Showing 42001 words to 42684 words out of 42684 words

Chapter 15 - YAR FILLO COMPLETE

29 Aug 2026

60

kawai tabishi dashi batada bakin magana tunda sambatu yakeyi

Yama mance ba itace zata

bashi namijinba Allah ne

Da taga da gaske yk ne sai tace dashi "Yayan love kayi addu.a Kawai.

Yace "yakamata kiyi scaining ko ?

Ta girgiza kanta "basai nayiba yaya mubarwa Allah lamarin kada muyi masa shishshigi.

Ya gyada kai kawai.

******

Wata hudu da haihuwar mubina knn Abulkairi yayi wayo alokacin Dije ta haihu Allah cikin ikonsa ta haifo tagwaye duka maxa kuma batasha wani wahala ba wajen labour ckn mintina twins suka zo duniya

Yara gwanin sha.awa kowa sonsu yaringayi tun daga asibiti

n farin jininsu ya watsu farare tas kamar "yayan larabawa sunyi kama da babansu shikansa Abdallah saida yaringajin wani annashuwa aransa yaita godiya ga Allah aransa da bayyane

Aranar suna kuwa canza musu suna yayi yasakawa hassan suna Abdulhakim li

ttle hussain kuma jiniour Abdallah

Haka yaran suka taso da farin jini sosai Ni,ima ma tana nuna musu kauna me aikinta ke daukosu takawo matasu kokuma dijen takai matasu har part dinta su

Wuni tare

Alokacin kuwa da suka isa yaye momy ce ta karbesu

ta yaye su agidanta

Dije hankali yakwanta mijinta na nuna mata soyayya gashi inda yakara burgeta yakara saka sonsa aranta Abdallah mutum ne domin yaje can kauyensu yahada matasan garin da basuda aikinyi yabasu aiki a gidan gonar dady da aka yanki gefe

yayi floti biyu aka bude kamfanin shinkafa gashi yaja wuta garin yayiyyi rigiyoyin burtsatsai da fanfuna ko ina kayi saidai kaji ana shi masa Albarka tabbas kayen marina suna alfahari da Auren dije da Abdallah

Don Yamayar da kauyensu

Birni ya haskak

a musu karkara koina fitilune ahanyoyin da ake shirin futar musu da tituna

Su littel da junior sunada shekara uku daidai dije ta haifi "ya mace wanda ita kuma kama tayi da ita futuk daka ganta kaga "yar fillo zam.

Abdallah yaso yasaka wa diyar ta

shi Sunan margayya Zannura to sai Dije tace itakam magaji da rai zatayi Ni,ima take so asakawa Babyn

Baiki tatan ba tunda Abin alherine hakan Ba.a boye mataba kumma Ni,imatullah akece mata

Ni,ima naji da takwara sosai agunta take wuni wani sa,ilin

ma intaji shiru kafin akawota da kanta take dingisawa taje ta gano takwara

Bayan shekara biyu Dije manyan mata ana zaune ana koyawa Ni,ima baby fullanci Abdallah yashigo da twins sukayo kanta suka daneta "momy oyoyo mundawo sannu da gida.

Ta hade rai

tana turarsu "kada ku ballani mana meye hakan.

Littel Yahade rai yace "gaskiya momy muma kiringa koya mana fulatancin nan kullum saidai muji kina yiwa baby bandamu.

Abdallah yakaraso ciki yana musu dariya dijen ma dariyar takeyiwa littel ganin yana

nuna kishinsa karara akan Baby Ni,imar wacce bakinta ma baibude sosaiba

Abdallah ya daga mata gira "kibashi amsa mana kinyi shiru nima ina kishi da hakan fadane banyiba yarigani ne kawai.

Tayi dariya tace "to ya kuke so inyi daku nagadai kaima gaba

kake sasu kana koya musu turanci ko gayyata ta bakwayi toni meye aibuna da abin kishi dan na koyawa diyata fulfulde.

Abdallah yace "mudai munji munki wayon dole muma ahada damu akoya mana ko mu rigime tunda ai babyn ba yarenta bane yaren mamantane.

Dije tayi dariya tace "Amma dai kasan itace asalin *"YAR FILLON* KO? KAMMANNI sunnuna komai nata na Dijen kauyene.... yatoshe mata baki "kul! Dijen Abdallah kike ba dijen kauyeba plz mubar maganar nan ma mudawo ta batun abinda nake muradi agunki yaushe za

nbaki ajiyatane?

tayi kamar bata fahimtaba tace "meke nan?

Yashafa cikinta "Inaso ahaifarmin Zannura ne

ta kanne ido daya tace masa"kasha kuruminka takusa zuwa ma.

cikin murna yace "da gaske?dama nabayarma ashe ba.a gayan ba. Yakai mata sumbata

agoshi

ta nuna masa yaran dake gefe suna sabgarsu tace "Dadyn love yara fa ka ankare plz.

ya fakaici idon yaran ya sunkuceta yayi bedroom dinsa da ita ……………

🖐🏻👏🏻😃

asha love lfy masoya Allah yabar so da kauna Dije da Abdallah.

*

Auntyn Sayyada da Shahida ce*

👌🏼

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login