yazamuyi da mazajanmu lukacin da sukace zasuyi. Mudinga bin komae asannu Dan musamu riba me 'dorewa
Idan mijinki yace zaiqara aure plx kibarshi yayi Cikin kwanciyar hankali. Idan kika kwantar dakai kikasa Allah agabanki wlhi sae kinfi amaryar kwanciyar hankali
Ammafa sae kinyi hakuri akan komae
Plx munga kola
Amarya da uwar gida kuyi ammani da darasina )
MARWAN gidan aminin shi yawucce kaitsaye wato Aminu
Bayan sungaesa sun'danyi hirarsu ta likitoci MARWAN ya gayamae matsalar da yake ciki
Yace yanzu dae katabbatar ka shirya kalaman da zaka lalla6a maryam dasu
Dan samun kawanciyar hankalinka. Yace
Ai Aminu lalla6a maryam yazama dole tunda itace rayuwata.
Aminu yayi dariya yace MARWAN na maryam yace kwarae ninatane ka'dai har 'abada yace
Togashi Amar nasa mata gaba
Yace aibansan meyasa suka tsani maryam ba gashini da'da San matata nake
Yace toga wata matar
"Yar QAUYE
Kuma nasan gaba zaka sota
Yace kaeeee barifah maryam CE azuciyarnan
Koda maryam tagama kukanta tattara kayanta tahauyi tana cewa wlhi bazata zaunaba
Lokacin data mur'da kofa tajita arufe baqin ciki kamar yakasheta
Ya kulletane dama Dan yasan tana tashi zatace zatatafi gidansu shikuma bayasan tafiyar tata
Haka takoma gado takira babbar aminiyarta Habiba tagaya mata
Nan tabata shawarar tsiya tare dacewa zatazo gidan
Takira ma momynta tagaya mata ita hakuri tabata
Can MARWAN yadawo yabude kofar yana cewa my luv
Ta gallamae harara
Rungumeta yana cewa wlhi bana Santa my luv keka'dai nakeso
'Yar QAUYE CE fah kucaka Sam batamin Ba bana Santa kuma ma qaramar yarinyace
Tace inma miye ita ai kishiyata za'akirata
Yace fa'da mun yanzu me kikeso ayi
Tace tunda an'daura auran shikenan
Sae dae zan kafama sharu'do'di yace inajinki
Tace bakae Ba shiga 'dakinta sannan kamin Alqawarin bazaka kusan cetaba
Cikin rashin damuwa yace namiki alqawari
Tace kayi yace nayi
Yanzu me kikesan canjawa a 'dakinki tace no bakomae kawae zakaban wasu ku'dine yace nawa million daya yace angama ginbiyata.
Dama ance ba'a shiga tsakalin mata da miji
Wan dama ya shiga shizaeji kunya
Zainab CE zaune kan kujerun shaqatawar farfajiyar gidansu tare da Amar
Tace ya Amar yanzu saura kwana 7 bikin yayah
Yace kwarae ni inasan zuwa qauyan amma nakasa zuwa
inasan zuwa kafin Auran gashi nasama Nafisat rae wlhi
Tace muje tare yace to muje gobe mana tace Allah yakaimu
💗💓💗
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI 💗💓💗
Nafisa CE 'dauke da farantin tallen kokon safe tana tafiya Cikin qaddara tayi tuntu6e
Gabaki 'daya kokon yazube
[6:50AM, 01/10/2016] Hajjaju Novel: 💗💓💗
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI 💗💓💗
Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele
💗💓💗 💗💓💗
7
💗💓💗
Cikin kuka tafara kwashe kwanuka ta nufi gida
Kallo 'daya Larai tamata tasan tazubar
Tace wlhi ku'dina zaki nemomin
Tace Dan Allah baba kiyi hakiri
Dama Larai tana ciki da Nafisa akan maganar auranta tana baqin ciki sosae
Nan tafa jibgarta
Hakan bae mataba sanda tadaka barkono tasa ruwa
Nafisa na ihu tana kuka amma Larai bata tausaya mataba sanda tamata tsarki dashi
Hassana da mairo
Sunsaba ganin azabar da take gana mata amma baza su'iya hanataba
Nafisa nacikin kuka saiga babanta yadawo dake yasamu sauqi
Hankalinsa tashe yace Nafisa mae yasa meki tace
tuntu6e nayi koko yazube shine baba tadaken
tamin tsarki da barkono
Yace Larai
Tafito daga 'daki yayadae
Yace wae meyasa baki da imanine tace
Banda shi
Yace wlhi bazae yuhuba Kinakasa min 'yaba
Dama ina barinkine dan rashin lpy amma wlhi yanzu zanbaki mamaki
Tace kayimin abinda zakamin. Ai kasaba indae akan 'yar'iskar yarinyar nanne
Yace kitafi gidanku na sakeki saki 'daya
Tace ai wlhi kayi qarya nida gidan mutu karaba
Kokulata baiyiba yasa ruwa abuta ya'daga Nafisa yace
Taje tayi tsarki
Ana Cikin haka saiga lantana tashigo da gudu
Wata mata ma tashigo
Baba yace lpy
Matar tace Kaine mahaifin yarinyarnan yace eh
Tace wannan yarinyar taka bata da hali
Yace me yafaru tace
Ganinta nayi da wani suna lalata alungu
Da sauri baban yakalli
Larai
Matar taci gaba da cewa
Wlhi da'idona nagansu Larai tace kee
Kiji tsoran Allah lantana kamilar yarinyace batasan wani lalataba
Matar tace to'ai gatanan baqarya namata ba
Tace wlhi sharri kika mata
Nan tabau masifa
Da sababi
Babah yace mungode baiwar Allah insha Allah zata dena
Matar tatafi
Babah yadawo da kallan shi kan larae yace kinga akin iskanci ko
Dama idan zaka dinga furucin iskanci akan yaran wasu toko da ikwan Allah saidae kagani akan naka
Yayi ficewarsa yabarta tana bambamin masifa
Wae sae kace bashi bane ya haifi lantana duk ya tsaneta
Bayan kwanaki
💗💓 💗
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI 💗💓💗
Da sallama tashiga gidan Hajjiya matar megari tace 'yar albarka. Yanzu kuma mae aka'dauko
Nafisa tace goro.
Tace to nanawane duk
Tace na ishirin da biyar
Tace to jeki kaimin banka'dan filo
Tace dukka tace eh
Banaso kisha wahalan tallene
Hartata shi sae kuma tazauna tace har yanzu ba suzuba Hajjiya tace suwa tace
Ambar da qanwar tashi mana
Tayi dariya tace yaudae zaki gansu
Tace hmm Yau kwana hu'du kenan kikace zasuzo sun miki waya amma basuzo Ba
Tace kedae kaimin goran banka'dan filan
Nan tatafi da gudu tashiga 'dakin da sallama.....
Amar ne zaune da zainab
Da sauri tawan cakalar da farantin tana cewa
Ambar yace Nafisat
Cikin farin ciki taje kusa dashi tazauna tace na'am
Yace yaushe zaki iya sunana
Tace sae nazama 'YAR BIRNI yace ko tace eh
Yauwa kacema Hajjiya zakuzo shekaran jiya waccan amma kukaqi zuwa kullun sae nazo dubaku
yace na'danyi ciwone shiyasa amma naso zuwa wlhi Nafisat
Zainab tace ya Amar
Itace yace yah
Tayi shuru.
Tayiko yace da ita
tace balefi kam
Nafisa tace wannan itace qanwar taka
Yace eh
Tace itama me kyau
Zainab tace yanzu jibi zata zama tamu ko
Yace kwarae
Nafisa tace sae magana kukeyi amma kunqi sani ciki
Zainab tace ayya my luvly sis Me kikesanji
Tace miye my luvly sis
Tace yama zan mata explanation ya Amar
Tace meye koma shi
Zatayi magana Amar yace Nafisa jibi kin zama tamu
Tace kamarya
Cikin qasa qasa da murya zainab tace anyako tasan da maganar
Nafisa da kunne
Tace maganar Mae
Amar yace kinsan meye aure
Tace eh mana idan mutun yatafi gidan mijinshi shikenan banzai dawoba
Atare Amar da zainab suka kalli juna
Yace to kinsan ya MARWAN ai
Tace mae da'din muryar nan. meyasa bakazo dashiba yace zaizo jibi
Tace to Allah yakawo shi
Yace Ameen
Tace to meyasa ka tambayeni aure
Yace Dan ya MARWAN yace yana sanki zai aureki jibi
Da sauri tarufe fuska wae adone taji kunya tace shine yafa'da
Yace eh ko bakya sanshi
tace ina sanshi man gashi da da'din murya
Yace ko
Tace eh
Duk tana maganar ne hannunta akan fuskarta
Yace towae miye narufe fuska
Batace komae ba
Can Tamiqe tana cewa Nina tafi gida
Yace kizauna mana tunda kokin koma wani tallan zaki 'dauko tace ai babanane yace indawo da wuri zamuyi hira
Yace to kigaishemin dashi kice zanzo tace to
Takwashe goran da tazubar tasama Hajjiya a banka'dan filo tafito
Hajjiya tace yaudae kinga ambar hankalinki ya kwanta
Dariya tayi takar6i ku'dinta tafita
Da wake wakenta ta'isa gida taba baba Larai kudinga
Tayi gun babanta.
Yace Nafisa tace na'am Babah
Yace ina wannan saurayin MARWAN
Tace nagane shi yayan ambar yace yauwa shine yake sanki da aure
Tayi shuru
Yace kina sanshi tace
Eh
yace to shikenan
Aranar Hajjiyan megari tasa aka kawo Kayan auran Nafisa...
Ansamu tashin hankali gun Larai sosae
Dan batayi tunanin abun zaizo Cikin sauqi hakaba
Ga 'yarta lantana bayi auranba amma Nafisa zatayi qanwarta
Qarara take nuna baqin cikinta
💗💓💗
Ran jumma'a aka 'daura auran Nafisa da MARWAN
Aranar dae Nafisa tayi wanka sosae Dan Hajjiyan megari takawo mata Kayan sawa Masu kyau
Ba qaramin kuka Nafisa tayiba lukacin da tatabbatar zata rabu da babanta
Haka tanaji tana gani aka tafi da'ita BIRNI
Akabar baba Larai da baqin ciki
💗💓💗
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI 💗💓💗
Gun Momy akakaita Nafisa
Ba shakka Momy tayi mamakin Nafisa
Batayi tunanin yarinyace haka ba
Haka tace akaita gidan mijinta
Hakako akayi aka kaita gidan MARWAN
Lukacin da akakaita gun maryam ba qaramin kwanciyar hankali tajiba dan ganinta yarinya
Tasa azuciyarta MARWAN Ba aure yayiba 'Yar aiki yakawo mata.
ℍᗅႮՏᗅ ℕᝪᏉℰℒՏ ՏᝪKᝪᝨᝪ:
ᗯℍᗅᝨՏᗅℙℙ ℕᝪ:
07068808039
ᗯℰℬՏⅈᝨℰ:
ᗅℬⅅႮℒℳKⅈℬᗅℬ.ℍℰᝣᗅᝨ.ℂᝪℳ
Shuru Nafisa taga MARWAN bae zoba
Dama tasan gae dashine
MARWAN ko yanacan 'dakin ginbiyarsa maryam
Suna hira Cikin nusha'i
Maryam takara kashemae ido tace hony lukaci na tafiya kallifa to 11
Yace wani abune tace eh man
Yace to fa'di inajinki
Tace ka tashi kaje gun amaryarka
Yace bazan jeba tace
Kaga bawae ina nufin kaje kazauna bane inasan mudinga nura da ita yanzu tashi muje muga lafiyarta
Yaja tsaki yatashi
Tana zaune sae raba ido take tana kallan inda akakawota kamar aljanna
Saiga Su maryam sun shigo
Da sauri tadur kusa qasa tace ya MARWAN ina wuni Aunty maryam ina wuni
Maryam CE ta'amsa
MARWAN niyar fita yayi
Da sauri tace ya MARWAN baka amsaba gaisuwarba
Yace ban amsaba. Yafita maryam tabi bayanshi
Ganinsun sun fita
Hakan yasa Nafisa tayi tunanin ita ka'dan zata kwana
Tuni tsoro ya shigeta
Atunaninta dukkansu ne zasu kwana waje 'daya
Ganin tsoran da yashigeta shi yasata yin shashin maryam tafara kwankwasa musu kofah
Maryam dake gefan maryam tace waye tace Nafisa CE
Mamaki ya kamata tatashi tabu'de mata kofar
Tace wani Abu kikeso
Bata kulataba
Saima ratsata da tayi tawuce Cikin falun
Maryam tabita da kallo
'Dan nesa da MARWAN ka'dan tazauna
Yace lpy tace ai bazan iya kwana nika'daiba shine nazo inkwana daku
Maryam dake kofa tace dawa
Nafisa tace daku mana
MARWAN ya daka mata tsawa yace tashi kikoma 'dakinki
Tarikice sosae Dan tsawar da yadaka mata
Nan tafara kuka tana cewa wlhi bazan iya kwana nika'daiba
Cikin fusata MARWAN yafitar da'ita daga falan
Jikake tim wurgata farfajiyar gidan ya kulle kofar
maryam tace gwara da kamata haka fitinanniyar yarinya kawae
Tsoro yaqara kama Nafisat tasha kukanta tashige 'dakinta
Atsorace bacci ya'dauketa
Asuba nayiko tafarka
Basan kan toilet 'dinba saida swn tayi aiwala
Bayan gari yawaye maryam takawo mata tii da buredi da kwae
Amma fur Nafisa tace bazataci ba
Maryam takira MARWAN
Yace to mekikesan kici tace koko da qusae
Ya dallah mata harara yace to babu anan. In bazakici wannan Ba ki barshi
Nan take tasamae kuka harda bubbuga 'kafa
Haushi Yakama MARWAN yako nemo igiyar caji
Yadinga shau'da mata
Tana tsalle tana ihu
Sanda ya tabbatar yazaneta sosae sannan yabarta
Yatasa mata breakfast 'din agabanta yace taci
Tace wlhi bazataci Ba
Ita koko da qusae takeso
MARWAN ya lura yarinyar 'yar girima CE
Ga maryam nagefe tana kallan duk abinda yake faruwa
Yaja tsaki yace wlhi kici ko naqara zaneki
Cikin kuka tace nidae kokoh da qusae nakeso
Tashi yayi yafita
Maryam tace amma kekam Allah yayiki cikakkiyar Ba qauyiya
Cikin rashi damuwa tatashi takwanta kan kijera
Aran maryam tace tsinanniya sae kace kukerar ubanta. tafita shashinta
Koda maryam taje falonta
Bataga MARWAN Ba
Ranta ya6aci. wato yaje nemo mata
Nan kishinta yatashi
Takasa zaune takasa tsaye
Kasa hakuri tayi takira Habiba qawarta
Nan tace mata gatanan
MARWAN ko shiga gari yayi sosae yanemoma Nafisa koko da 'kosae
Lokacin da yazoma har tafara bacci
Sam baiji tausayin dukan da yamataba
Mae makwan yatasheta cikin nutsuwa amma inaaa
'Daka mata duka yayi
Afurgice tatashi
Yace gashinan Yafita
tanajin tashin motarsa tayawo kokonta da qosae
Haqiqa yunwa takeji sosae nan tahauci
Tana ka'da kae dan sunyi da'di
Tana cikin cine maryam tashigo da habiba
Tace kinganta wlhi jiya da naganta banji komae Ba amma da safannan yanda ya'dan nuna kulawarshi akanta abin yaban haushi
Habiba da sheqe da dariya tace amma wlhi maryam ke 'yar iskace
Tace bangane Ba
Tace yo banda abinki yaushe zaki fara kishi da wannan 'yar yarinyar
Jibetafa bata wucce 11 ko 10 years Ba
Amma kika tsaya kishi ni wlhi ma kinban haushi
Tace bazaki ganeba
Tunyanzu yafara nuna kulawar shi akanta nan gaba kumafa.
Tace sae kibari sae gaban tayi amma yanzu zaki 6atama kanki lukacine kawae akanta.
Dan komae yanzu zatayi
Zatayi shine Cikin yarinta kuma dole sae kun biye mata
Taja tsaki tace yadae biye mata dae
Dan wlhi ni duka zan mata.
Tace duka ayanzu ko
Tace ako yaushe
Tace qaryane saedae kidaketa yanzu amma ba gababa
Dan gaskiya yarinyar ta ha'du
Gaban maryam yafa'di
Tace kingani ko
Tace no karki damu aikece a gaba
Dan MARWAN ke yakeso aduk duniya
Ina da tabbacin bazae soo wata maceba
Jin abinda Habiba tace shiya hankalin maryam ya'dan kwanta
Amma ahaqiqanin gsky ta tsani Nafisa yanzu tsana metsanani
Idan Nafisa tace bata jisuba tayi qarya
Dan afalonta suketa zancan
Habiba tace inasan jin muryarta
Tace dalla matsa 'YAR
Iska daga ganin yarinyar mutane xaki fara jin iskanci.😳
Tace wlhi dabadan kishiyarki bace sae nayi da ita
Tace aike bata zae zaece
Tace har nakaiki
Maryam