Showing 9001 words to 12000 words out of 20825 words

Chapter 4 - YAR QAUYE KO YAR BIRNI COMPLETE

tace aiduk iskancina bana bin maza saboda mijina jarimine

Habiba tace amma kinabin mata ko

Tace duk da haka ban kaikiba.

Habiba taqara kallan Nafisa tana lashe baki alamin Ga kayan da'di sae dae yayi nisa

Takaici ya isha maryam tajata part 'dinta

Suna shiga betroom

Maryam tace wlhi hababi bakiyiba

Tace wlhi dabadan kishiyarki bace da na aureta inkoya mata tunyanzu

Kinga kekan tana girma tana da'da cika

Abun zaiyi kyau

Maryam taja tsaki

Tace ni kodan kishiyatace

Shiyasa koka'dan banji sha'awartaba

kinga mubar zancannan

Yaudae mu'dan ta6a

Habiba tace kamar kinsan ahannu nake

Nan suka tu6e aihuwar uwarsu suka fara aikata alfasha

(Wa'iyazu billah)

Allah ka shirya

Zainab CE tashigo falon da sallama

Ai Nafisa naganinta taje ta rungumeta

Tace zainab anan zaki kwana ko

Tace aa

Tace meyasa

Tace saboda makaranta

Tace la Dan Allah kicema ambar yasani

Dariya tayi tace

Ya MARWAN dae.

Tace tab bazae saniba wlhi

Tace Allah zae saki.

Yanzuma Momy CE tace ingaya miki zata turo miki Jamila 'yar aiki tadinga debe miki kewa

Tace yauwa sae tadinga tayani kwana ko

Tace kwana kuma

Tace eh mana

Tace dama agidannan zatadinga kwana Amma Ga shashin 'yan aiki can awaje.

Basae ta kwana a'dakinkiba

Nafisa dae jinta tayi

dahar zatace mata jiya ita ka'dae takwana sae tatuna da maganar da Hajjiyan megari tace mata ko dukanta ya MARWAN yayi karta gayama kowa

Bare yayi mata wani Abu

Karta kuskura tafa'dama kowa kodako momyce

Zainab tace ya kikayi shuru tace Ba komae

Nan tatashi takawo mata ruwa

Dan wannan ma yana 'daya daga Cikin nasihar Hajjiya

Tace indafa miki abinci

Mamaki yacika zainab

Dan tunda suke maryam ruwa bae ta6a ha'da suba bare abinci

Amma ga qaramar yarinya tasan abinda yaka mata

Tace aa aqoshe nake. kin'iya girkine

Tace eh

Amma ban'iya irin nakuba

Tace shima zaki'iya duk Jamila zata koya miki.

Tace to yaushe zatazo tace saidae momy taturo miki ita.

Tace to

Bata wani dadeba tatafi

πŸ’—πŸ’“πŸ’—

Haka rayuwa Yacigaba da tafiya watanni xuwa shekaru

Sau 'daya Nafisa taje QAUYE

Sam MARWAN bayama shiga shashin Nafisa amma idan maryam taso nisha'di hakakawae zata kwulla ma Nafisa shirri shiko ya jibgeta yanzo Nafisa tsoran shi take bata yarda suha'du

maryam bata cika shiga harkar Nafisa Ba sae intaso muguntar

Momy ta aikoma da Nafisa 'YAR aiki sunanta Jamila

Shiyasa Sam Nafisa bata da damuwa

Idan dare yayi sukwanta abunsu da Jamila

Su dafa abinda sukeso ko yaushe zaka sami shashinsu tsaf agyare

Nafisa tasamu abinda takeso wato sutura da kayan kwalliya

Dan haka koyaushe Cikin kwalliya take amma sae dae kwalliyar irinta QAUYE takeyi

Jamila tayi tayi tadena irin wannan kwlliyar amma Sam taqi

Dake Jamila zata girmeta da kusan 5 years

Jamila talura maryam itace da gida Dan tunda akakawota gidan bataga MARWAN yashigo shashinsu Ba

Kullun saedae na maryam

Kuma gashi gado 'daya suke kwana da Nafisa hakan ne ya tabbatar mata da zarginta

Abin yabata mamaki sosae

Dan ganin Sam Nafisa bata damuba

Itakanta Nafisa ayanzo bazata 'dorar da kamannin MARWAN

Sosae ba

Dan Bata yarda su ha'du

Abinci da abin Sha bawanda MARWAN baya bayarwa abasu

Komae ta hannun maryam yake zuwa

Zainab nazuwa jifa jifa dake bamae bincike bace Sam bata gano komae Ba

Amar nema dake duk qarshan wata yana zuwa

Yaso yagano Abu tare da zargin yayan nashi amma daya tuna yayan nashi Mae adalcine kuma bazae cutar da itaba dan haka tuni yawatsar da zargin

Momyce kusan koyau she take mata 'dinki tace akawo mata

Kamar yau Nafisa da jamila suna zaune falo suna kallo

Jamila taqudirce aranta yau zata fara shigar da nafisa cikin al'amuran MARWAN dan rainin hankalin maryam yayi yawa

Gashi Nafisa yanzu tafara girma tunda dukiyar shanu yafara baiyana ajikinta

Duk wani mae nafiya idan yaganta zaiso zamansa kusa da ita

Tagyara zama tace

Intam bayeki man

tace inajinki

Tace anyako kinasan ya MARWAN tace sosae ma

Tace to meyasa bakya mishi yanda maryam take mishi

Tace me kenan

Tace kidinga mishi girki Kuma kullun kidinga zuwa dasafe kina gaisheshi

Tace to idan nafarayin haka zae soni tace sosae ma kuwa

Kuma kice yasaki amakaranta

Tace to.

Hakako akayi washe gari tayi wankanta

Tayi 'dige 'diganta na qaune

Tanufi falan maryam bataga kowa Ba tanemi guri tazauna

Koda maryam tafito daga betroom taganta zaune afalanta sanda gabanta yafa'da

Dan ganin komae da'akeso najikin mace na Nafisa yafito

Tabbas bata tsayawa qarema Nafisa kallo koka'dan

Amma yau taga Nafisa

Tes

Duguwa CE fara kall

Ga gashi ga hanci

Gata da ido shanyayyu

Wato sex ice

Ga qugu

Cikinnan ashafe ba maganar te6a

Gata 'yar siririya bacan ba

Abinda zaifi 'daukar hankali ajikinta idan bata tare da gyale shine

Breast 'dinta da hips dinta

Cikin tashin hankali maryam tadaka matsa dacewa mekikazo min afalo

Tace nazo gaeda ya MARWAN ne tace

To yana toilet fa'di abinda kikeso

Tace kawae nazo gaidashine sannan inasan yasakani amakaranta tace shikenan tace eh

Tace hmm daga yau karki qara zuwa gaedashi yace bayaso

Tace to tafita maryam tabita da kallo waw yarinyar nan taha'du fah

a borden zatace yasata

Inhakan tafaru bazai gantaba bare yaji wani filing tace aranta

MARWAN yafito da shirin sa nafita office duk abinda sukeyi yanaji

Amma muryar Nafisa tatafi da zuciyarsa

Dan tanada sanyi ga da'din sauraro

Yace yadae my luv naga kin sanqare atsaye lpy

Tace lau inasan kasa Nafisa a borden skull kuma tabar cikin garinnan banasan ganinta

yace hmmm kishine yatashi

tace nidae dan Allah ayi kumae Cikin satinnan tatafi bansan qara ganinta yace to

Wane gari kikesan akaita

Tace Bauchi

Yace angama ginbiyata

Nafisa tadawo falo tatatda Jamila

Tace kin gaesheshin tace aunty maryam tace karnaqara zuwa gae dashi

amma nafa'da mata tagaya mishi yasani a makaranta

Tausayinta Yakama Jamila mutun da mijinshi amma bashi da damar magana dashi bare harsuyi zaman jinda'di

Tace Allah yasa yasaki

Tace amin

Hakako akayi acikin satin aka gama ma Nafisa komae sae tafiya

Amar da Momy da zainab sunyi farin ciki sosae da hakan

Yanzu haka tana gidan Momy angama mata shirinta tsaf MARWAN akejira

Canko sae gashi yazo kallo 'daya yayima Nafisa yakawar dakae

Momy tace sae kutafi dan lukaci naja

Da sauri yace nizan kaita

Tace todawa

Yace Amar mana

Amar dake jinsu yace ai ya MARWAN inasan zuwa gidan rasuwa

Haka MARWAN ya lalla6i Amar ya kaita

F'G'C Bauchi

Lukacin da Amar zae dawo Nafisa har kuka tayi yadae bata hakuri yabarta

Su hudune a'dakinsu Nafisa Saudat Halima Safiyya

Sun kar6eta sosae

[6:50AM, 01/10/2016] Hajjaju Novel: πŸ’—πŸ’“πŸ’—

'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI πŸ’—πŸ’“πŸ’—

Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele

πŸ’—πŸ’“πŸ’— πŸ’—πŸ’“πŸ’—

9

πŸ’—πŸ’“πŸ’—

Amar yadawo gida agajiye

Momy tace mae yadae yace wlhi momy

Ansha wahala sosae gurin gwada Nafisa karatu

Dan ba'abinda tasani Sam tafannin boko

Amma sun kar6eta haka

Tace to mugodema Allah dasu kar6eta

πŸ’—πŸ’“πŸ’—

Su Nafisa

Sunfara karatu ba wasa

Dake Nafisa karatun tasa agaba

Sam shine agabanta

Saudat da safiYYa iyayansu Masu ku'dine Halima CE dae 'dan dama dama

Irin yanda sukaga fatar Nafisa agoge gwanin sha'awa dashi

Shiyasasu ganewa daga gidan Masu dashi take

Kamar yau suna zaune. Saudat tace

Wae Nafisa baki gajiya da karatune

Tayi dariya tace aishi yakawoni kinga idan nayi wasa duka zansha

Tace agunwa tace gun wanda yakawoni dan saida yajamin kunne

Tace kae amma ya ha'du hala Ku jinsin larabawane

Tace ko 'daya

Halima tace kinsan Allah tunda naganshi yatafi da imanina

Saudat tace gsky ya yayi amma bae kae bashir saurayina ba

Halima tace qarya kike wlhi yafishi sosae

Nafisa tayi dariya tace

Inbanda ke Halima yaza'ayi taga kyan Ambar kamar na saurayinta aidole tafi yaban shi

Safiyya tace hmmm

Kuraba kanku da zancan maza

Ke Halima San Ambar yashigeki kawae abinda zakice

Ita kuma Saudat tace ya ha'du amma bae kae gwanintaba

Tace kinsan Allah SafiYYa ina tsananin San bashir duk yanda wani namiji yake bazan ta6a ganin kyanshi ba

Cikin su6ul dabaka Nafisa tace wlhi bakiga ya MARWAN bane.

Tace waye shi

Tuni Nafisa ta'ankare

Tace yayanane

Tace koya yake

SafiYYa tace kwayi kwa gama tagyeara kwanciyata.

Haka rayiwar tasu tacigaba da tafiya Nafisa tadage da karatu sosae

Hutun farko firs term dasukayi Amar yazo yatafi da ita

Amma taji haushi atunaninta MARWAN ne zaizo 'daukarta

Har suka zo gida jikinta asanyaye

Abin yabata mamaki yanda ko kallan shashinta MARWAN bayayi

Bare maga taha'dasu

Ahaka hutunsu yaqare Amar yamayar da ita

Jikintafah yanzu yafayin sanyi

Hatu nabiyu ma second term hakance takasance

Dan ranar dazata koma har marinta sanda yayi

Dan kawae tafito bata saniba sukaci karo

Ahaka rayuwar taciga gaba datafiya

Tasa karatunta agaba

Abin har mamaki yake Bama Su Halima

Sam tafisu kokari

Akwae wata Fatima dake s:s 1 senior Su Nafisa

Tatsani Nafisa haka kawae kwata kwata batasanta

Idan za'a yanka Fatima bazatace ga dalilin tsanar datama Nafisa Ba

'Yan group dinsu Fatiman ne zaune suna hira

Saiga Nafisat da Saudat da SafiYYa sunzu huccewa

Fatima tace ke zonan

Nafisa tasan da ita take tace gani

Tace wato ke bakida mutunci nikike harara

Tace niban harareki Ba

Waema akan Mae zan harareki

Gauuu

Tafalleta da mari

Nafisa ta'daga hannu

Itama tabata Marin

Tashin hankaliπŸ™†πŸΌ

Cikin mamaki kowa yake kallansu

Bawanda bae San Fatima Ba wajan sharri

Tace nikika Mara

Tace kwarae na mareki niba mutun bace zaki mareni

Nan Fatima taqara wanketa da mari tare da cukume wuyanta

Nan fa'da yatashi sosae

Inda Nafisa tayi rashin sa'ar cin galaba akan Fatima dan tafita qarfi

Zance yaje gun head Master

Yanzu haka suna gunsa

Kowacce kanta aqasa

yace

Ke Nafisa baki da gsky Fatima sama take dake dan haka yanzu sae anmiki hukunci

Ke kuma Fatima kiyi hakuri

Nan Nafisa tafuskanci hukunci gunsa

Bayan tadawo 'dakinsune Saudat tace wae mae yake ha'daki da Fatima ne.

Tace ina nasani

Halima tace kidena shiga harkarta

Taja tsaki

SafiYYa tace kiyi hakuri wata rana sae lbr

Tace wlhi nima tsanarta nakeji sosae

πŸ’—πŸ’“πŸ’—

Yautake alhamis

Suna kwance Saudat tace Allah yasani nakamu dasan yayanki Nafisat wlhi tunaninshi yahanani saqat

Saudat mezatayi inba dariya Ba

SafiYYa tace kefa 'yar iskace

Kinsan ko sooo yayake Cikin dariyar tace niko nasan soo tunda bashir yayi nasarar sace ziciyata

Inasan shi soo metsanani

Haqiqa idan na aureshi zannumae Lulawa zan nunamae so zan mishi ladabi da biyayya wannan aikawarine nasa araina

Bazan ta6a bama wata mace damar shiga tsakanina da bashir Ba dan natsani kishiya arayuwata sam

SafiYYa tace nidae ban afka tarkwan soh Ba

Amma tabbas ina ganin wa'danda so yake wahalarwa

Halima tace hmm

Wlhi har mafarkansa nakeyi damuwata Allah yasa bashi da wata wacce yakeso

Kuma Allah yasa yasoni

Nafisa najinsu dan fa'dawa tunani tayi

Kullun sae takwana da MARWAN aranta

Tanasan jin muryarsa

Gashi bata ganin kyan kowa saishi

Yazatayi da mutumin da ya tsaneta bayasan ganinta

Koyau she tanasan taganta dashi

zancan da Saudat keyi shine yafama mata ciwan sanshi.......

Halima CE takatseta daga tunanin da takeyi tace haba Dan Allah tun'dazo ina magana kin shareni

Wlhi Allah shika'dai nakeso

Nafisa taqura mata ido

Tace yanzu amusali yanada wacce yakeso yazakiyi.......

Tayi saurin katseta da cewa wlhi yanda zuciyata takemin zafii

Zan'iya mutuwa akansa

Kodae yanada matane tafa'da Cikin sanyi

Nafisa tayi shuru

Ganin haka yasa idan Halima zubowa da hawaye

Cikin kuka tace nashiga uku wlhi ina sanshi

Gabaki 'daya tausayinta ya kamasu

Nafisa tace agsky bae da mata amma bansan ko yanada budurwa Ba

Da sauri tace budurwa

Wlhi ko ita wacece sae tabarmin shi

SafiYYa tace kae haba kishi haka

Tace kwarae inajin kishinsa bazan Ba wata mace damar sanshiba

Nafisa tace dan Allah intambaye Ku

Sukace minajinki

Tace kamar amusali kece kika auri mijin wata amma sae yakasance shi mijin baya sanki sae matarsa yakeso baya Shiga 'dakinki baya cin abincinki

Kekuma ganin yanuna baya sanki sae kika barshi

Har natsawan shekaru baki damuba

kumafah kinasan shi so ba'dan ka'dan Ba

To ya zakiyi.

Saudat tace tab

Halima tace sadae inbanga damar sashi sona ba

Saudat tace wannan ma ai zancan banzane wlhi ko baka sona sae kasoni soko me wuyar bari

SafiYYa tace wlhi bazan yardaba ai nice sakemai har yaqini

Inbanda haka wlhi duk qiyayyar da kakemin sae takoma soyayya Cikin lokaci ka'dan

Nafisat tace kamarya

Tace zankasance kullun Cikin shigewa al'amuransa

Zan kasance kullun shine agabana

Duk wani abu dazanmae dan nafaranta masa shizanyi

Zan zamar dashi 'dan gatana

Zan kasance koyaushe Cikin kwalliya

Sa qananan kaya

Zan kasance Cikin kissar 'daukar kar hankalinsa

Zan kasance Cikin yimasa shagwa6a kullun

Uwa uba zankasan CE Cikin yimasa ladabi da biyayyah

Ke duk abinda ya kasance idan nayi zanja hankalinsa shi zanyi

To wlhi Ba matarsa ba

Ko mahaifiyarsa CE

Bata isa tacire sona acikin zuciyarsa ba

Dan idan nakasance inayin wa'dannan abubuwan wlhi duk qiyayar da yakemin sae takoma soyayya

Halima tace waima Nafisa wata shashasharce tabar mijinta haka

Hakan yanuna kenanfah tabarma kishiyarta shi fah

Saudat tace kwarae kuwa

Shuru Nafisa tayi

Dan sae yanzu takejin takaicin barin mijinta

Da tayima maryam

Yanda ta'dau zancan SafiYYa batajin zata tsallake ko'daya aciki

Halima tace kibani amsa wacece wannan

Nafisa tace kawae nayi misaline

Tace aifah saidae misali dan haka yafaru azamanin da amma ba wannan zamaninba

Nidae Dan Allah kutayani addu'a Allah yasa ambar yasoni

Nafisa tace bafa hakane sunanshi Ba sunanshi Amar

Tace waw suna Mae da'di amma ai ambar kika ce ranar

Tace yanzu na'iya sunan

Haka suka cigaba da karatu yanzu haka sunyi exam 'din thirt term

Gobe zasu tafi hutu gida

Misalin 8:00am

MARWAN ne da dady suke gaisawa

Da'alama MARWAN sauri yakeyi yatafi

Dady yace naga kamar kana sauri yace

Eh akwae wasu da nake San dubawa ne

Yace shine kuma kabiyo aidaka wucce idan kadawo ma gaisa

Momy tazo tazauna

Tace yana ganka Cikin Kayan aiki

Koka manta yau za'aje 'daukar Nafisa yace

Baga Amar ba

Tace Amar bayajin da'di dan haka yanzu kaje ka'dauko ta

Cikin wani yanayi yace to

Nafisa CE da Halima zaune suna jiran azo a'daukesu

Dan tuni SafiYYa da Saudat aka 'daukesu suka tafi

Suna Cikin hira

saiga direvan gidansu Halima yazo 'daukarta

Tace saidae yajira

Har sae anzu 'daukar Nafisa dan tanasan ganin Amar

Zuwa can MARWAN yazo awata fitinanniyar motarsa.

Dae dae dasu ya tsaya Cikin murna Nafisa tatashi tana cewa

Sannu da zuwa Amar.....

Wazata gani MARWAN

Gabanta yayi mummunar fa'duwa

Cikin sanyin murya taqara cewa

sannnu da zuwa ya MARWAN

Qura mata ido yayi

Halima tagaida shi

Cikin kulawa ya amsa

Tace to Nafisat sai mundawo hutu

Amma gsky banji da'diba dan naso ganinshi

Murmushin yaqe Nafisa tamata

Sam bata lura da yanayin da Nafisa tashiga bah

Itadae tashige mota derever yajata

Taciki yabu'de mata both tasa kayanta

Tazo zata bu'de gidan baya tashiga

Ya watsa mata harara

Dacewa drivern Ki kikesan nazama

Da sauri tabu'de gidan gaba tashiga yajasu

Wani sanyi da kamshin turaran shine yabugeta

Lumshe ido tayi tare da gyara zamanta

Amma dukda haka bata tare da nutsuwarta

Shuru bamae magana

Can tahango Mae agwaluma dama ita Allah yayita dasanta

Tace dan Allah ya MARWAN gamae agwaluma can inaso

Tsayawa yayi gefan Mae agwaluman

Bani da kusisi tace

500 yaciro yabata

Nan tajegun mutumin tabashi tace yabata guda 6 yabata.......

Cikin rashin sani hannun shi yata6a nata

Da sauri MARWAN yafito ya daka mishi tsawa dacewa

Kae wane irin Sha Sha Shane bakasan matar aure bace zaka bari hannunka yata6a jikinta

Kayi hakuri yalla6ai wlhi banyi da wata niyaba mutumin yafa'da Cikin tsoro.

Ga kuma canjinta ahannun shi yakasa bata

Nafisa ko tsayawa tayi tana kallan MARWAN. Ya 6allah mata harara

Da sauri tayi niyar kar6ar canjin Ahannun mutumin

Gauuuuuuuuuu

Taji ya falleta da mari

Cikin masifa yace

Shiga mufita

Nan tashiga da sauri shima yashiga

Mae agwaluma nacewa gafah canjin

Yace Mae inkaga dama kariqe inbakaso kazubar

Yaja motar Sa

Kuka Nafisa tashigayi Dan Marin yashigeta

Shiko MARWAN Yayi kamar baisan anyita agunba

Can dayaji kukan nata nashiga zuciyarshi ya kalleta yace wlhi ko kimin shuru ko yanzu namiki dukan tsiya

Shuru Nafisa tayi dan tana tunanin tabbas zae aikata.

Ahaka Sukazo gida

Da sauri tafita tayi part 'dinta

Yabita da kallo

Tana shiga falan tatsaya cak

Dan ganin yanda falan yayi datti yayi kaca kaca

Taleqa toilet nanma haka amma betroom tas 'dinshi kamar yanda tagyara dazata tafita

Abinda Nafisa bata saliba shine

Akwae ranar da MARWAN yadawo gida yayi part 'din maryam kamar yanda yasaba sae yatarar batanan

Duk 'dakin tabarshi da datti ga toilet 'dinma da datti

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login