Showing 36001 words to 39000 words out of 69481 words
shekaru batada ganda wajen bautar Ubangiji tabbas Allah yanasonta shiyasa ya sanya duk wani mumini yake sonta, shima tsaftace jikinsa yayi yazo yayi sa
latul Fajri sannan yajasu sukayi asuba bayan sun idar kowannensu yayi azkar ya miqa Mata hannu noqewa tayi yayi murmushi yace “mafi alkhairin gaisuwa itace musabaha tare da sallama My Bestie ki saba ni gaisuwata kenan"
Yana fadin haka ya miqe ya cire dog
uwar rigarsa ya rage dagashi sai boxes ya matso ya dagota ya cire Mata hijjab din ya fara qoqarin cire Mata rigar ta riqe hannunsa tare da dago manyan fararen idanunta ta zubasu a kansa cikin saar lillahi suka fada cikin nasa yaji wani tartsatsin wutar qau
na da feels gami da kwarjini sun kashe Masa jiki yayi kamar ya saketa ya fasa yace “akwai zafi kada ki takurawa kanki ki jure zaki dace inason kasancewa da iyalina a kowacce asuba hakan yanasa na yini cikin farin ciki don Allah kada ki batamin yinina a han
kali zanbiki kedin special ce Rafi'ah"
Sosai gabanta ya tsananta faduwa tsoro ya dirar Mata tana tuno irin wahalar data dandana daren jiya idan yace zai qara yimata haka tana tunanin mutuwa zatayi.... Bai bata damar gama tunanin ba ya dauketa ya a
zata a gadon ya kashe musu glove din yayi musu cover da duvet babu abinda ke tashi a dakin sai shassheqar kukanta da nishinsa yanata zuba Mata sannu duk wata gaba ta jikinta Babu inda bai galabaita ba kafin ta samu yayi release ya kwanta luf a jikinta ita
kam tuni takai China a sume ya rinqa kwarara Mata ruwan albarka yana yabawa da baiwar da ilahi yayi Mata Saida ya saitu sannan ya fahimci halin da take ciki ya zare jikinsa a hankali daga nata ya dauko ruwa me sanyi ya rinqa shafa Mata.
Yanajin tayi ajiya
r zuciya shima yayi bata bude idonta ba sai kukanta da taci gaba dayi ya shafa fuskarta yace “Sorry please zaki saba kinji matata Allah yayi miki dawwamammiyar albarka kin jiyar dani dadi yau ke ta dabance komanki dabanne" tashi yayi ya nufi bathroom ya ha
danta ruwa yazo zai dauketa taqi dole yana kallonta ta zura hijjab dinta ta nufi bandakin tana dafa bango tana cije lebe yana kallonta cike da tausayi tana zuwa ta gasa jikinta tana kuka saboda azaba tayi wanka ta fito ta zauna saman drees stool ta dauki d
oguwar rigarta ta haye gadon daya cire bad sheet din ya shimfida wani ta kwanta tana jin dacin abubuwa da yawa a ranta da haka bacci ya dauketa batasan sanda ya dawo ba shima yayi wanka ya kwanta ya janyota baccin ya daukesu tare basu suka farka ba sai 11
saboda sunji jiki daga ita harshi inda uwargida Ni'imah takecan ta hadiyi baqin ciki da tashin hankali da asubar Mom ta kirata cikin dimuwa tace.
“Ya akayi baki binne layar da boka Na gangare ya bayar aka kawo miki ba yanzu gashinan kin rusa Mana
aikinmu komai da baaso ya faru ya faru tsakaninsu" cikin gigita tace “bam.... Bangane ba naga a gabanki na binneta" dafe kai Mom tayi tace “to ya haka yanzu boka ya kirani yake fadamin yanzu aljanin daya tura ya dawo masa a galabaice ya kasa isa ga Ja'afar
din duk sanda yayi yunqurin tabashi sai yaji kamar ana yayyafa masa ruwan tafasau ita Kuma Rafi'ah itama lkcn da ta tashi da asuba tayi sallah tayi addu'a shiyasa ya kasa kaiwa gareta Kinga zamufi samun sauqin tabata akanshi shidai kinsani batun yau muke
barnar kudi akansa mun kasa samun galaba ba kawai aikinmu ya karkata kanta ita daya shi mu qyaleshi boka na gangare yace tabbas idan muka cika matsawa akan Ja'afar to kwabarmu zatayi ruwa domin kuwa yanada dafa'i irin nasu na gdan sarauta da baya bari su t
abu"
Tuni Ni'imah ta fita daga nutsuwarta ta Kama kuka kamar wata zautacciya tana cewa “ai Kuna sane kuka bari komai ya faru tunda kunada ikon hanawa kun hanani daukar mataki a hannuna sannan Kuma kunqi dauka wlh bazan iya zama inuwa daya da Rafi'
ah ba duk muna amsa sunan Matan mutum daya ba dole sai ta fita tabarmin gidana...." Katseta Mom tayi da cewa “abinda boka ya kasayi shine ke zakice zakiyi ta yaya? To bari kiji kada ma ki fara kinji dai da kunnenki abinda bokayennan uku sukace idan kika ma
tsa kece zaki tafi kibar mata gidan ke Kuma shegiyace ke da zaki bari kishi yasa kiyi asarar zamanki matar sarki me jiran gado to tun wuri ma ki nutsu da ace zaki iyama da kin daina wannan haukan kinbi komai a sannu kin shiga jikinsu ta yanda zakifi yimusu
illah"
Cikin shassheqa tace “bazan iyaba Mom ni bazan iyaba kawai ayi duk wacce zaayi na tsani Rafi'ah wlh ganinta ma zai iya sawa na kashe kaina yanzu fah banida wata taqama da zanyi Mata tasanni tasan sirrina dama da mijin zanyi Mata balli to shima tas
anshi tasan komai dana sani game dashi nikam Mom bazan iya hqr da wannan baqin cikin ba...." Takaicine yasa Hajiya Sahura kashe wayarta ta rasa wacce irin ya Allah yabata da batajin shawara ana nuna Mata annabi tana rintse ido koda suke taqama da asiri wa
ni abin sai an hada da kirsa gashi Ni'iman taqi ganewa sai shirme takeyi
Tananan zaune tanata aikin kuka ya shigo da sallamarsa mamaki ne ya kamashi ganin da gaske kuka takeyi ya zauna kusa da ita ya dora hannunsa a bayanta yace “barka da safiy
a uwar gida" dagowa tayi idanunta na zubar da hawaye tace “da gaske ka kwanta da Rafi'ah Ja'afar don Allah gaske ne?" Sakin baki yayi da tsananin mamakin yanda akayi ta sani, Kama hannunsa tayi tace “ka fadamin Ja'afar ka kwanta da ita kayi Mata duk abinda
kakeyi min?"
Murmushi yayi ya kamo fuskarta yace “Eh hakane harma fiye da abinda nakeyi Miki nayi Mata meye damuwarki matatace inada ikon nayi komai da ita kamar yanda zanyi da ke koma fiye da haka"
Miqewa yayi ya zaro kudi ya bata yace “zanje asibiti
na dawo bamata da lfy don daqyar ma nasamu taci abinci" harara tabisa dashi har ya fice taja dogon tsaki tace “shashasha Allah ya kasheta ma kowa ya huta" yana fita ta dauki mayafinta itama ta sauko qasa dakin da samiha ta kwana tace “fito mu tafi zanje n
a samu Uwarsa na fada Mata gara taji ta sani bazan dauki wannan wulaqancin ba harni Wai zai duba ya fadawa wai yar iskar matarsa batada lfy?"
Murmushi Samiha tayi tace “kinada matsala To yanzu idan kinkai Mata qararsa me zatayi Masa?" Tsawa ta da
ka Mata tace “idan zaki kizo mutafi kawai" miqewa tayi suka fita a mota lkcn Rafi'ah tadan tashi tana leqowa qasan ta window tana kallonsu suka shiga mota suka fita ta lallaba ta sauko qasa ta dan gyarashi ta shiga kitchen gashinan komai kamar banza an zub
a matashi badon tanajin dadin jikinta ba saidon sabo ta fara girkinta tanajin nishadi duk gdan ya cika da qamshi, ji tayi an riqeta ta baya ana sunsunar wuyanta tadan tsorata amma jin qamshinsa yasata sauke ajiyar zuciya ya juyota suka kalli juna yayi Mata
murmushi tare da kissing goshinta yace “me kike girka mana?" Sunkuyar da kanta tayi tace “barka da dawowa" wani farin ciki ne ya cikashi ya sake matseta yana shafa bayanta yace “yawwa my bried ya gda" bata bashi amsa ba sai qoqarin janyewa da takeyi yayi
ajiyar zuciya yace “kamata yayi ace nazo na tarar dake a kwance kina hutawa ba a kitchen ba" sake sunne kanta tayi a qirjinsa yaja numfashi yace “hakanma yayi matata bari na tayaki tunda na dawo amma dai baki manta ba yau akwai dinner da dare..."
Girgiza masa Kai tayi tace “aa" Dagota yayi yace “aa me?" Qasa ta qarayi da kanta tace “bazan iya zuwa ba" zamewa tayi daga jikinsa ta nufi inda take gyaran nama yabi tafiyarta da kallo yayi murmushi yace “saboda kada a gane alif ya dauri fataha shine zaki
batamin burget dina nagadai a hankali ma nabaki kika karba" kunyace ta lullubeta taqi ce masa komai tanajin kamar ta nutse cikin qasa yayi murmushi yace.
“Kada ki damu dama yanzu daga gurin Abba nake nace masa bakida lfy so babu me zuwa daga bangarena ha
r bangarenki hutawa zamuyi sosai mu gama girkin mu fita mu zaga gari ko?" Harararsa tayi yayi dariya me sauti yace “inason harararnan masifar kyau takeyi miki" ganin da gaske ya zage yana tayata aikin yasata dagowa tace “ni don Allah katafi ka kwanta kabar
ni nayi aikina" dago idanunsa yayi yayi Mata kallon daya sata saurin shiga taitayinta, kafin tayi mgn sukaji an turo qofar parlourn an shigo ta kalleshi shima ya kalleta gabansa yabada wani rass jin sautin Mahaifiyarsa tanata kutuntume kutuntumen ashar wan
i abu yaji ya caki maqoshinsa yayi saurin riqota tana Shirin fita sama Hajiyan tahau shikuma yayi saurin rufe qofar kitchen din yasa Mata key ya dora Mata hannu a baki yace “rabudasu kada kice komai muci gaba da aikinmu" itadai duk jikinta rawa yakeyi ya l
ura da tsoronta shiyasa ya sake shigar da ita jikinsa ya murde gas din ya dora harshensa saman fatar kunnenta yana lasa a hankali ji sukayi Sun sauko Hajiyan tana cewa “qyaleni da sallamamme ya dauketa sun fice daga gdan yo budurwar arziqi ce zatasan namij
i jiya har tasamu qafar yawo wlh saiya Raina kansa sakarai kawai" hawaye ne ya zubo a idanun Rafi'ah shikam Ja'afar bai daina abinma da yakeyi ba yayi biris kamar bayajinsu yana murza qirjinta dakeyi Mata wani azabar zafi a hannunsa yana tsotsar kunnenta d
a salon rikita lafiyyar mace janyewa yayi jin parlon yayi tsit alamun sun fita ya bude qofar yaje ya
dannawa ta parlourn key ya dawo sukaci gaba girkinsu tun tanajin ciwon tijarar da Hajiya Fatsum tazo yimata har tama manta yana manne da ita suka gama girk
in ta sulale ta haye saman tayi wanka ta shirya cikin atamfa doguwar riga tayi kwalliyarta simple ta sake saukowa ta zauna a parlourn tana kallo shima saukowa yayi ya iso gabanta ya dagota suka nufi dinning din shi ya rinqa ciyar da ita bayan sun gama ya m
iqe ya haura saman ya sauko Mata mayafinta da wayarta ya miqa Mata ta yafa ya kamota suka fice ya bude Mata motar ta shiga daidai lkcn Hajiya suka fito ita da Hajiya Sahura suka tsaya sakatoto suna kallon ikon Allah Saida ta shiga ya kulle sannan ya qarasa
ga su Hajiyan ya rusuna suka gaisa tace “dama Kuna ciki mukazo kukaqi budewa?" Shafa kansa yayi yace “eh wlh muna dakin qasa dake batada lfy so Ina qoqarin sanyata tai baccine lkcn shiyasa yanzun ma zamu zaga garine" bai jira cewarta ba ya miqe yace “to H
ajiya agaida gda mun gode da ziyara zan kawo miki ita har gida yanzun tana buqatar hutune hayaniya damunta zatayi"..........
_More comments_
_More typing_
*_Ummuh Hairan_*
*_Wattpad-realfauzahtasiu_*
*_29-30
_*
_____________________________
_____________________________
Kallon kallo Hajiya Barebari da Hajiya Sahura suka shigayi Jinjina Kai Hajiya Sahura tayi tace “eh kayi danna gada ashe rashin mutuncin ba iya kan yata ya tsayaba itama uwa
r ba qima ke gareta ba mace tafita mutunci a gurinka" shidai ko juyowa baiyi ba ya shige motarsa ya fice a sukwane suna tafe yanata sauke murmushi itakam wayarta kawai take dannawa bataji tsayawarsa ba saida ya fizge wayar ta dago tare da sauke numfashi ya
zuba Mata ido ta sauke nata yaja fasali yace.
“Saboda kin rainani kinmai dani drivernki ina tuqi kina chat ko?" “shiru tayi ta fara murza yatsunta batare data tsammata ba taji ya dakanta tsawa yace “ni abokin wasanki ne ne RAPI'AH da kika rainani inayi M
iki mgn kinyimin Shiru bafa nason wannan banzan halin naki waike miskila ni zaki nunawa miskilanci" kawai saita Kama hawaye saboda sosai tsawar ta firgitata jikinsa ne yayi sanyi ya kamo hannunta yace “kuma bazaki bani hqr ba?" A dan tsorace tace “kak....k
ayi hqr bazan qara ba...." Hade bakinsu yayi ya jima yana tsotsarta kafin ya saketa yana sauke numfashi yace “kiyi taking care ba kowanne raini nake dauka ba"
Jinjina Kai tayi yayi murmushi tare da yago tisue ya fara goge Mata hawayen yace “Calm
down please bazan qara ba kinji" dagansa Kai tayi ya bude motar ya fita tabisa da kallo har yayi nisa ya dawo ya leqo yace “kada ki fito yanzun zan dawo" sake dagansa Kai tayi ya nufi cikin gurin ya bata 15 minutes ya fito niqi niqi da kaya leda biyu akas
a masa a but ya shigo suka tafi sosai suka zagaya gari Basu koma gdanba sai tara tun tana noqewa salonsa da nacinsa Saida yasa ta ware duk da ba mgn takeyi ba Amma takanyi dariya ko murmushi, suna komawa sukayi sallah sannan ya sake fita ya dauki kayan da
ya siyo ya shiga bangaren Ni'imah da sallamarsa tana zaune tana shan madara amma bai samu arziqin ta amsa ba takaici ya kamashi shi ya rasa irinta da batasan zuru ba,
Zama yayi ya zuba Mata ido ta dago tace “lfy da kallo Mal" murmushi yayi yace “kawai ha
ukanki nake tunawa tabbas da zakiyi wasan kwaikwayo idan aka baki acting din hauka zaki iya am nace ba zan kira Rafi'ah tazo inason mgn daku" jefar da cup din tayi tace “ina zaka kirata din tab lalla...."
Dora Hannunsa yayi a bakinsa yace “shut up d
allah malama shawara nace Ina nema a gurinki ne da zakiyimin haukan naki na gado yar mara tarbiyya kifa nutsu kafin na fara dakaki a gidannan wlh bazaku kasheni ba duk wacce ta kawomin hauka ubanta zanci saboda ina aurenku bashi yake nuna na zama dan iska
ba jaka kawai wacce batasan zuru ba ko an fada Miki abinda kikayi min jiya kinci bilis ne to ki sani kanki kika cuta sakarya kawai Kuma wlh kika motsa anan sai kinbi gyaduma me dingishi"
Yana fadin haka ya dauki waya kira Rafi'ah ta daga da muryar bacci
yace “kizo Ina bangaren Ni'imah Kuma kema kada ki batamin lkc" qit ya kashe wayarsa ta zubawa sensor din ido a ranta tace “wannan wanne irin mutum ne mara dadin zama?" Miqewa tayi ta dauki hijjab dinta tasa ta fito.
Ta nufi sashin Ni'imah ta bude
ta shiga tare da sallamarta ya amsa tare da dagowa ya dubeta ita Kuma idonta nakan Ni'imah data tura dankwali gaba tare da yatsina fuska zama tayi a qasa gefensa zaman saman ba dadinsa takeji ba tace “Ina yini Best...." Daga Mata hannu tayi cikin wulaganc
i tace “dalla malama iya bakinki a gidan uwarki na zama Bestie dinki munafuka annamimiya maci amana....."
Qasa tayi da kanta cikin sanyin jiki bazata iya cewa komai ba duk abinda Ni'imah zata fada akanta ta cancanta murmushi yayi yayi gyaran murya yace “
ba abinda na taraku kuyimin ba kenan am ke Ni'imah dole abaki girmanki a matsayinki na uwargida Rafi'ah ki bata girmanta a matsayinta na wacce ta rigaki shigowa gidana ke Kuma kija mutuncinki banason wadannan qananun maganganun da cecekuce abinda ya faru y
a riga ya faru babu wanda ya Isa sauya qaddararsa banason tashin hankali a gidana duk wacce ta nemi dagamin hankali wlh kotare aka haifemu cin mutuncinta bazaimin wuya ba, bazance ku zauna lfy ba idan kunso ku zauna idan kunso karku zauna duk ruwanku ne ku
zai dama ba JM ba yauwa sai Abu na qarshe wajibi ne duk ranar da dayarku takeda kwana to wajibin wacce batada girkine taje bangaren me girki ayi dinner da ita bance break ba saboda zai zama takura amma dinner wajib ce idan kunne yaji mutunci ya tsira Alla
h yasa kun gane"
Numfashi yaja yaci gaba da cewa sannan kwanaki naso yin tafiya Allah bai nufaba saboda tasowar mgnr bikin nan unexpected to yanzu nan da 1 week zan tafi Mexico zan tafi da Rafi'ah idan na dawo zance Indonesia saina tafi dake Ni'imah
...." Kallon Rafi'ah yayi ya dubi Ni'imah yace “me mgn tayi inajin bacci" Shiru ce ta ratsa ya dubi Ni'imah yace “kefa nake sauraro" ajiyar zuciya tayi ta harari rafi'ah da gefen ido tace “bazan iya mgn a gaban wannan la'ananniyar matar ba idan mgnr akeso
ayi dani aiba sai ankirata anci mutuncina gabanta ba"
Kallon Rafi'ah yayi har yanzu kanta a qasa yake yace “ok duk wacce bazata iya mgn a gaban daya ba to ta hadiye abarta koni da ita bazan saurara ba nasan akwai sirri tsakaninmu da kowacce amma wannan b
a abinda zan tattauna daku da daidai bane qin yin mgnrku yana nufin kun amince da duk abinda nace" miqewa yayi ya nufi qofa yace “idan kin gama kukan saiki taso ki fito kibani abinci yunwa nakeji"
Miqewa tayi tabi bayansa Ni'imah ta daga murya tac
e “Snacher kawai andaiyi asara" tsayawa tayi kamar zatayi mgn sai Kuma ta fasa ta fice ta isheshi a bakin qofar ya matsa ta shige ya kulle qofar ta nufi saman yayi saurin riqota yace “yunwa nace Miki inaji" langwabar dakai tayi tace “masa Amma kuma naga ga
abincin nan" tana fadin haka ta sake juyawa zata tafi ya sake kamota ya hadata da jikinsa yace “kina min ganin damarki kizo ki bani abinci" dole ganin ya dage yasata shiga kitchen ta hado masa abincin da suka siyo ta haura saman takai masa yana zaune yana
danne dannensa da system ta ajiye masa ta miqe zata fita ya cafko ta ta fado jikinsa baice Mata komai ba yaci gaba da aikinsa Saida ya gama ya janyo abincin ya gyara Mata zamanta ya fara bata tana zuzzuqewa harta hqr ta rinqa karba ganin babu fuska suna g
amawa ya shiga bathroom ya hada ruwa yazo ya sake dagota ya fara rage mata kayanta so takeyi tayi gardama da yake