Showing 9001 words to 12000 words out of 20825 words
tace aiduk iskancina bana bin maza saboda mijina jarimine
Habiba tace amma kinabin mata ko
Tace duk da haka ban kaikiba.
Habiba taqara kallan Nafisa tana lashe baki alamin Ga kayan da'di sae dae yayi nisa
Takaici ya isha maryam tajata part 'dinta
Suna shiga betroom
Maryam tace wlhi hababi bakiyiba
Tace wlhi dabadan kishiyarki bace da na aureta inkoya mata tunyanzu
Kinga kekan tana girma tana da'da cika
Abun zaiyi kyau
Maryam taja tsaki
Tace ni kodan kishiyatace
Shiyasa koka'dan banji sha'awartaba
kinga mubar zancannan
Yaudae mu'dan ta6a
Habiba tace kamar kinsan ahannu nake
Nan suka tu6e aihuwar uwarsu suka fara aikata alfasha
(Wa'iyazu billah)
Allah ka shirya
Zainab CE tashigo falon da sallama
Ai Nafisa naganinta taje ta rungumeta
Tace zainab anan zaki kwana ko
Tace aa
Tace meyasa
Tace saboda makaranta
Tace la Dan Allah kicema ambar yasani
Dariya tayi tace
Ya MARWAN dae.
Tace tab bazae saniba wlhi
Tace Allah zae saki.
Yanzuma Momy CE tace ingaya miki zata turo miki Jamila 'yar aiki tadinga debe miki kewa
Tace yauwa sae tadinga tayani kwana ko
Tace kwana kuma
Tace eh mana
Tace dama agidannan zatadinga kwana Amma Ga shashin 'yan aiki can awaje.
Basae ta kwana a'dakinkiba
Nafisa dae jinta tayi
dahar zatace mata jiya ita ka'dae takwana sae tatuna da maganar da Hajjiyan megari tace mata ko dukanta ya MARWAN yayi karta gayama kowa
Bare yayi mata wani Abu
Karta kuskura tafa'dama kowa kodako momyce
Zainab tace ya kikayi shuru tace Ba komae
Nan tatashi takawo mata ruwa
Dan wannan ma yana 'daya daga Cikin nasihar Hajjiya
Tace indafa miki abinci
Mamaki yacika zainab
Dan tunda suke maryam ruwa bae ta6a ha'da suba bare abinci
Amma ga qaramar yarinya tasan abinda yaka mata
Tace aa aqoshe nake. kin'iya girkine
Tace eh
Amma ban'iya irin nakuba
Tace shima zaki'iya duk Jamila zata koya miki.
Tace to yaushe zatazo tace saidae momy taturo miki ita.
Tace to
Bata wani dadeba tatafi
πππ
Haka rayuwa Yacigaba da tafiya watanni xuwa shekaru
Sau 'daya Nafisa taje QAUYE
Sam MARWAN bayama shiga shashin Nafisa amma idan maryam taso nisha'di hakakawae zata kwulla ma Nafisa shirri shiko ya jibgeta yanzo Nafisa tsoran shi take bata yarda suha'du
maryam bata cika shiga harkar Nafisa Ba sae intaso muguntar
Momy ta aikoma da Nafisa 'YAR aiki sunanta Jamila
Shiyasa Sam Nafisa bata da damuwa
Idan dare yayi sukwanta abunsu da Jamila
Su dafa abinda sukeso ko yaushe zaka sami shashinsu tsaf agyare
Nafisa tasamu abinda takeso wato sutura da kayan kwalliya
Dan haka koyaushe Cikin kwalliya take amma sae dae kwalliyar irinta QAUYE takeyi
Jamila tayi tayi tadena irin wannan kwlliyar amma Sam taqi
Dake Jamila zata girmeta da kusan 5 years
Jamila talura maryam itace da gida Dan tunda akakawota gidan bataga MARWAN yashigo shashinsu Ba
Kullun saedae na maryam
Kuma gashi gado 'daya suke kwana da Nafisa hakan ne ya tabbatar mata da zarginta
Abin yabata mamaki sosae
Dan ganin Sam Nafisa bata damuba
Itakanta Nafisa ayanzo bazata 'dorar da kamannin MARWAN
Sosae ba
Dan Bata yarda su ha'du
Abinci da abin Sha bawanda MARWAN baya bayarwa abasu
Komae ta hannun maryam yake zuwa
Zainab nazuwa jifa jifa dake bamae bincike bace Sam bata gano komae Ba
Amar nema dake duk qarshan wata yana zuwa
Yaso yagano Abu tare da zargin yayan nashi amma daya tuna yayan nashi Mae adalcine kuma bazae cutar da itaba dan haka tuni yawatsar da zargin
Momyce kusan koyau she take mata 'dinki tace akawo mata
Kamar yau Nafisa da jamila suna zaune falo suna kallo
Jamila taqudirce aranta yau zata fara shigar da nafisa cikin al'amuran MARWAN dan rainin hankalin maryam yayi yawa
Gashi Nafisa yanzu tafara girma tunda dukiyar shanu yafara baiyana ajikinta
Duk wani mae nafiya idan yaganta zaiso zamansa kusa da ita
Tagyara zama tace
Intam bayeki man
tace inajinki
Tace anyako kinasan ya MARWAN tace sosae ma
Tace to meyasa bakya mishi yanda maryam take mishi
Tace me kenan
Tace kidinga mishi girki Kuma kullun kidinga zuwa dasafe kina gaisheshi
Tace to idan nafarayin haka zae soni tace sosae ma kuwa
Kuma kice yasaki amakaranta
Tace to.
Hakako akayi washe gari tayi wankanta
Tayi 'dige 'diganta na qaune
Tanufi falan maryam bataga kowa Ba tanemi guri tazauna
Koda maryam tafito daga betroom taganta zaune afalanta sanda gabanta yafa'da
Dan ganin komae da'akeso najikin mace na Nafisa yafito
Tabbas bata tsayawa qarema Nafisa kallo koka'dan
Amma yau taga Nafisa
Tes
Duguwa CE fara kall
Ga gashi ga hanci
Gata da ido shanyayyu
Wato sex ice
Ga qugu
Cikinnan ashafe ba maganar te6a
Gata 'yar siririya bacan ba
Abinda zaifi 'daukar hankali ajikinta idan bata tare da gyale shine
Breast 'dinta da hips dinta
Cikin tashin hankali maryam tadaka matsa dacewa mekikazo min afalo
Tace nazo gaeda ya MARWAN ne tace
To yana toilet fa'di abinda kikeso
Tace kawae nazo gaidashine sannan inasan yasakani amakaranta tace shikenan tace eh
Tace hmm daga yau karki qara zuwa gaedashi yace bayaso
Tace to tafita maryam tabita da kallo waw yarinyar nan taha'du fah
a borden zatace yasata
Inhakan tafaru bazai gantaba bare yaji wani filing tace aranta
MARWAN yafito da shirin sa nafita office duk abinda sukeyi yanaji
Amma muryar Nafisa tatafi da zuciyarsa
Dan tanada sanyi ga da'din sauraro
Yace yadae my luv naga kin sanqare atsaye lpy
Tace lau inasan kasa Nafisa a borden skull kuma tabar cikin garinnan banasan ganinta
yace hmmm kishine yatashi
tace nidae dan Allah ayi kumae Cikin satinnan tatafi bansan qara ganinta yace to
Wane gari kikesan akaita
Tace Bauchi
Yace angama ginbiyata
Nafisa tadawo falo tatatda Jamila
Tace kin gaesheshin tace aunty maryam tace karnaqara zuwa gae dashi
amma nafa'da mata tagaya mishi yasani a makaranta
Tausayinta Yakama Jamila mutun da mijinshi amma bashi da damar magana dashi bare harsuyi zaman jinda'di
Tace Allah yasa yasaki
Tace amin
Hakako akayi acikin satin aka gama ma Nafisa komae sae tafiya
Amar da Momy da zainab sunyi farin ciki sosae da hakan
Yanzu haka tana gidan Momy angama mata shirinta tsaf MARWAN akejira
Canko sae gashi yazo kallo 'daya yayima Nafisa yakawar dakae
Momy tace sae kutafi dan lukaci naja
Da sauri yace nizan kaita
Tace todawa
Yace Amar mana
Amar dake jinsu yace ai ya MARWAN inasan zuwa gidan rasuwa
Haka MARWAN ya lalla6i Amar ya kaita
F'G'C Bauchi
Lukacin da Amar zae dawo Nafisa har kuka tayi yadae bata hakuri yabarta
Su hudune a'dakinsu Nafisa Saudat Halima Safiyya
Sun kar6eta sosae
[6:50AM, 01/10/2016] Hajjaju Novel: πππ
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI πππ
Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele
πππ πππ
9
πππ
Amar yadawo gida agajiye
Momy tace mae yadae yace wlhi momy
Ansha wahala sosae gurin gwada Nafisa karatu
Dan ba'abinda tasani Sam tafannin boko
Amma sun kar6eta haka
Tace to mugodema Allah dasu kar6eta
πππ
Su Nafisa
Sunfara karatu ba wasa
Dake Nafisa karatun tasa agaba
Sam shine agabanta
Saudat da safiYYa iyayansu Masu ku'dine Halima CE dae 'dan dama dama
Irin yanda sukaga fatar Nafisa agoge gwanin sha'awa dashi
Shiyasasu ganewa daga gidan Masu dashi take
Kamar yau suna zaune. Saudat tace
Wae Nafisa baki gajiya da karatune
Tayi dariya tace aishi yakawoni kinga idan nayi wasa duka zansha
Tace agunwa tace gun wanda yakawoni dan saida yajamin kunne
Tace kae amma ya ha'du hala Ku jinsin larabawane
Tace ko 'daya
Halima tace kinsan Allah tunda naganshi yatafi da imanina
Saudat tace gsky ya yayi amma bae kae bashir saurayina ba
Halima tace qarya kike wlhi yafishi sosae
Nafisa tayi dariya tace
Inbanda ke Halima yaza'ayi taga kyan Ambar kamar na saurayinta aidole tafi yaban shi
Safiyya tace hmmm
Kuraba kanku da zancan maza
Ke Halima San Ambar yashigeki kawae abinda zakice
Ita kuma Saudat tace ya ha'du amma bae kae gwanintaba
Tace kinsan Allah SafiYYa ina tsananin San bashir duk yanda wani namiji yake bazan ta6a ganin kyanshi ba
Cikin su6ul dabaka Nafisa tace wlhi bakiga ya MARWAN bane.
Tace waye shi
Tuni Nafisa ta'ankare
Tace yayanane
Tace koya yake
SafiYYa tace kwayi kwa gama tagyeara kwanciyata.
Haka rayiwar tasu tacigaba da tafiya Nafisa tadage da karatu sosae
Hutun farko firs term dasukayi Amar yazo yatafi da ita
Amma taji haushi atunaninta MARWAN ne zaizo 'daukarta
Har suka zo gida jikinta asanyaye
Abin yabata mamaki yanda ko kallan shashinta MARWAN bayayi
Bare maga taha'dasu
Ahaka hutunsu yaqare Amar yamayar da ita
Jikintafah yanzu yafayin sanyi
Hatu nabiyu ma second term hakance takasance
Dan ranar dazata koma har marinta sanda yayi
Dan kawae tafito bata saniba sukaci karo
Ahaka rayuwar taciga gaba datafiya
Tasa karatunta agaba
Abin har mamaki yake Bama Su Halima
Sam tafisu kokari
Akwae wata Fatima dake s:s 1 senior Su Nafisa
Tatsani Nafisa haka kawae kwata kwata batasanta
Idan za'a yanka Fatima bazatace ga dalilin tsanar datama Nafisa Ba
'Yan group dinsu Fatiman ne zaune suna hira
Saiga Nafisat da Saudat da SafiYYa sunzu huccewa
Fatima tace ke zonan
Nafisa tasan da ita take tace gani
Tace wato ke bakida mutunci nikike harara
Tace niban harareki Ba
Waema akan Mae zan harareki
Gauuu
Tafalleta da mari
Nafisa ta'daga hannu
Itama tabata Marin
Tashin hankaliππΌ
Cikin mamaki kowa yake kallansu
Bawanda bae San Fatima Ba wajan sharri
Tace nikika Mara
Tace kwarae na mareki niba mutun bace zaki mareni
Nan Fatima taqara wanketa da mari tare da cukume wuyanta
Nan fa'da yatashi sosae
Inda Nafisa tayi rashin sa'ar cin galaba akan Fatima dan tafita qarfi
Zance yaje gun head Master
Yanzu haka suna gunsa
Kowacce kanta aqasa
yace
Ke Nafisa baki da gsky Fatima sama take dake dan haka yanzu sae anmiki hukunci
Ke kuma Fatima kiyi hakuri
Nan Nafisa tafuskanci hukunci gunsa
Bayan tadawo 'dakinsune Saudat tace wae mae yake ha'daki da Fatima ne.
Tace ina nasani
Halima tace kidena shiga harkarta
Taja tsaki
SafiYYa tace kiyi hakuri wata rana sae lbr
Tace wlhi nima tsanarta nakeji sosae
πππ
Yautake alhamis
Suna kwance Saudat tace Allah yasani nakamu dasan yayanki Nafisat wlhi tunaninshi yahanani saqat
Saudat mezatayi inba dariya Ba
SafiYYa tace kefa 'yar iskace
Kinsan ko sooo yayake Cikin dariyar tace niko nasan soo tunda bashir yayi nasarar sace ziciyata
Inasan shi soo metsanani
Haqiqa idan na aureshi zannumae Lulawa zan nunamae so zan mishi ladabi da biyayya wannan aikawarine nasa araina
Bazan ta6a bama wata mace damar shiga tsakanina da bashir Ba dan natsani kishiya arayuwata sam
SafiYYa tace nidae ban afka tarkwan soh Ba
Amma tabbas ina ganin wa'danda so yake wahalarwa
Halima tace hmm
Wlhi har mafarkansa nakeyi damuwata Allah yasa bashi da wata wacce yakeso
Kuma Allah yasa yasoni
Nafisa najinsu dan fa'dawa tunani tayi
Kullun sae takwana da MARWAN aranta
Tanasan jin muryarsa
Gashi bata ganin kyan kowa saishi
Yazatayi da mutumin da ya tsaneta bayasan ganinta
Koyau she tanasan taganta dashi
zancan da Saudat keyi shine yafama mata ciwan sanshi.......
Halima CE takatseta daga tunanin da takeyi tace haba Dan Allah tun'dazo ina magana kin shareni
Wlhi Allah shika'dai nakeso
Nafisa taqura mata ido
Tace yanzu amusali yanada wacce yakeso yazakiyi.......
Tayi saurin katseta da cewa wlhi yanda zuciyata takemin zafii
Zan'iya mutuwa akansa
Kodae yanada matane tafa'da Cikin sanyi
Nafisa tayi shuru
Ganin haka yasa idan Halima zubowa da hawaye
Cikin kuka tace nashiga uku wlhi ina sanshi
Gabaki 'daya tausayinta ya kamasu
Nafisa tace agsky bae da mata amma bansan ko yanada budurwa Ba
Da sauri tace budurwa
Wlhi ko ita wacece sae tabarmin shi
SafiYYa tace kae haba kishi haka
Tace kwarae inajin kishinsa bazan Ba wata mace damar sanshiba
Nafisa tace dan Allah intambaye Ku
Sukace minajinki
Tace kamar amusali kece kika auri mijin wata amma sae yakasance shi mijin baya sanki sae matarsa yakeso baya Shiga 'dakinki baya cin abincinki
Kekuma ganin yanuna baya sanki sae kika barshi
Har natsawan shekaru baki damuba
kumafah kinasan shi so ba'dan ka'dan Ba
To ya zakiyi.
Saudat tace tab
Halima tace sadae inbanga damar sashi sona ba
Saudat tace wannan ma ai zancan banzane wlhi ko baka sona sae kasoni soko me wuyar bari
SafiYYa tace wlhi bazan yardaba ai nice sakemai har yaqini
Inbanda haka wlhi duk qiyayyar da kakemin sae takoma soyayya Cikin lokaci ka'dan
Nafisat tace kamarya
Tace zankasance kullun Cikin shigewa al'amuransa
Zan kasance kullun shine agabana
Duk wani abu dazanmae dan nafaranta masa shizanyi
Zan zamar dashi 'dan gatana
Zan kasance koyaushe Cikin kwalliya
Sa qananan kaya
Zan kasance Cikin kissar 'daukar kar hankalinsa
Zan kasance Cikin yimasa shagwa6a kullun
Uwa uba zankasan CE Cikin yimasa ladabi da biyayyah
Ke duk abinda ya kasance idan nayi zanja hankalinsa shi zanyi
To wlhi Ba matarsa ba
Ko mahaifiyarsa CE
Bata isa tacire sona acikin zuciyarsa ba
Dan idan nakasance inayin wa'dannan abubuwan wlhi duk qiyayar da yakemin sae takoma soyayya
Halima tace waima Nafisa wata shashasharce tabar mijinta haka
Hakan yanuna kenanfah tabarma kishiyarta shi fah
Saudat tace kwarae kuwa
Shuru Nafisa tayi
Dan sae yanzu takejin takaicin barin mijinta
Da tayima maryam
Yanda ta'dau zancan SafiYYa batajin zata tsallake ko'daya aciki
Halima tace kibani amsa wacece wannan
Nafisa tace kawae nayi misaline
Tace aifah saidae misali dan haka yafaru azamanin da amma ba wannan zamaninba
Nidae Dan Allah kutayani addu'a Allah yasa ambar yasoni
Nafisa tace bafa hakane sunanshi Ba sunanshi Amar
Tace waw suna Mae da'di amma ai ambar kika ce ranar
Tace yanzu na'iya sunan
Haka suka cigaba da karatu yanzu haka sunyi exam 'din thirt term
Gobe zasu tafi hutu gida
Misalin 8:00am
MARWAN ne da dady suke gaisawa
Da'alama MARWAN sauri yakeyi yatafi
Dady yace naga kamar kana sauri yace
Eh akwae wasu da nake San dubawa ne
Yace shine kuma kabiyo aidaka wucce idan kadawo ma gaisa
Momy tazo tazauna
Tace yana ganka Cikin Kayan aiki
Koka manta yau za'aje 'daukar Nafisa yace
Baga Amar ba
Tace Amar bayajin da'di dan haka yanzu kaje ka'dauko ta
Cikin wani yanayi yace to
Nafisa CE da Halima zaune suna jiran azo a'daukesu
Dan tuni SafiYYa da Saudat aka 'daukesu suka tafi
Suna Cikin hira
saiga direvan gidansu Halima yazo 'daukarta
Tace saidae yajira
Har sae anzu 'daukar Nafisa dan tanasan ganin Amar
Zuwa can MARWAN yazo awata fitinanniyar motarsa.
Dae dae dasu ya tsaya Cikin murna Nafisa tatashi tana cewa
Sannu da zuwa Amar.....
Wazata gani MARWAN
Gabanta yayi mummunar fa'duwa
Cikin sanyin murya taqara cewa
sannnu da zuwa ya MARWAN
Qura mata ido yayi
Halima tagaida shi
Cikin kulawa ya amsa
Tace to Nafisat sai mundawo hutu
Amma gsky banji da'diba dan naso ganinshi
Murmushin yaqe Nafisa tamata
Sam bata lura da yanayin da Nafisa tashiga bah
Itadae tashige mota derever yajata
Taciki yabu'de mata both tasa kayanta
Tazo zata bu'de gidan baya tashiga
Ya watsa mata harara
Dacewa drivern Ki kikesan nazama
Da sauri tabu'de gidan gaba tashiga yajasu
Wani sanyi da kamshin turaran shine yabugeta
Lumshe ido tayi tare da gyara zamanta
Amma dukda haka bata tare da nutsuwarta
Shuru bamae magana
Can tahango Mae agwaluma dama ita Allah yayita dasanta
Tace dan Allah ya MARWAN gamae agwaluma can inaso
Tsayawa yayi gefan Mae agwaluman
Bani da kusisi tace
500 yaciro yabata
Nan tajegun mutumin tabashi tace yabata guda 6 yabata.......
Cikin rashin sani hannun shi yata6a nata
Da sauri MARWAN yafito ya daka mishi tsawa dacewa
Kae wane irin Sha Sha Shane bakasan matar aure bace zaka bari hannunka yata6a jikinta
Kayi hakuri yalla6ai wlhi banyi da wata niyaba mutumin yafa'da Cikin tsoro.
Ga kuma canjinta ahannun shi yakasa bata
Nafisa ko tsayawa tayi tana kallan MARWAN. Ya 6allah mata harara
Da sauri tayi niyar kar6ar canjin Ahannun mutumin
Gauuuuuuuuuu
Taji ya falleta da mari
Cikin masifa yace
Shiga mufita
Nan tashiga da sauri shima yashiga
Mae agwaluma nacewa gafah canjin
Yace Mae inkaga dama kariqe inbakaso kazubar
Yaja motar Sa
Kuka Nafisa tashigayi Dan Marin yashigeta
Shiko MARWAN Yayi kamar baisan anyita agunba
Can dayaji kukan nata nashiga zuciyarshi ya kalleta yace wlhi ko kimin shuru ko yanzu namiki dukan tsiya
Shuru Nafisa tayi dan tana tunanin tabbas zae aikata.
Ahaka Sukazo gida
Da sauri tafita tayi part 'dinta
Yabita da kallo
Tana shiga falan tatsaya cak
Dan ganin yanda falan yayi datti yayi kaca kaca
Taleqa toilet nanma haka amma betroom tas 'dinshi kamar yanda tagyara dazata tafita
Abinda Nafisa bata saliba shine
Akwae ranar da MARWAN yadawo gida yayi part 'din maryam kamar yanda yasaba sae yatarar batanan
Duk 'dakin tabarshi da datti ga toilet 'dinma da datti