Showing 24001 words to 27000 words out of 35352 words
/>
i na yi kamar ya jona ni ga lantarki,tuni na ji duk jijiyoyin jikina sun dawo aiki.Na ƙanƙame shi gam ina yin numfashi da sauri-sauri,yayin da shi kuma ya ci gaba da shan yawuna kafin ya soma shayar da ni nasa can kuma ya cire bakinsa ya mayar da shi daida
i kunnena yana cewa “fa
ɗ
a min wa ya baku abinci jiya?”
Dukkan jikina rawa yake saboda sabon yanayin da na tsinki kaina,na tallabo bayansa da kyau na ƙanƙame shi ina jin lokacin da igiyar rigata ta since ƙirjinmu ya mannu da na juna sai na ji kamar raina z
ai fita tsabar shock.Murya na rawa na ce “ headmaster ne!” ina gama basa amsa ya ƙara lalubo bakina wannan karon har da romance yana yawo da hannunsa a duk sassan jikina.Ni dai duk abin kamar a mafarki nake jinsa ba zahiri ba saboda tunanina ba zaune yake
daram ba,ban san lokacin da na yi bacci ba bugun ƙofa ne ya tashe ni.Na ware idona a hankali sai na ga Uncle a tsaye bakin ƙofa yana murza key,yana gama bu
ɗ
e wa sai Inna A'i a tsaye kamar wacce aka fiddo daga rame.......
My book is only 500 via
26
70215530
ZULFAU YAHAYA
Ecobank
DM +22795045822
Zuwa page 10 zan gama free page in sha Allah,za ki iya yin payment
ɗ
inki tun yanzu.
[28/02 10:12] MRS SADAUKI: *MAKARANTAR MATSAFA*
☠
️
```LoVe aNd HoRrOr story```
👽
By
Chamsiya Laouali Rabo
{MRS SADAUKI
💫
✍
️
}
*SADAUKARWA :* Ga dukkan Malaman makaranta.
*FCWA*
☀
️
________________________
08
Da wani irin sauri na gyara rigar baccina wacce na tuna sosai Uncle ne ya saka min ita .Na miƙe tsaye ina mai ci gaba da kallon Inna
A'i wacce ta shigo ƙafafunta fututu kamar wacce aka fiddo daga kabari.Tana shigowa Uncle ya maida ƙofa ya rufe,sannan ya je ya zauna kan dadduma hannunsa riƙe da ƙaramar casbi.
“ Innarmu daga ina kike?” na samu kaina da tambaya.
Sai ta dubi Uncle Salem
,ni ma sai na dubi bangaren da yake ina mai tambayar kaina ‘shi wannan a nan
ɗ
akin ya kwana ko me?’ a nan take kuma kwanyata ta soma kawo min gogagen kilishen abubuwan da suka faruwa sai dai ba su fita sosai ba dishi-dishi ne ban ida tantance taƙamaimai ab
in da ya faru ba a tsakaninmu.
“ Bari har na yi wanka Nafisa, lokacin sallah ma ya gabato ” Inna A'i ta fa
ɗ
a tare da nufar toilet.
Yadda na ji idonsa na yawo a jikina yasa na kai dubana gare shi,sai na ga ashe cinyoyina ne yake kallo bai ƙyaftawa.Duk
sai na ji babu da
ɗ
i don dai bai saba yi min haka ba,na je na
ɗ
auki hijabina na saka na yi tsaye har sai da Inna A'i ta fito daga wankan sannan na shiga saboda fitsarin da nake ji ya matse ni.
Wani irin tsoro ne ya kama ni ganin ina yin fitsari baƙi
ƙirin da shi tamkar wani Lipton .Wani kuka ne ya ƙwace min tare da tashi ina yarfa hannu,ban san ta ya aka yi har Uncle
ɗ
in ya ji kukan ba sai gani na yi ya shigo toilet
ɗ
in sam kuma a wannan matakin da nake cikin tsoro ban ga aibun shigowarsa ba .
W
ani irin sihirtacen kallo yayi min a tsakiyar idona da suke tsiyayar da hawaye kafin ya ce “ ki yi wankan tsarki ki fito, wannan dattin ciwon cikin da kika yi ne jiya ko kin manta har magani na baki?” yayi maganar yana jan ruwa fitsarin ya wuce,sai a lokac
in na ji kunya tare da gya
ɗ
a masa kai alamun na yarda.
Murmushi ya sakar min kafin ya fita,sai a lokacin na cire rigar baccin da hijabi.Wankan tsarkin na yi kamar yadda ya umarce ni kuma sai na ga ya kyautatu
ɗ
in na yi shi.Bayan na fito sai na ga yana b
ai wa Inna A'i magani da murfin roba,ya fi kala uku maganin kafin kuma ya miƙe ya fita.
★
Uncle Salem
Jiya a lokacin da Inna A'i ta
ɗ
auki wayar Nafisa ,a cikin muryarta kawai ya ji hucin wani ruhi da ke jikinta.Bai kuma yi wani dogon tunani ba ya f
ahimci tabbas da matsala,can gida ya koma ya tattaro duk maganin da ya san zai buƙata kafin ya
ɗ
auki hanyar garin Ƙwargwam.Abu guda ya sani shine ba zai iya rabo su daga ƙauyen can ba tun da har Innarsa Delu ta yarda ta bar su suka wuce alhalin kuma ta fit
owa Nafisa a siffar ruhi.
Ko da ya zo kuma bai ga Inna A'i bai yi mamaki ba,ita kanta Naf
ɗ
in ƙwayar idonta kawai ya kalla ya hango yadda guba ke son game dukkan jikinta.Abu biyu ne yasa ya bata maganin,na farko don ya ji wane ne ya ciyar da Inna A'i don
samo mafita,na biyu kuma don karye abin da aka baiwa Nafisar a cikin shayi ta sha.
A jiya ba don yana son ceto Inna A'i ba babu abin da zai hana shi ya mayar da Nafisa cikakkiyar mace,sosai moment
ɗ
in ya ja shi zuwa ƙarshen shauƙi.Ba tare kuma da ya fita
ba daga nan inda yake kwance da taimakon zoben hannunta ya lalabo Inna A'i a can wani ƙasurgumin daji tana yi ta tafiya ita
ɗ
aya kamar mahaukaciya saboda tun bayan fitarta zuwa mayar da kwanukan gidan headmaster a nan bakin ƙofar
ɗ
akinsu ta ji kamar ta zur
ma cikin rame kafin kuma ta tsinci kanta wani wuri.Dukkan detail
ɗ
in nan Uncle Salem ya gansa daki-daki,wanda kuma ko ita Inna A'i aka tambaye ta ba za ta kawo shi ba.
Yadda ta ji muryarsa kamar daga sama shi ya sa ta juyo baya ta fara dawowa gida kuma,
ko lokacin da ta buga ƙofa daga cikin ramen ta fito sai dai Uncle ya toshe duk wata ƙofa da zai sa A'in ta fahimci wani abu.
Yanzu kuma da ya fito, tsugunawa yayi ya
ɗ
iga wasu ruwa cikin ramen kafin ya rufe kwalbarsa ya saka a aljihu.
Masjid
ɗ
in maka
rantar ya nufa wanda ake ta kiran sallah,yana isa ya shiga sawun gaba bayan yayi nafiloli sai ya zauna har lokacin sallar yayi .Tuni kuma masallacin ya cika aka tayar bayan an gama ne Uncle Salem ya juyo yana kallon headmaster wanda ya zauna kafa
ɗ
a da kafa
ɗ
a da shi.Ya saki wani murmushi kafin ya ci gaba da yin Azkhar
ɗ
insa,har sai da ya gama kafin ya basa hannu ya ce “ Assalamu alaikum ”
Headmaster cikin mazgewa ya miƙawa Uncle hannu suka yi musabaha wacce yayi da na sanin yin ta,don kuwa akwai kumfan ma
gani a hannunsa na karye sihiri.
“Wa'aleykum Salam ! Fatan an sauka lafiya?” ya amsa tare da saurin janye hannunsa.
Uncle Salem ya ce “ lafiya lau alhamdullah ! Na zo duba wurin da matata ne za ta yi aiki ita da Kakarta sai kuma na ga wuri yayi kyau”
Cike da takaici headmaster ke kallon Uncle ,don kuwa tun zuwansa jiya akan idonsa na
ɓ
oye ya sauka.Sannan sarai ya san da shi ne ya warware zare da abawar da ya ƙullawa Inna A'i,amma saboda ya iya munafurci shine zai ce masa wuri yayi kyau.
Cike da
iya tako shi ma headmaster ya ce “ ai kuwa dai school Ƙwargwam na kula da malamanta har ma da
ɗ
alibai”
Uncle wani murmushin ya sake yi kafin ya ce “ ni ne shaida,amma me yasa kuka bata
ɗ
aki mai lamba uku bayan ita sabuwar zuwa ce?”
“ Ɗakin nada matsa
la ne?”
“A'a kawai na tambaya ne”
“In ba ta sonsa ai sai a canza mata”
“ A'a na fa
ɗ
a ma wuri ne mai kyau,kuma lamba ukun ai ita ce daidai da ita surukar Inna Delu guda” Uncle ya fa
ɗ
i haka ne ya na saka idonsa cikin na headmaster don yi masa garga
ɗ
i kan
cewa kar ya sake cutar masa mata in kuma ya ƙara yin kuskuren haka shi da shi shege ka fasa.Da sauri kuma ya miƙe ya barsa nan.
★
Bayan na gama sallah haka na tsure Inna A'i da tambayoyi sai ta fa
ɗ
a min inda ta je amma sai kwana-kwana take yi min d
aga ƙarshe ma ta shige kitchen tana cewa “bari na ha
ɗ
a mana breakfast ”
Na ce “ yau fa Litinin ko kin manta azumi muke ni da Uncle ”
“ A'a yau ba za ki yi ba,ki bari har Alhamis ” Uncle ya fa
ɗ
a wanda ke shigowa.Na dube shi da mamaki jin yau shine ke ce
wa na ajiye azumi,“ Uncle ina yi fa” na fa
ɗ
a kamar zan yi kuka ina kallonsa.Ya
ɗ
auke kafin ya ce “a'a akwai maganin da za ki sha yanzu kafin ki ci komai” sai yayi gaba ya ƙarasa gaban jakarsa ya fiddo wata kwalbar zuma.
Ido tab hawaye nake dubansa,ya
ɗ
ago ya kalle ni kafin ya ce “za ki zo ki sha ko sai na zo nan na
ɗ
auko ki na matse miki baki tare da
ɗ
ura miki shi?”
Jin ya fito a Uncle Salem
ɗ
insa mai tsanani yasa na ƙarasa gabansa na yi zaune tare da tanƙwashe ƙafafuna.Da wata ƴar ƙaramar cokali ya
soma bani zumar har sai da na sha bakwai da ita kafin kuma ya soma bani wasu sauran maganin,
ɗ
aya kuma ya ce “ wannan kuma sai in kin ci abinci za ki sha” sai ya miƙo min na kar
ɓ
a ina gunguni.
Yayi murmushi mai
ɗ
an sauti kafin ya ce “ Naf sai yaushe za
ki girma?”
Kamar su
ɓ
utar baki na ce “ ranar da ka yi min aure”
Shuru yayi bai ce komai ba,ni ma sai na rashin kunyata.Na
ɗ
aga kai da niyyar satar kallonsa sai na ga ashe ni
ɗ
in ce yayi ƙuri kamar mai kallon tv.Zan yi ƙasa da kai yayi saurin tallabo ha
ɓ
ata ya ce “ da gaske kin shirya zaman auren?”
Na lumshe ido ina dariya,ya ce “ fa
ɗ
a min na ji saboda in na koma gida na yi wa Daddynki magana a soma shirin biki”
Na
ɗ
an cinno baki gaba na ce “ni da ko saurayi banda” kamar daga sama na ji bakinsa kan la
ɓ
ana, wannan karon dai kam cikin hankalina nake.Cike da razani na bu
ɗ
e ido kafin da sauri na tashi daga gabansa jikina na
ɗ
an yin
rawa,duk da ba yau ne ya saba yi min kiss ba amma a goshi ne ko a kumatu ya saba min sannan an
ɗ
auki lokaci mai tsayi rabon da
yayi.
“Nafisa?” na ji muryar Inna A'i,da sauri na nufi kitchen
ɗ
in ina jin da
ɗ
in kiran nawa da ta yi.Ina shiga ta yi min wani kallo sai na ji na tsargu na yi tunanin ma ta gani ,a
ɗ
an daburce na ce “ ni ma ban san me yasa Uncle yayi haka ba,shi ba gi
ya yake sha ba ballantana na ce bai cikin hayyacinsa ”
“Ungo ni ki je ki sha ya fi wannan surutun da kike yi min marar kan gado,duk duniyar nan akwai mai sonki sama da shi Salem
ɗ
in da har za ki yi tunanin zai yi abin da zai cutar da ke” Inna A'i ta fa
ɗ
a .
Na kar
ɓ
i kofin kunun tare da komawa can gefe na soma sha sam na ƙi yarda na koma can,ita ma ba ta matsa min amma ina shanyewa sai na fito don tuni gari yayi haske sannan lokacin da za mu je bakin aji ƙarfe bakwai ne.
Ina fitowa na gansa a zaune ido
rufe yana wani jan numfashi tare da
ɗ
an game fuska ha
ɗ
i da yamutsa ta.Toilet na shiga na yi wanka,da na fito sai na tarar ba ya nan.A gaggauce na shirya tsaf,na zuba takardun da zan yi amfani da su da abin rubutu.
Inna A'i ta fito tana min wani kallo kaf
in ta
ɗ
auke kai,“ki je yana mota yana jiranki ku yi sallama”
Jiki a sanyaye na fita ganin irin yadda ita Innarmu ta canza min fuska wacce nake
ɗ
auka uwa ta biyu.Hijabi na saka kafin na fita,gidan gaba na bu
ɗ
e na zaune na sunne kai tare da yin shuru ina
wasa da zoben hannuna.Kujerar da nake zaune a kai ya
ɗ
an bu
ɗ
e ta ja baya,da sauri na kalle shi yadda na ga idonsa sun ka
ɗ
a sun yi ja yayi bala'in bani tsoro.Murya na
ɗ
an rawa don duk a tunanina kuka ne yayi,na ce “Uncl...” sauran maganar ce ta maƙale jin b
akinsa kan nawa abin ma bai tsaya nan ba ya soma shafar hijabina ta sama .Hawaye ne suka soma zubo min ,ba yau ne farkon jin cewa uba yayi mu'amala da ƴarsa ba na sha jin ire-iren labarun nan a kafar BBC amma ban ta
ɓ
a tunanin akwai ranar da abin zai zo kai
na ba don ban ta
ɓ
a banbance Daddy da Uncle ba.Duk abin da yake yi ko motsi ban yi ba da yatsana ballantana na yi yunƙurin hana shi ,hawaye kawai nake yi don babu bakin kuka saboda Uncle ya mayar da shi sweet
ɗ
insa.Sama da minti goma kafin ya janye daga gar
e ni amma ina jin hucin saukar numfashinsa kusan fuskata da na rumtse idona.Shashekar kukansa da na ji ta yi kuma bala'in tayar min da hankali fiye da abin da ya gama yi min,na bu
ɗ
e idona ina kallonsa shi ma hawayen yake fitarwa kafin ya kama hannuna dukka
n biyun ya ce “ don me Naf? Me yasa kike horar da ni da yawa? Me yasa ba ki ganin zazzafar ƙaunar da nake yi miki? I love Naf! Ina sonki,ina buƙatar ki a kusa da ni haƙurina ya ƙare”
Tamkar wacce aka bugawa guduma a kai haka na ji ,kalamansa kuwa kusan
tarwatsa min kwanya suka yi sam kasa fahimtar abin da yake nusar da ni na yi.“Wuce ki tafi ki kula min da kanki”ko ida rufe bakinsa bai yi ba na
ɓ
alle murfin motar na fito.....
My book is only 500 via
2670215530
ZULFAU YAHAYA
Ecobank
DM +22
795045822
[28/02 10:12] MRS SADAUKI: *MAKARANTAR MATSAFA*
☠
️
```LoVe aNd HoRrOr story```
👽
By
Chamsiya Laouali Rabo
{MRS SADAUKI
💫
✍
️
}
*SADAUKARWA :* Ga dukkan Malaman makaranta.
*FCWA*
☀
️
________________________
09
Ƙ
afafuw
ana har har
ɗ
ewa suke saboda kalaman da Uncle Salem ya fesar min,ruhina kuwa yayi wani irin sanyi saboda zazzafan romance
ɗ
in da yayi min wanda ya toni duk wani sirrin zuciyarsa da muradinta na shekara da shekaru.Ta ya zan so Uncle soyayya ta aure? Ta ina m
a zan fara wannan cakwakiyar da sam ƙanƙanuwar kwanyata ba za ta iya
ɗ
aukar wannan rikicin ba.Ina shiga
ɗ
aki na tarar da Inna A'i tana jera min takardun da ni ce na fidda su a jaka,ta
ɗ
ago ta dube ni kafin kuma ta kawar da kai.So nake na shaida mata kalama
i da kuma abin da Uncle yayi min ko zan samu sukuni amma sam ba ta bani fuska ba.Wannan yasa kai tsaye na shige toilet,ga mamakina duk jikina ya
ɓ
ace saboda abubuwan da yayi min har sai da na canza pant na kuma wanke fuskata.Ina tsaka da maida kwalliyar fu
skata na ji ƙarar tashin motarsa,na ja ajiyar zuciya tare da motsa la
ɓ
ana ka
ɗ
an na ce “Allah ya sauke ka lafiya!” sai na
ɗ
auki wani sabon hijabi saboda wancan duk Uncle ya cukuikuye shi sannan hawayena sun jiƙa shi ta gaba.
“Na tafi sai na dawo”na fa
ɗ
a da
kyar,ta ce “a dawo lafiya” jakata na
ɗ
auka tare da fita daga cikin gidan na nufi can
ɓ
angaren makarantar.
Ina zuwa gaban ajin da zan koya na tarar tuni
ɗ
ai
ɗ
aikun
ɗ
alibai sun zo,haka suka gaishe ni irin yadda ake yi.Wani sanyi ya ratsa ni duk sai na ji
ƙuncin ya sauka daga zuciyata har da murmushi,ina nan tsaye kamar sauran malamai bakin aji aka soma kawo yaran sai a lokacin na dinga cewa su shiga aji su zauna.Ina nan tsaye wani ya kawo ƴarsa sai kuka take,da sauri na kama hannunta ina mai rage tsayi na
ce “yi shuru mana babyna ko ba ki so na baki alawa?”
Cikin murya ƙurciya ta ce “ina so”
Na ce “yawwa to yi shuru sai na baki ,me sunanki?”
“Firdausi”ta bani amsa,na gyara mata zaman
ɗ
an guntun hijabinta kafin in sa
ɓ
e ta kamar wata ƴata na ce “to yi wa
Daddy bye bye sai mu je aji na nuna miki inda za ki zauna” da murmushinta kuwa ta yi masa alama da hannu,ya ce “na gode Madam ”
Na ce “bai komai ai aikinmu ne” sai kuma na shiga aji na zaunar da ita a kujerar gaba ta kusa da kujerar da aka ware domin zama
na.
Bayan nan na ƙara komawa can bakin ƙofa,ban shigo ba har sai da ajin ya cika zuwa lokacin tuni ƙarfe takwas ta buga.Ina shiga na yi zaune ina kallonsu
ɗ
aya bayan
ɗ
aya ina jin wani sanyi na ratsa min zuciya,kafin kuma na tashi na bi
ɗ
aya bayan
ɗ
aya i
na tambayar kowa sunansa.Dukkansu yara ne da ba za su wuce shekara bakwai ba,wasu ma ba