Showing 15001 words to 18000 words out of 20825 words
/>
Yagane maryam yake nufi yace tayi tsiyar
Aminu yayi murmushi yace ma Zakkiya Amarya
Gafah Amaryar marwan tace waw ammafa tazo
Wlhi kallo 'daya namata Santa yashigeni da'alama bazatayi hayaniya Ba
Kamar mery
Yace baruwana karkisa MARWAN ya zuciya yanzu kinsanfah ba'a kushe mery agunsa
Zatayi magana MARWAN yace ya isheki fah
Tace nayi shiru
Nafisa najinsu
Amma hankakinta yafi tafiya gun wata budurwa wacce tasaka ma MARWAN ido
Can budurwar tanufusu tazauna kusa da MARWAN tace
Bazan 6oyema Ba wlhi katafi da imanina kallo 'daya nama naji sanka yashigeni
What Nafisat tace
Taci gaba da cewa
Kinmakara dan arziqin matansa biyune aduniya gwarama kisan Inda dare yamiki Ba MARWAN ka'daiba har Aminu sanda yayi mamakin Nafisa
Matuqar 'daure kai kan MARWAN yakulle
Budurwar tace
Daga gani ke qanwarsa amma sabo dame yasa ina magana dashi zakisa baki
Tace saboda ina kishin yamiki magana bansan kiji maryarshi
Shiyasa nayi saurin tarar nunfashinki
Sannan kuma niba qanwarshi bace kamar yanda kika 'dauka ni matarsa CE tabiyu dan haka tun muna mu biyar kibarnan gun Cikin mutunci
Budurwar takalli MARWAN wae haka
Ga mamakin Aminu da Nafisat sae MARWAN yace
Kwarae na mijin mace biyune aduniyar nan plx kiyi hakuri
Nan budurwar tatashi tatafi
Ahakan mah takaicine Yakama Nafisa meyasa MARWAN yakula budurwar
Shiyasa tayi kicin kicin da fuska
Aminu yace to miye na6acin ran tace
Mae yasa yamata magana
Aminu ya kalli MARWAN yace taka tasameka gana maryam ga nata
Murmushi kawae yayi
Zakkiya tace aini tamata sauqima wlhi danice wata tace tanasanka mari zan fara bata
Ahaka akaci akasha Anji waquqi
Nafisa tayi mamakin yanda akayi 6arin nera kamar basaso
Sunyi hotu sosae da Zakkiya tace tabata number wayarta tace bata da waya
Tace plx MARWAN kasiya mata yace karatu take sai tagama
Tace to inzanyi magana da ita nanemi maryam Aminu yace tab zako kisani
Har aka tashi Nafisa bata dena mamakin bakinba
Kuma bata sakema MARWAN fuskaba
Ko amota bata kalleshi Ba shiko sae satar kallanta yake
ahaka sukaje gida
Sunayin faking maryam nashigowa
Ginin fitowar Nafisa yasa maryam ranta qara 6aci
bayan marwan yafito yace daga gidan uban wah kike banmiki garga'di Ba
Cikin gadara tace sunan Aunty khadija naje ko aibune zuwa gun yayata
Yace kokusa
Amma kikomah gunta
Yitayi kamar zata shiga shashinta.....
Yayi saurin janyota yafalla mata mari
Tashin hankali
Ran mazafah ya6aci
Nan ya kwasheta jikake tim tazube ya'dauketa yawatsar awaje
Yace kika shigarmin gida sae na 6ab6allaki
Topah kodae MARWAN yamanta maryam 'dinshice
Hmmm
Aidaganin haka maryam tasa kuka tasani baqaramin 6ata mishi rai tayiba amma wlhi sae takoma ciki dantasan intasake tatafi bazai waiwayeta tada'di ba
Nan tatashi tashiga ciki duk da megadi yaga yanda komae yafaru baice mata komae Ba tashige
Batasa meshi afaloba dan haka dagudu tayi betroom 'dinta
Sarai yaji shigiwarta barinta kawae yayi
Nafisa ko tsoro ne yakamata wato rashin mutuncin MARWAN bakanta yatsaya ba
Tuni sausayin maryam ya kamata
amma data tuna yanda yake cewa yanasan maryam sae
Tajah tsaki tace can tamatse muku
Washe gari maryam tatashi tayi breakfast tajera danning dan MARWAN yasauko
Amma kokallan wajan baiyiba yafita
sae falan Nafisa
Dan yanzu bayajin zai'iya cin abincin maryam
Yako sami yanda ya keso
Yana Cikin cine Nafisa tafito da murmushi akan fuskarta tayi kyau har tagaji tace
GudMrning yayah yace
Mrning FEENAH
Tace yau baka fito da wuriba yace baccine yasha kaina
Nan tazauna kusa dashi tana kallansa
Yace yadae tace bakomae
Yace fa'didae
Dama inasan zuwa kasune
Yace toh mezaki siya tace qananun Kaya
Yayi shuru
Sanda yagama yatashi yace
Zanba zainab ku'di tasuwo miki tace to amma.....
Ya katseta da cewa
Bazafah kijeba
Jiya kinfita dan haka aa yafice
Mamaki ya kama Nafisa da furucinsa.
Yana fita maryam takira qawarta Habiba awaya
tazae yane mata abinda yafaru
Tace gatanan zuwa
Aiko bata da'deba tazo
Nan sukayo shashin Nafisa
Tana saune tana kallan wani film a M'B'C 2. Sae kaninsu kawae tayi maryam na huci
Tace Aunty sannu da shigowa
Takaici Yakama maryam tace ma Habiba kinga irin munafuncin natako
Habiba tace nifah ina ganin yarinyar nan asiri tayi mishi. Bakince dawowarta ne komae yasauya Ba tace eh wlhi
Da sauri Nafisa takalli Habiba
Tace bansan asiri ba wlhi
Maryam ta maketa tace rufema mutane baki makira angaya miki miyi yana fa'dane
Habiba tace tab akwae aiki sosae agabanki maryam dan saekinyi da gasket
Tace yazanyi
Taja hanunta tace
zomuje
Suka fita
Basu zamae ko inaba sae gadanta
Maryam kamar zatayi kuka tace inajin
Habiba tace wlhi yarinyar nan asiri tamiki dan haka mutafi gun daganinka naga aiki
Maryam tace waye kuma haka
Habiba tace niban sanshiba saeda nata6a raka Amira gunsa wlhi ya'iya aiki baka'dan ba
Tace aiko sae muje kawae
Tace plx maryam kibari sae kinma MARWAN qaryar zuwa wani gu banasan yadinga ta6amin fatarki tace wlhi Habiba bakisan yanda hankalina yake tashe bane kawae muje tace
OK sae muyi sauri dankar ya ankare tace aikam ta'ibi ku'di
Nan suka tafi gun da ganinka naga aiki
Ko ahanyarsu zancan Nafisan suke
Habiba tace bakiga yanda fatarta tagoge ba jikinta gwanin sha'awa wayasani ma ko ciki ne da ita
Gaban maryam yafa'da tace
Idanko hakane wlhi baqamin hauka zanyiba dan wiyarta MARWAN yamata ciki wlhi nasan ganin idona zaidinga nuna mata soyayya dan'akwae shi dasan yara
Habiba taqara karka'da kae tace hmm ai'in soyayya ne da sauqi dan natabbata koroki zaiyi zaice baiga amfanin zamanki ba
Tace zai'aikata hakan kan dan MARWAN bashi da mutunci Sam
Habiba tayi dariya tace ga tsinannan ra'ayi
Ahaka suka dinga shiga daji har sukazo gun bokan
Kallo 'daya maryam tamae tasan yaci sunansa
Yakalleta yabushe da dariya yace tab
Mijinki hatsabibine nagaske
Tace ko
Yace wlhi tunda yama yarinyar kallan farko yaji Santa ya shige shi amma dake soyayyarki tafi fawa acikin zuciyarsa awannan lukacin shiyasa yayima 'dan'awamsa gardama kuma idan kika bari shaquwarsu tafi haka wlhi kinka'de
Dan yarinyar ba qaramin bin bokaye takeba Ba
Tata6a zuwa wajan wani boka daniyar akasheki sae yace mata tauraranki yanada qarfi saitace to ahaukatar dake nan yamata aiki saidae baicikiba saboda qarfin tauraranki
Amma yanzu sunanan suna wani aiki akanki
Hankalin maryam tashe tace kisa kuma da hauka nashiga uku
Habiba tace bakisan mutunba aimugun icene shegiyar yarinya tasan kan mugunta bokan yaqara Sa dariya yace aitafi hakama
Maryam tace yanzu inasan yasaketa sannan ka haukatar da ita yanda bazai qara marmarin santaba sannan kuma yazama nika'daice agabansa
Yace angama
Zakibada dubu 'dari
Nan taciro tabashi
Yace ammafah ahankali aikin zaidinga aiki tace toh
(Allah kaganar da masuyi)
Nafisa ko mamakine yacikata yanda da ranta kuma agabanta aka mata sharrin tayi asiri
Canko taji fitarsu hankalinta yakasa kwanciya akansu karfa suje mata wani abu
Nan tatashi tafara lafula tana roqan Allah yakareta daga dukkan kowane sharri
Wajan 2:pm ko saiga zainab da Kaya niqi niqi
Da sauri Nafisa tatareta tana cewa sannufah 'yar uwa nasa ansaki aiki
Tace la bakomae kiduba kigani ko zasu miki
Nan tafara dubawa
Baqamin murna tayiba dan ko ita taje bazata za6o masu kyau irinsu ba
Tadafa musu abinci sukaci sukayi nak
Sukayi hirar Su cikin nisha'i
Sannan zainab tamata sallamah tatafi
Badan Nafisa tasobah
Kuma dae dae nan su maryam suka sawo kae
Kokallan Su zainab batayiba tahucce Su
Habiba tace wannan Ba qanwar MARWAN bace zainab maryam tace
Itace muna fukar yarinya ba
Ita da Amar basan wayafi munafunci ba
Falan Nafisa sukayi
Maryam tazuba mata ido tace sannu da dawowa Aunty
Takaici baqin ciki yakama maryam tace kae mutun mugun ice
Jibeki qarama dake harkinsan zuwa gun bokaye shegiya munafuka matsiya ciya wlhi duk abinki baki'isa kikasheni ba tsinanniya
Cikin tsoro Nafisa tace Aunty kisafah kikace
Tace eh shinace bakinje gun boka akan akasheniba harda cewa ahaukatani
Shegiya kezaki fara haukacewa baniba
Tace wlhi banta6a zuwa wajan bokaba narantse miki ko hanyar bansani bah
Maryam takalli Habiba tace wlhi wannan yarinyar baqaramar 'yar iska bace
Habiba tace aini banta6a ganin 'yar rainin hankali kamarta ba
Gsky maryam sae kinyi da gaske dan kinha'du da makira
Tsanarta taqara kama maryam takalleta jitake kamar tashaqeta tamutu
Nafisa tace Allah kiyarda dani Aunty marya.....
Gauuu maryam tagaura mata mari
Sosae Marin yashiga Nafisa tafara kuka
Ganin haka maryam tarufeta da duka Habiba na dariya
Sanda tama Nafisa dukan tsiya sannan Habiba taja hannunta zuwa part 'dinta can betroom suka zube
Suka fara aikata masha'arsu 😒😔😞 hankalinsu kwance
Baqamin duka maryam tayima Nafisa Ba dan harta kasa tashi
Cikin ikwan Allah MARWAN yazo gidan 'daukar wasu takaddu dama 'dakin Nafisan yamanta
Topah
Idanshi kan Nafisa hankalinsa tashe ya jegareta yana tanbayarta meyasa meta duk bakinta afashe gata kwance takasa Mae magana
Cak ya'dauketa yakaita motarsa yanufi 'dakin maryam
Har yakae 'kofar falan nata sae kuma yafasa yakoma mota
Duk aburkice yake yakira abokin aikinsa Dr ummar cewa gashinan da mara lpy
ahaka suka isa asibitin da yake
Bayan wasu daqiqu
Dr umar yafito yace duka taci bana wasaba amma bakomae
inban da bakinta da yafashe
Zuwa ajima zata warware
MARWAN yajah tsaki yace to waye zae mata dukannan
Dr ummar yace kadaeyi tunani
Sanda 5 da rabi tayi dae dae tashin MARWAN yashiga 'dakin da Nafisa take
Garau ta warware saidae kunburin bakinta ya zauna kusa da ita
Yace waya miki wannan dukan tace
Aunty maryam wae naje gun boka nace ya kasheta ya haukatata
Yayi shuru ganin shurun da yayi
Tafashe da kuka tace wlhi Allah yayah bansan wajan boka ba
Ya qura mata ido
Yace
Kinsan abinda natsana tace aa yace kuka
Nan tayi shuru
Yaci gaba
Yanzu jikin naki yamiki dae dae ta'daga mae kae
Yace gud to sauko mutafi
Nan tatashi sufito
Shiyabu'de mata qofar motar tashiga yajasu
Ahanya yace am zaki iya min girki kowa tace eh yace yauwa my FEENAH
Yanzu akwae abinda kike sha'awa tace aa
Ya galla mata harara tace umm to abarba da ayaba
Yace OK
Wajan fruit yayi
Yasiya mata da 'dan dama sannan yasiya musu
Suka nufu gidan
Sanda ya tabbatar tazauna sannan yayi part 'din maryam
Lukacin tuni Habiba tatafi
Yasameta tana bacci
Yatasheta yace akan wane dalili zaki daki 'yar mutane
Tace oho kazo ka rama matane Cikin takaici yace eh
Tace to'ai banga kafara bah
Ya girgiza kae
Tabbas inyabiye ta maryam toko kullun saiya jibgeta dan bazata ta6a iya gyara harshenta wajan magana da shiba
Yajah tsaki yashige room 'dinsa
Itama taja tsaki tace munafuki kawae 'dan rainin hankali kazo kanata min da'din bakin bana santa kenake so ashe duk qaryane
Takuma yin tsaki
Nan tunani yazo mata kodae aikin bokan yafara aikine
Dan tasan da yaga dama falleta da mari zaiyi
Bayan Nafisat tayi sallar 'isha'i ta addu'o'inta
Tayi wakanka sannan tajerama MARWAN abincinsa. Taje takwanta
Xuwa can ya shigo
Zamah yayi yacika cikinsa dam
Sannan yashiga betroom 'din ya haska fuskata da wayarshi ta runtse ido yace
Tnx my FEENAH sannu ko tace um hum
Yace gud9nt tace yah 9nt
Yafita tabishi da kallo
💗💓💗
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI 💗💓💗
Aha rayuwar taci gaba da tafiya
Yayinda maryam take zargin Nafisa sosae
Ita kuma tadage
Da tsafta da iya girki kissa
Ayanzu MARWAN yanasan kasancewa 'dakin Nafisa fiye da maryam
Ana Cikin haka hutun Nafisa yaqare
Amar ya maidata skull
Baqamin da'di Halima tajiba dataga Amar
Shiko MARWAN hankalinsa baitashi tashiba saida Nafisa tatakoma koma skull
Nan hankalinsa yatashi dan yasaba da abincinta tare da qamshin turaranta
Kamar yau yatashi yagama shirinsa
Adole maryam tayi qoqari tajera Mae breakfast
Yazo yazauna kawae yana kallan dankalin da kwan tace my luv
(Dake 'yan soyayyan sunda wo tunda Nafisa batanan)
Yakalleta
Tace kaciman
Yace hmm kinsan Allah bazan iyaba Ciba
Dan qarnin da yakeyi
Tace haba my honey meyasa kakemin hakane dan ba Nafisa bace tayi
Yace gsky Nafisa tafiki iyawa inta dawo kije kawae takoya miki
Tace aiko sae dae inmutu ban koyaba
Yatashi yana 'daukar keey 'dinshi da wayarshi tare da laptop 'dinshi yana cewa shikenan ai sae kici kayanki gsky nayi missing FEENAH ba'dan ka'danba
Tace kaje ka'daukota man yace
Ai nayi tunanin haka sae kuma nalura da tanasan karatun shiyasa nabarta
Baqin ciki Yakama maryam wannda har yahanata magana tana kallansa yafita
Haka take kasan cewa Ku San kullun
💗💓💗
Nafisa CE da Su Saudat suna hira
SafiYYa tace shegyan Mae English yasani agaba
Saudat tace kidage da karatu kigani bazai kulakiba
Nafisa tace kinsanfah shi yafisan Masu dagewa
SafiYYa tace hmm 'Dan liskane kawae amma ai ina dagewa kunsani
Halima tace Dan Allah kudinga tayani da addu'a
Saudat tace wani abune tace
Soyayyar Amar da'da camkata take
SafiYYa tace dan Allah kirabu da mutane dawani Amar
Tayi saurin wato ido
Tace wlhi bazan rabu da zancan shiba Sam
Bakiga yanda ranar nagan shi ba wlhi baqamin farin ciki nayiba
Saudat tayi dariya tace har'ila yau bazan dena miki dariya ba amma gsky ina miki kyakkyawar addu'a
Nafisa tace karkidamu sis komae zaizo da sauqi ammafah sae kinyin hakuri
Tace ba damuwa inadae kince baida mata tace kwarae tace anwucce
Karatu sosae Su Nafisa keyi bana wasaba amma soyayya na wahalar da mutun 2 acikinsu
Nafisa da Halima
Halima tayi nisa akan San Amar sosae damuwarta yasota
TotaYaya hakan zae faru bayan Amar bae San da zamanta ba
Suna kwance
Wata senior Su Amina tashigo tace wacece Nafisa tace gani tace ana nemanki
Nan tabita tana Addu'ar Allah yasa lpy
Koda taje
Shubaga bata waya yayi yace yayankine yakesan magana dake
Sae kijira yakira
Tace to dan tasamu nutsuwa
tunaninta Amar ne amma sae taji muryar MARWAN tace
Barka da yammaci yayah Cikin san yayyiyar murya yace
Barka ya kk da karatu
Tace lpy lau
Yace gud
Tace ya Su momy da zainab Amar Aunty maryam yace lau 'dinsu kinsan
Meye tace
Tace aa
Yace wlhi hankalina atashe yake
Tace Allah yasa lpy
Yace inafah nakasa cin abincin kowa anya ba canja miki skull zanyiba
Cikin sauri tace aa yayah inajin da'din wannan yace hmm
Zanyi tunani
Tace plx Dan Allah kar tunaninka yasa kacireni
Yace kinsan Allah yanda nakeji yanzu kamar naje na'daukeki haka nakeji
Cikin shagwa6a
Tace kayi hakuri yayah aina kusa zuwa hutu
Yace Saifah nayi tunani yakashe wayan
MARWAN da gaske yake San cire Nafisa
Ita kowa tasa aranta wato 'yar aiki yakesan tazamah agidanshi ko lallema yaraina mata hankali itafa yanzu tagirma tasan hankalin kanta tajah tsaki
Taba shugaba wayarshi tafita
Da sanyin jiki tashiga 'dakin nasu Saudat tace lpy dae ko
Tace eh Amar ne yakirani mugaisa
Karab halima tace yana ina
tace awayane fah
Tace amma ke akwae 'yar iska kinsani shine bamu tafi tareba
Saudat tace kefah Halima akan Amar zaucewa kike amma banda haka yaushe tasan shine yakira
Nafisa tace barta kawae
Halima taja tsaki dacewa gsky naji haushi
SafiYYa ta kalli Halima yanda taga ta 6atarar shine yasata fashewa da dariya
Tace kae duniya
Gsky sonah wahalar dake Halima
Saudat tace aikam
Nafisat tace to nidae yi hakuri
Halima ta dallah mata harara tace yahucce
Hararar taba Nafisa dariya
Cikin darefah Nafisa takasa bacci
Dan tasan tsaf halin MARWAN zae iya rabata da skull 'din gashi kuma ayanzu ba abinda takeso kamar skull din idanfah aka cire sanshi
Ahaka sati tayi amma bataji motsin MARWAN ba hakan yasa tasamu sukuni
Zaune suke suna bitar karatu dan exam suke
Halima tace
Ni wlhi har nagaji da karatun SafiYYa tace kekoni Saudat tace
Ai rashin gajiya sae Nafisat kallifah yanda taqurama book ido
SafiYYa tace ko iftawa batayi
Tayi murmushi tace yazanyi inasan karaci gabah
Ahaka suka gama exam 'din steel yanzuma direban su Halima yazo 'daukarta amma taqi tafiya wae sae taga Amar tuni Su Saudat sukatafi
Nafisa tayi dariya tace yanzu inkuma ya MARWAN ne yaqara zuwafah tace
Plx kidena min fatan tsiya
Tace nadena 'yar soyayya
Tace wae nikam Nafisa baki ta6ayin soyayya bane dan tunda muke hira ban ta6ajin kinkira sunan saurayinki bah
Tace ayya aiko ninasan soyayya tunda tana wahalar dani
Halima tagyara zama tace kina nufin so yana wahalar dake kamar yanda yake wahalar dani
Tayi murmushi tace
Ai wlhi nawa yafi naki
Tace kae qaryane
Nafisa ta kalleta sosae tace hmm nifah inada miji matar aurece ni...
Dariya takama halimah tace wlhi rainin hankalinki Nafisa yana ban mamaki yanzu kee matar aurece
Nafisa Zatayi magana kenan Amar ya tsaya da motarsa
Ahankali Halima tagyara nutsuwarta tare da kafe Amar da ido yafito fuskarshi 'dauke da murmushi
Da sauri Nafisa taje gunshi tana cewa wlcm my brother
Yace yakk tace lpy lau
Yace to madalla sae mutafi ko tace gafah babbar qawata Halima kullun ina bata lbrinka shinefah tace yaukam sae taga ambar yamaeda kallansa kanta yace toh sannunki da fatan zaki kirani Amar
ba ambar ba. Cikin kunya Halima tace
Aikam
Yace to zamu gudu mubarki tace to Allah yakare ka
Ya'dan tsaida idanshi akanta yace Ameen