Showing 27001 words to 30000 words out of 37135 words

Chapter 10 - YAR MAKAFI COMPLETE

gaskiya ina kewarka sosai, Ka kula mun da kanka Kaji mijina_ tai sending, On his way back, yana driving yaga text dinta murmushi yayi, a ranshi Shima ba k

aramin kewarta yakeyi ba, Driving yakeyi but be hana shi tura mata reply ba.. shima ya tsara text dinshi kamar haka

_"Baby Luv, I miss everything about you, please take good care of your self kafin na dawo, I love you so much_ yai mata sending

Tana

karantawa taji wani Sanyi a ranta tace awwn...then ta ajiye wayar ganin ba part dinta yake ba, ta tashi ta dafa indomie da kwai se mango juice...

Bangaren Lubna kuwa ganin har 7:PM ma'aruf be dawo ba ta cika tai fam, Ta ayyona a ranta da ace Ami

natu ne da girki da yanzu ya dawo, Wani tsaki taja taci gaba da makeup dinta, Ta sako wasu Riga da wando, Ba laifi dai sun mata kyau lol, Tana zaune tana cin cingum, taji horn din motarshi, Wani dadi aranta taji, Ta tashi ta feshi dakin da tirare,

Y

ana shuguwa Wani kamshi ya dakeshi, Ya kalleta dai, A zuciyar shi yana me Kyan dan majiji kawai, yai wucewarsa daki ba tare da Yace mata komai ba

Yana shiga yai wanka, Ya sako Riga da Wanda three Quater, yazo fallow ya zauna tazo kusa dashi ta makalkale

shi wai she's missing him, Matarsa Ce be koretaba domin tana da hakki akan shi, kallonta yayi Yace where's my dinner?

Nan lubna ta fara zare ido tace" am am inasha take away zakai mana

Ya kalleta wulakance Yace akwai komai a gidan nai maka take away?

Tace uhm uhm me kakeso to

Ya daka mata tsawa, bana bukatar komai,

Daki ya shiga ya dakko wayarshi, Ya kira zinariya, tana ganin call dinshi kamar bazatai picking ba sai kuma ta dauka, Yace hello baby

Tace" yes dear andawo lfy? Yace lafiya lau, dama

na kirane in akwai sauran abinci nazo na amsa Lubna bata da lafiyane bata samu tayi ba, Yasa hand free lubna naji

Aminatu tace ayyah Bansaniba ai da gaba daya na hada nayi, Amma akwai indomie, kazo ka amsa to, inyaso sai na dafa Wani, Wani haushi da

takaici ya is he Lubna, Yace" Ok ganinan zuwa.

Yana gama wayar ya ajiye wayarshi, ya wuce part din Aminatu, Ganin ya fita ta dauka wayanshi ta fara bubawa, Wani Haushi sosai taji da taga conversation dinsu na love, kaman ta fasa wayan Dan kishi wai

har YAR MAKAFI, ta fita Iya Love

Shi ku ma'aruf Yana shiga part din Aminatu Wani Hug yai mata hade da hot kiss, yana sa mata albarka, Aminatu ta tureshi tace kaga Ba girkina bane Kar.......yagane nufinta kawai ya amsa Indomie ya wuce part din lu

bna na zauna yaci ya koshi, Lubna tace yunwa takeji yai mata nuni da kitchen alamar ta shiga ta dafa wannan na MATAR shi Shi ne. lolzzz

```Muje xuwa

fans muna godiya muna kallon kowa da tasa soyayyar Allah yabar kauna kunayin mu munayinku

luv u```

[7/27, 6:28 PM] FRESH UMMIEY XEEY:



















🎗



🎗



🎗



🎗



*'YAR MAKAFI...*



















🎗



🎗



🎗



🎗

```written by.....```

*FRESH U



MIEY XEEY*

Da

*NABILANCY LUV

💘

*

_

❣❣

Awwnn our fans...we heart you Dearies...muna ganin comments dinku da yadda kuke son wannan novel din namu.....W

e love you buhut buhut

❣❣

_

*PAGE.....90<>95*

Hakadai rayuwarsu ta ci gaba, Yanzu gaba daya Lubna ta rasa meke mata dadi, Ma'aruf kuwa Alhamdulillah daidai kwargwado yana ba kowa hakkinshi, amma kana gani ba sai ka tambaya ba yafi son Aminatu, Domin ta

rike addua'a da addini Sosai, Idan ma'aruf na dakinta to rabi sallan dare ne rabi kuma suci soyayyarsu, Abun Ba karamin ma ma'aruf dadi yayiba, Domin tabbas yayi dacen mata ta gari, tana temaka mai sosai Wajen tsare addininshi

Lubna kuwa saboda j

araba ta rasa gane Wai me Aminatu ta keyiwa ma'aruf ne, wai yafi son ta this and that dai, Sau tari lubna na jefan Aminatu da mugun Abu amma da yake ta rike Allah, ba abun da ke Samunta, Shima ogon nasu da yake yanzu a tsaye yake wannan kenan



<> <> <> <> <> <> <> <> <>

Akwana a tashi ba wuya, Aminatu ne kwance akan cinyar ma'aruf da yake weekend ne, ba Inda zaije kuma ya fado kan girkinta, Ya kalle agogo yaga 10AM Yace" Baby please ki tashi mu shirya Yau zamu je ziyara waje da yawa fa, batai

mai musu ba ta tashi ta shiga wanka har yana tsokanarta ko ya zo yai mata ne tace A'a da sauri Dan tasan indai yazo to se sun kusan azahar, yace See you wasa ma ni nake miki nima bari naje nai Wanka, aiko shima ya shige toilet yai wanka, Basu bata lokaci

ba suka fito suka shirya dama yace Susa Purple shaddan da sukai Anko na ranar bikinsu, Aiko Haka akai suka fito tamkar yaune ranar auransu

Suka fito harabar gidan Aminatu ta jirashi yaje yai ma Lubna sallama tace" zata bishi yace Nop, ba yau ba, Wani

haushi ya isheta Kaman ta kwalla ihu,

Yana fita daga dakin tahau hawaye. Tana jin ya tada moto ta leka ta window, ganin shigar da sukai iri daya nan kanta ya fara juyawa saboda tsananin kishi aranta tace" metai wa ma'aruf ne haka...Mudai mukace ta binci

ka kanta lolz

Suna tafiya suna soyayya abunsu har suka Isa gidan Abokinshi Dr Lurwan da matarsa Zainab suma suna shirin fita shan ice cream, Nan dai suka gaggaisa a tsattsaye sukace se next time sunanan zuwa susha hira, Dr lurwan yace Lolz in zakazo k

azo da dayar Matar naka musha hira Duka, Dr ma'aruf yace rufan asiri in ba ai hira ba Asha dambe kuwa Duka suka kwashe da dariya, Su sukai motarsu Suna Su Dr Lurwan hakahaka

°°°°°°°

Tafiya kadan Su dr da zinariya sukai se gasu gidan mummy (Maman ma'aru

f) suna shiga mummy ta amshesu hannu bibbiyu, Ganin yanda ma'aruf yai kyau ko yana gidan ta be beyi ba, lalle namiji yai dace da mata shi yaji dadi kam, Aiko mummy ta Kara ja musu kunne akan Su kara rike addini sosai, sukace ba komai Insha Allah, Nan Amina

tu ta cire gyelenta ganin mummy batai wani gyaran gida ba, ta gyara mata ko ina harda daura mata abinci kafin Su tafi, Ba abunda mummy take Ce mata illa sa mata albarka, Dr ma'aruf ne yace Su tashi Su tafi, mummy tace INA zasu yace gidan Su Aminatu, mummy

ta tashi ta shiga daki dakko kudi masu yawa ta baiwa Aminatu ta kaiwa iyayanta kuma tananan zuwa insha Allah, Aminatu taji dadi sosai, tai godiya suka tashi suka tafi

<><><><><><><><><><><><>

Tafiya suke ba'a dau lokaci ba se Ga Dr ma'aruf a kofar gida

n Su Aminatu, Aminatu duk ta kosa ta sauka taje taga iyayanta, yana kashe motar, Aminatu tai tai ta bude kofar ta kasa Ashe ma'aruf ne ya kulle, Ta kalleshi zatai mai magana kenan ya kashe mata ido yace" *I LOVE YOU, I'M FOREVER YOURS* sannan ya Sakar mata

murmushi, Sunkuyar da kanta tayi, Tace _I love too my habibi_ kannan ya bude da sauri ta tafi cikin gidan da gudu, shi kuma ya tsaya sakko da kaya a bayan bot, Sega murjanatu Zata fita, tana ganin DR ne kuma tasan tabbas tare da Aminatu sukazo sai ta fasa

fitar Da zatai a cewarta Aminatun zatazo ta sameta a gida

Nan dai Ma'aruf ya shiga aka zauna anata hira sosai, mama da baba se sa mai albarka suke, sukace Ga Aminatu nan amana, Yace ba komai,

Ma'aruf ya gyara zama Yace dama munzo ne akan maganar ai

kin Da Za'ai wa mama, Zuwa next week insha Allah zanzo a dauketa mukaita ai mata aikin a ido, Nan sukaji dadi sosai ma'aruf yasha addua kala kala, mama harda murna tace ikon Allah idan Allah yasa zan sake gani zangani, sukace hakane, ma'atuf yace zasu tafi

sukai sallama suka wuce gida

Bangaren murjanatu kuwa har magrib, taga Ba labarin Aminatu, bata zoba ranta a bace tace lalle ma da ki kikeyi



*Bayan Kwana biyu* ranar Monday

*Aminullah* ne acikin mota yasha shadda me tsada yana hanyar zuwa Kan

o, tun randa Aminatu ta mai wulakanci be sake waiwayon kano ba...Ya tafi zaria har Allah yasa ya hadu da uban gida me kudi ya daurashi akan dukiyanshi, Da yake aminullah akwai tsoron Allah kuma baya cin abun da ba'a bashi ba haka ya sama karbuwa wajen uban

gidansa,

Tafiya yake har ya Isa kano, bayan yaje gidan iyayanshi be wuce ko INA ba sai gidan Su Aminatu, Yana zuwa yai parking, Da yake uban Aminatu ya ganeshi aiko suka shiga har cikin gidan, Nan shima ya kawo musu sha Tara ta arziki, ya tambaya INA

Aminatu akace tayi aure, beyi mamaki ba SBD ha rabuwan da sukai, Yace OK dama nazone zuwa gobe mama zan kaiki asibitin Makka ai miki aikin ido dama already tun kafin nazo anyi booking komai

_Too faaa Ga Ma'aruf kuma fa aminullah Duka sunada burin kai m

ama ai mata aikin ido...kuci biyumu hope kuna jin dadin labarin_

Mama tace" dannan da ka bari mijin Aminatu munyi magana dashi, Yai murmushi Yace" mama karki damu duk dayane, Kinga ni munyi maganar na bada kudin komai da komai, nan ko suka amince washe

gari suka tafi asibitin duk bada sanin Su Aminatu ba... ikon Allah cikin sa'a anyi dayake ba wani aiki sosai bane se Ga mama ta fara gani garau, Kwanansu 4 aka sallamesu, bakuga murna ba wajen mama da da baba gashi basu da waya balle Su Sanar da Aminatu,

Aminullah kam yasha addua kamar ba gobe

°°°°°°°°°°

Murja najin labarin Aminullah yayi kudi ta fara Neman hanyar da zatamai magana, Ko zai aureta, Aiko yai banza da ita Dan be manta wulakancin da tasa Aminatu tai mai ba, yasan ita ta zige ta tsab, sai

yasa Yace duk randa ta Kara mai magana se ya babballata lolz

Murja tace yau na shiga uku, Aminullah nan da na ke mai kallon a wulakance yau shine yai kudi harda moto, Ikon Allah naga ta kaina ni murjanatu

Bayan an gama Komai Aminullah ya koma zariya

abunshi,

Bangaren Su Aminatu kuwa, Ran Saturday, sukazo gida da Dan maganar yanda za'ai ma Mamanta aikin, Suna zuwa sukaga abun mamaki, Mama a tsakar gida tayi kyau tana shara, nan ma'aruf ya kalle Aminatu, itama ta kalle shi. Har suna hada baki mama ki

nfara ganine da kike shara? Dagowa tayi ta kallesu tace mu shiga daga ciki mana yayana

Nan suka shiga ta basu labarin yanda akai tundaga farko har karshe Aminullah ne ya biya komai akai mata,!!

Ma'aruf kuwa se Tambaya yake waye wannan Aminullah, a IN

A yake ganin no need ya sani Aminatu tace" wani bayon Allah ne dake kula damu tun kan Mu hadu sai ya bar garin nan

Ma'aruf be kawo komai a ran shi ba, Yace Allah sarki, Allah ya saka mai da alheri. Amma munyi murna sosai

Tun alokacin Aminatu ta saura

, Jinta take wani iri, inama Aminullah ta aura, Ganin yanda tayine Ma'aruf Yace menene? Ita mahaifiyarta ta gano setai mata nuni da ido tace ba komai

Haka nan tace Ba komai, dakyar dai suka wuni agidan ta koma gida cike da tunanin *Aminullah*

Bayan

kwana biyu kuma still Aminullah ya dawo akai ma gidan kwaskwarima, akai fenti Sosai yayi kyau matuka kamar sabon gida

Iyayanta sunyi Murna sosai sukasa mai albarka,

Allahu Akbar Aminullah, ahanyar komawarshi gida yai hatsari ya mutu...Rayuwa kenan

Nan danan aka kira gidan Su Aminullah akace ya rasu, kan kace meye labarin ya bi ko INA a unguwar domin Shi mutun ne me tausayawa mutane, duk ansanshi

Nan Murjanatu ta kira Aminatu sanar da ita, Wani jiri ya kwashe Aminatu ta fada kan kado

Kash..

....kuci gaba da biyomu

TEAM YAR MAKAFI

[7/27, 6:28 PM] FRESH UMMIEY XEEY:



















🎗



🎗



🎗



🎗



*'YAR MAKAFI...*





















🎗



🎗



🎗



🎗

```written by.....```

*FRESH U



MIEY XEEY*

Da

*NABILANCY LUV

💘

*

_When Someone Walks Out Of Your Life, Let Them. They Are Just Making More Room

For Someone Better To Walk In!_

*PAGE.....95...100*

_QUARTER FINAL_

Ma'aruf ne ya shugo ya ganta a kasa, ya girgizata yaga alamar kamar bata nunfashi.



Da Sauri ya dauketa sai asibiti, Akai mata temakon gagga

wa sannan daga bisani ta farfado, Ma'aruf ne ya sanar dasu mumy, Sannan yaje gidan iyayan Aminatu ya dakko Su ya Sanar dasu besan meke faruwa ba

Nan dai kowa yai jigun jigun iyayan Aminatu sunsan Komai, bude idonta tai ahankali Tace" Ina Aminullah Dan A

llah, Nan ma'aruf ya tsareta da ido be gane me take cewa ba, Mamanta ne tazo kusa da ita tace" Aminullah, Allah yai mai rasuwa, wani rintsa idonta tayi hawaye suka fara zubu mata, da ita kadan tasan me take ayyanawa a zuciyar ta

Ma'aruf ne Yace" Aminatu

ganin iyaye sai yasa be ambato sunan da yake kirantaba zinariya ko Sweet baby, Yace" Dan Allah kiyi hakuri, though bansan ya

kuke dashi ba kiyi hakuri, Nasan dawainiyar da yakeyi da iyayanki kiyi hakuri, Allah yafi mu sonshi, Nan ta kalle mamanta, Mamanta

ta kashe mata ido alamar ta hakura karta nuna komai,

Nan ta Dan tashi daga kwanchan, Da jin kina a jikin gadon, nan mummy tai ta mata sannu, kowa yana ta mata sannu, ana cikin haka saiga murjantu ta fado

Wani kallo Aminatu tai mata da saida yan

hanjinta suka kada, Murnajatu, ta gaishe da kowa da kowa tai musu ya hakuri, Kamar Aminatu bazata amsa ba se Kuma tace" Alhamdulillah, Nan murjanatu tace" Su mummy kui tafiyarku zan tsaya da ita nai jinyarta kuje Ku huta,

Sukace" kai amma mungode,

Allah sa miki albarka, Murjanatu tace" Ameen Ameen

<> <> <> <> <> <> <> <> <> <> <> <>

Bangaren Lubna kuwa, shuru shuru har dare ma'aruf be dawo ba, gashi a dakinta yake, Ta hada mai abinci da juice me dadin gaske, tasha kwalliya kamar Sabuwar ama

rya, Ga ko Ina na dakin Kamshi yakeyi, har 9 taji shuru, kasa hakura tayi tazo

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login