Showing 12001 words to 15000 words out of 20274 words

Chapter 5 - Tawa ta sameni complete

tunanin me kikeyi ne?na zame na

kwanta hawaye ya soma min zarya abin da yafi bani

haushi yanda har ynxu zuciyata take matu

kar son

shi,har ynxu son na nan ba zan iya fdama wani ainahin

abinda ya sameni ba,Likita ya shigo bayan dube dubene

aka sallameni sun yanke shawarar Mama ta wuce dani

gida don haka gida muka tafi shi kuma yaynmu su

babana suka ce ya koma,ranar da zai tafi

ya shigo

tunda na gaishe shi ban kuma magana ba, ba yanda

baiyi ba in yi magana naki daya matsa min sai na sa

kuka, ya kifa kanshi akan gwiwoyinshi na dube shi duk

ya rame a raina nace duk kai kaja ni ynxu don son da

nake maka zanci gaba da zamada kai baya

ga haka da

sai dai ka sakeni ya mike to Iman na tafi sai kin jini a

waya ko motsi banyi ba bare na tashi nace Allah ya

kiyaye hanya yadan dubeni sai kuma ya tafii,Tunda ya

tafi kullum zai min waya sau uku,amma daga gaisuwa

bana kuma magana har mama ta gan

e sai fada take

min tanacewa ai ba shi ne ya dora min ciwon ba in

kuma cikine ai Allah ke badawa dan ya zube sai na

zargi mijina.Na warke sarai jikina ya dawo nayi kiba

mama tace na koma dakina nace nidai tunda Haj Maska

ta koma Maska sai su yaynmu sunzo z

an

koma,watanshi uku da tfy suka dawo saboda zuwan

watan Ramadan nan da sati daya, ina falo ina kallo naji

ana masu oyoyo duk da son ganin yaynmu da zuciyata

takeyi sai naki tashi,dakin Haj Yaya suka yada zango

sai daga baya yaynmu ya shigo dakinmu, na dub

e shi

kullum dai yana nan dan gaye dashi jikin nan sumul,

yace gimbiya ina gajiya nace kunzo lfy,yace lafiya,ina

mmn Sagir?nace tana Sallah mama ta fito suka gaisa

da har nace ni ba ranar zan koma ba mama ta bude

min wuta dole na bisu, Yaya Kabir yasa an g

yara gidan

an share shi,na zauna a falona ya shigo kusa dani ya

zauna nayi kamar ban ganshi ba yace Iman kin canja

min sosai yanzu ba kya kula dani kamar da shiru na

mishi ya jawoni jikinshi tashi muje dakina mu kwanta

nace kayi hakuri ba zan iya kuma kwan

a dakinka ba,

yace kina hauka ne ko? nace ba hauka yace ya zaki ce

ba zaki kwana dakina ba alhalin ina mijinki? nace

yaynmu ina ganin girmanka kar kasa na gaya maka

magana, yace gara ma ki gaya min dan shiru shirunki

ya soma cutar dani ya cigaba ina matuka

r bukatarki ba

zan iya jurewa ba, na soma kuka ina fadin dama nasan

jikina kake so hakika iyayenmu sunyi kuskure da suka

zata kaine zaka rikeni amana ashe ba haka bane.......

Ya tare ni wayace miki ban sonki? fadin son da nake

miki kauyanci ne kin gani in

za kiyi magana ki daina

kawo maganar so....da kana sona da ba kaini an cire

min ciki ba ina son abina kila ma shi ne kadai kwaina a

duniya tunda baka sona shi yasa baka son hada zuria

dani,yace ba zaki gane bane shi yasa amma ynxu na

yarda komai kika ce ki

min afuwa nayi kuskure,shiru

nayi mishi gami da shigewa bedroom.

Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu

nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com

Kokuma ku kasance taredamu a facebook

https://mbasic.facebook.com/HAUSA-

Novels-389304544597988/?

_

e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347

Har azumi ya riskemu bamu jituwa da shi,yayi

naki,karshe ma ya shareni,ina komai,girki da sauran

aikace aikace, girkin ma nawa nakeyi tana na ta, kowa

ran girkinta ta sama mijinta,duk da yaynmu yana

kokarin ganin kar Mimi ta

gane sai da ta gane,don haka

take ta shigewa yaynmu gami dayi min kallon

banza,yaynmu yayi siyayya irin na neman lada su

gero,suga, madara ya aika kowanne gida,wato gidan mu

da gidansu Anty Mimi kai harda babana,haka har sallah

ta gabato ya mana siyayar k

ayan sallah ya sai ma yan

uwa da abokan arziki sannan ashe ya biya musu

ummara shi da Anty Mimi,ko ita ma bai gaya ma ta ba

sai da abin ya gabato, murna ta dinga yi tana waya

tana gayawa kawayenta da sauran danginsu,ni ko sai

nayi kamar banji taba dama ran

ar nice da girki,yana

shan ruwa a falona ni kuma na idar da sallah ya dubeni

kiyi hakuri ba zamu je umra dake ba sai wata shekarar

in Allah ya kaimu,bace Allah ya sanya alkhairi na

tashi,da za su tafi yace komai na dangane da abincin

sallah yaya Kabir zai

kawo sannan ya bani kudi nace to

ka san dai da sallah zani gida da gidan babana har

gidan kawu malam ya dubeni ban ce ki fita ko inaba,

haushi ya kamani, dama ina ciki gashi sai yayi ta jan

Anty Mimi suna wani soyayya a gabana dan naji haushi

ni ko sai na

tashi na basu guri,na dubeshi gsky zanje

yawon sallah tun da nazo gidan nan ban taba fita ba

sai sanadin ciwo kusan shekara sai ka ce matar kulle

yace tun da ba matar kulle bace ki je ai zan ji lbr na

kara fusata nace ba fa siyana kayi ba hasalima ba gori

ba ganina kayi kawai an kawo maka shi yasa kake

wulakantani,yace Zauna ki gaya min me na miki?

kuskure daya na san na miki kuma na baki hakuri ni

nan da kika ganni kece mace ta farko bayan uwata da

na taba ba hakuri kuma kin ki ki hakura dadin abin ba

ke k

adai gareni ba,abinda kike rowa ki jika ki sha ga

tsinuwar malaiku da kin bari ma cikin da kike fushi

kanshi da yanxu kin maida wani,raina ya kuma baci na

shige bedroom ina kuka.Tunda suka tafi kullum sai yayi

man waya wata rana in dauki wata rana na ki da

uka,

dama dady wajen Haj Yaya suka kaishi,ko shekara bai

yi ba watan shi tara amma yana tfy.Da sallah ina zaune

gida dan ma yan yawon sallah sunxo min sosai Jamila

muna tare da ita tana tayani aikin sallah,shima yaya

Kabir yazo da Zee dinshi,babana ya aiko

min da kudi

da kaji har da zannuwa ni da Anty Mimi har da Yaynmu

ranr baba uwa tazo da yaranta biu sun min wuni, Mami

da Amira rana daya suka zo min,mun sha hira har

dare,ita bikinta bayan sallah da Gidadonta,Sallah ta

wuce da kwana goma sha daya yaynmu s

uka dawo ko

waya bai min ba ranar ina daki ina karanta littattafan

da na ba Amira ta siyo min,na fito zani babban kicin ne

sai naga mutane baje a falo,na tsaya ina mamaki

araina nace lallai yaynmu,ya dubeni yace kin tashi?ko

ba barci kike ba,ko tanka mishi

banyi ba.Da daddare ya

shigo ya kawomin tsaraba na ce ya barshi na gode

bana so ga mamakina bai tsaya roko na ba yace to shi

kenan ya dauka ya fita.Satinsu daya suka soma shirin

komawa nace tab ai ko wannan karon za'ayita, tunda

Anty Mimi ta gama makarant

a to ita ma sai dai ta

zauna amma barina jira ya kare dan wulakanci sai da

ana saura kwana biu su tafi sannan ya sameni a

bedroom yace ke jibi zamu koma don haka sai ki

rubuta abinda babu,na mike nace to ai nima na gaji da

zaman gidan sai ka maidani ga iya

yena ko ka nema

min makaranta sai da ya harareni sama da kasa

sannan yace makaranta ki daina tunanin ta kin gama

karatunki ki tind na baki dama tun ba yau ba na

lallasheki amma kika ce ke aure,dama na ce kiyi kuka

da kanki dan haka ai aure kika zaba shi za

kiyi,nace to

haka ake aure?yace tambayi kanki ya juya ya fita na

fada kan gado sai kuka.Shima dakinshi ya nufa yaya

zaiyi da yarinyar nan?shi dai yana sonta tsananin

bukatarta ne ya ke hana shi zama kusa da ita yayi

lallashin ya bi ta fada a banza to wai s

hi yaya zaiyi

ne,ranar da zasu tafi ko kofata ban bude ba ina jin

yaynmu yayi ta dukan kofar amma naki budewa a raina

kuma na kuduri aniyr in dai ya tafi to zan shiga

makaranta abuna sai dai in ya dawo ya sakeni,Alhj yayi

mashi waya lokacin suna tare da ma

ma yace yayi sauri

yaje fita zaiyi kasuwa yaynmu yace ku tafi inaga sai

gobe tafiyar nan,sai gobe! Alhj ya bukata yacigaba

dama vakuyi bookin jirgi bane?yace nayi bookin din sa

Alh matsala ce a gidan nake son warwareta kafin na

wuce Alhj yace kai da waye?n

i da Iman ba ma wata

babbar matsala bace,Alhj yace Iman?to menene?

yaynmu yace ka bari ba wata matsala bace mai girma

alhj yace to tunda ka dage kan cewa ba wata matsala

bace to baka da gsky yaynmu yace ina dai zuwa suna

aje waya mama ta dubi Alhj tace me

yake faruwa dasu

iman din?Alhj yace shirmen abdulrahman ne jiranshi na

tsaya yi muyi sallama don jiya bamu hadu ba ynxu na

mishi waya yana cewa warware wata matsala yake son

yayi tsakaninshi da Iman nace wace matsala ce yaki

fada shine nace bashi da gsky,m

ama tace kar kace

haka tukunna ina zuwa ta fita sai dakinta,layin yaynmu

ta kira tana tambayarsa abinda yake faruwa yace mata

ba komi dama yana sonyi sallama dani ne kuma na

kulke kofa naki na bude,mama tace yayi tfyrshi yace ba

dama na tafi ba tare da nay

i mata sallama ba,mama ta

samuAllhj ku saukeni gidan Iman din dan nayi waya da

yaynsu ynxu bansan me ake ciki ba.sai naji waya tana

ringin na tashi na dauka sunan mamana na gani na

dauka nace mama,tace bude min kofa,Jikina ya soma

rawa gabana na gaduwa nac

e to ina bude kofa mama

ta shigk yaynmu ya biyo bayanta kafin nayi magana sai

jin saukar mari nayi gau!mama ta sakar min gami da

fadin ashe baki da mutunci?kin kama kofa kin rufe

ashe kece ma mijin?haka na koya miki?ko haka kika ga

inayi?ni kam sai kuka na

keyi ta kuma tasowa tana

kokarin cire wayar cd na ruga bayan yaynmu ina cewa

mama kiyi hakuri ba zan sake ba na daina yaynmu yace

Maman Sagir kiyi hakuri bafa wani abu tayi min ba kar

ki doke ta kiyi hakuri mama tace ai sai naga ta baka

hakuri da sauri nac

e yaynmu kayi hakuri ba zan kuma

ba yace na hakura dama ba wani laifin kirki bane,mama

tayi waje ta tafi na fada kan kujera ina kuka,yaynmu

yazo ya rungumeni ta baya yana ce min kinga kinsa

mmn Sagir ta bugar mani ke ko?cikin kuka nace ba kai

bane ka kirat

a ba ni abinda kayi min ban fada ba sai

kai ne kaje ka fada mata yace no ban fada mata ba

ban san yanda akayi tajiba,naci gaba da kukana, wayar

shi ta soma ringin ya dan sakeni ya ciro wayar a

aljihun jeans din shi ina jin shi yace mimi menene?ina

zuwa man

a haushi ya kamani na mike na nufi bedroom

kan gado na fada ina kuka ya shigo ya jawoni jikinshi

yana fadin na gaji da fushin da kike yi dani ki fada min

wai me kike so nayi miki?ko meye fada min zan yi maki

indai zaki huce, yana magana hannunshi rike da f

uskata

yana kallona ido cikin ido yace gaya min ko in ciro

kaina in baki?hawaye suka zubo daga idona yace bana

son ganin hawayenki fa ya dkra harshensa a kan

lebena yana zagayawa dasu a hankali ya isa har bakina

gsky yayi missn dina a lot nan da nan ya rud

e cikin

kankanin lokaci ya rabani da kayana ya shiga sarrafa

albarkatun kirjina sai da na ga ya gama fita hayyacinsa

sannan na janye jikina na koma gefe na kudundune guri

daya a wahalce yace menene kuma?na soma kuka yace

oh my God kar ki min wannan horon p

ls cikin kuka na

ce baka ce in jika abina insha ba,sorry da wasa nake

maki,ya iso gurin ya jawoni zo in sha miki ai ke na san

ba zaki iya sha ba,ni zan sha miki ko?haka yayi ta

ribatata gami da lallashina kauna da soyayyar shi din

nan mai tsada ya nuna min

na sha wahala a ranar a

hannunshi tun ina yin kawaici sai nima ban san sanda

na ba da kai ba

Yaynmu kenan zuma neshu,ga zaki ga harbi,bayan

lafawar komai sai ya kwantar dani saman cikinshi yana

cewa Iman kin yarda in tafi ko a'a?in kince kar na tafi

na za

una fuskata a tamke nace ni zan hanaka tfy?to

mu tafi duka,ni ba inda zani yace fada min me kike so?

nace ni makaranta nake son shiga yayi shiru na wani

lokaci sannan ya kara rungumeni tsam har ina murna

na sha zai ce ya amince amma sai naji yace Iman ki

c

ire maganar krt nan na gaya miki kin bar daman ki tun

baya dan haka ynxu ki daina wannan batun,cikin muryar

tausaya nace dan baka sona ko?haka Aunty Mimi da

yake kana sonta ai ka barta tayi a cikin turawa ma

yace kin ga ita tana cikin karatunta na aureta b

ayanda

za'ayi na hana ta kema da kinbi shawarata a wancan

lokacin da kinzo kina krt haka nan zan daure na barki ki

karasa amma ynxu u a too late sai dai kiyi hakuri in da

wani abin da kike so sai ki gaya min ko menene ynxu

zan maki shi sannan ki daina cewa

bana sonki a ganina

kauyanci ne in tsaya ina fada maki irin son da nake

maki jikina da idanuna in kin duba sun isa ke abinda

ma kike min in wata ce da sai ta gane kuskurenta ynxu

tashi ki shirya zaki bimu ne?nace ni fa ba zanje ba

haka yayi ta lallashina

sai da ya ga na dan sauka

sannan ya nufi dakinshi dan yin wanka,Aunty Mimi

dake zaune a falo tana ganinshi sai ta mike tana fadin

Honey wannan wane irin wulakancine, daga ka shiga

sallama har nayi wanka na shirya baka fito ba da ace ni

kake jira da ynxu ka

hau fada da yake....ya katseta

ynxu sai ki jirani nayi wanka ya wuce ta bishi,wanka?

wanka fa kace?tana tsaye dakin ya fito ta dube shi

tabbas wanka yayi ta ce lallai dan jaraba da masifa an

shiryama sai da aka tsaya fitina,ya dubeta ke dawa

kike?tace wan

da ya tsargu yace to inma dani kike ai ba

zina nayi ba,tace aikin banza in kuna son ku burge sai

ka tasa ta a gaba ku tafi tare yace ai dan tace ba zata

bane,fushi da takaici ya kamata ta dube shi tace to

nima na fasa zuwan sai ka tafi da ita yaja tsaki ya

ce to

ai ni da zuwanki da rashinshi duk daya ne dan

banbancin kadan ne kina can ma ba abincin kikeyi ba

komai ni nake ma kaina kwanciya kawai ke hadamu an

ce miki ke kadai nake aure?haka suka ci gaba da

hayaniya ni ban sani ba ina daki na fito wanka na gam

a

saka kayana kenansai gashi, bai min magana ba kai

tsaye ya wuce gurin ajiye kayana ya shiga fito dasu

kusan kala biyar ya jawo jakar tfy ya zuba takalma uku

sai kayan shafe shafe na kan madubi na ya diba ya

zuba fuskarsa a murtuke tsoro ya kamani na sha

zai

maidani gida ne ya sakeni,ya dubeni tashi mu tafi cikin

tsoro na ce ina?tsawa ya daka min tashi mana jikina na

bari na dauki hijabina na bishi ya kashe kayan wuta na

fito yaja kofa muka fita muka hau motarsa yaja sai da

mukayi nisa sannan ya dauki waya

r shi ya kira yaya

Kabir ya tambayeahi yana ina ne?yace yana gida yace

mu hadu airport ka karbi mot,Kabir yace ynxu ma haj

tace in zo in kaita gidanku naga Mimi tazo wai ka

bugeta yace shareta Kabir Haj kuma kace mata na

wuce,ina ji ban tanka ba abinka da

aikin kudi nan da

nan akayi mana komai na tfy har kabir ma yazo suka ta

kai kawo har komai ya kammala sai gani tsuru a jirgi,

tfy ta tafo sai gani a England, tun da muka sauka

motar club din su ta zo daukar mu,ashe gidane na gani

na fada,bayan na tashi dag

a barcin gajiyar hanya nayi

wanka yaynmu baya nan na sa riga da siket na less,ya

shigo da ledoji,kin tashi big girl nace ni ce big gal?

tsokanata kawai kakeyi,yace ai kin ma fi big gal zoki ci

abinci nasan yunwa kike ji ko ,muna ciye ciyenmu yana

tsokanata

da yan wasanni,rayuwarmu abin sha'awa, tun

safe nake tashi lokacin yanagurin motsa jiki,inshiga

kicin in hada mana break inyi wanka,kwalliya sosai

nakeyi cikin kananan kaya in same shi daidai san da

yake motsa jiki karfe takwas,ina shiga zai ce big gal

ki

nyi kyau,in gabatar mashi da abin ciye ciye,Lipton

yake fara sha sannan yaci sauran kayan ciye ciyen, sai

yayi dam sannan in hada mishi ruwan wanka,da ya fito

sai na dauko masa jeans da sauran kayan da yake

amfani dasu,in ya gama shiri sai yace nayi kyau b

ig

gal?sai nace kayi mana sai in raka shi bakin kofa.

Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu

nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com

Kokuma ku kasance taredamu a facebook

https://mbasic.facebook.com/HAUSA-

Novels-389304544597988/?

_e_pi_=7%2CPA

GE_ID10%2C737012347

Tunda nazo bai taba barina na fita waje ba haka baya

bari nazo in wasu abokanshi sunzo sai na sa hijabina,

in nace ya kaini yawo sai yace baya son mutane suna

ganin mashini,shine yayi ma mama waya da baba yace

musu mun wuce,kafin ya daw

o da rana na gama abinci,

haka in dare yayi bana wasa da cikinshi yaci muna hira

tare da yan wasann,i in lokacin kwanciya yayi in sheka

kwalliya tare da sa turaruka kala kala masu

kamshi,bana sa komai a jikina in shige jikinshi mu

kashe juna da sayayya. ka

fin sati nayi kyau, kullum da

daddare in ya fita sai yazo min da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login