Showing 30001 words to 33000 words out of 57925 words

Chapter 11 - kuyanga complete

yahada ackn kayan duk don ace nashi sunfi na LAMIDO



Harda key din mota yasaka akan lefen

mahaifiyarsa ta saka takardun gida duk akan lefen gudummawarta duk don mutane suga na LAMIDO lami ne sannan su burge mutan Kaduna



Amarya anata rawar kai anatashan magungunan karin Ni,IMA da tsukewa sbd gurin anshigeshi



Tun fara karatunta a Abroad tay

i soyayya da wani Anwar yamaisheta tamkar mata ta amince masa daga baya ya yaudareta yana gama karatu yakoma kasarsu yamance da ita



Shiyasa data hadu da yarima takasa ta tsare saida taga natsaida lokacin Aure sannan hankalinta yakwanta



Duk kashe kudin da

akai alefenta baisa sunyi rawar jiki ko an yababa tunda su ba farin shigar komai bane ita kanta motocinta biyu na hawa tanada gidaje kuma



Aiko dai yan kawo kaya suka koma jiki asanyaye danma anbasu tukuici me tsoka



Rana bata karya saidai uwar diya taji

kunya



Allah yakawomu wannan rana



Ranar Asabar takama ranar daurin Auren da nadin sarautar



Ancika agdn sarki anata kade kade da bushe Bushe da algaita LAMIDO yasha kwalliyar sarakai



Yayinda yarima yai tashi ta angwaye daidai misali ba yabo ba

fallasa yasha tsadaddiyar shadda babbar Riga d yar ciki



Saida akayi nadi LAMIDO yazama sarki sannan aka daura auransa da KUYANGA kana akayi shagulgula sannan wasu suka dunguma da angoma Yarima suka tafi daurin Aurensa Kaduna



Andauro Aure antaho da Amar

ya a ranar domin sai dare suka iso aka ajiyeta a gidansa dake GR

A

Itako KUYANGA data tashi daga wannan suna daga yau ta tare ackn gidan sarkin A gidan mijinta LAMIDO daya zamo sarki ayau



To fans saimu Tara a page din gaba *GIMBIYA ZEENATU* Cigaban KUYANG

A



Wanda zakuji

badaqala da cakwakiya ackn Wanda nake muku zaton yafi wannan Dan haka kada kubari abaku labari

Taku har kullum Auntyn Sayyada da Shahida

*BOOK 2*

1

⃣

âž¡

5

⃣

Gidan LAMIDO (Sarki na 2) Yatsaru matuqa yayi kyau ainun

Ankawata dakin Gimbiya

Zeenatu yasha kayan alatu Wanda iyayan gidanta suka kashe kudin da aka bata sadakinta adakin



Babban falon na tarbar baki LAMIDO ne yakashe masa kudi domin nan zai ringa ajiye bakinsa



Tunda aka nada LAMIDO akan karagar sarauta yazamo Sarki Agarin kowa Ke

bashi girmansa yakan zauna afada tareda mutanensa



Amintattun Babansa Sarki Abdallah suna tare dashi



Takawa yanunnuna masa yanda zai gudanar da komai ckn sauki



Anyi Nadin Sarauta da sati guda takawa yakwanta rashin lfy hankalin iyalansa yatashi ganin

yanda yazabge lokaci guda

Sarki na2 (LAMIDO) Yana kwance dagashi sai gajeran wando akan gado matarsa Gimbiya Zeenatu na kwance jikinsa tana shafa kansa shi kuma yana faman lumshe ido don dadi

Takalleshi tana murmushi tace "Ranka ya Dade katashi kayi wank

a mana kafuta fada yauka makara

Ya bude idanunsa ahankali akanta yace " Hubbi Nakasa katabus kin kashemin jiki kina jiyarni dadi Hubbi yayazanyi inbabu Ke a duniya? Ackin sati guda kinjiyarni dadin dayafi nashekara guda kinmin sabo da jikinki Hubbina k

etadabance tabbas nagodewa Allah da saminki amatsayin Matar Aure



Ni,imarki ta dabance Zeenatu babu dandanaki yabarki kinfi Zuma zaki



Zeenatu Ke "yar baiwa ce kamar baki haihuba nakejinki ga breast dinki

kamar na budurwa ina sonki Zeenatu kina sona?Tayi

fari tareda cewa "nagode da wannan yabo Takawa Allah yabarmu tare



Yalakuce mata hanci " Amin,sarkin wayo baki bani amsata ba akullum inna tambayeki akan kina sona bakya bani amsa why?



Tayi murmushi kawai



Yace "ko akwai wani aranki bayanni?

Tayi saurin gir

giza kanta



Yace " to meyasa bazakice kina sonaba don inji dadi?Tayi murmushi tace "INA SONKA!

Tarufe idanunta tana murmushi



Ya janye hannun tareda bude idanun nata yana fadin " Hubbi naji dadi amma ki daina jin kunyata soyayya nakeso kinji



Ta daga kai sa

ma

Tace "katashi kashiga wanka mana.



Yace " OK,Zanje innema mana Biza nida Mai martaba da Galadima zuwa India don duba lafiyarsa



Asanyaye Tace "Inkun tafi zaku Dade?



Yajanyota jikinsa yana murmushi yace "Hubbi bakyaso nayi nisa dake ko?nasan

kinfara sabo dani ko?

Tahau gyada Kai kamar zatayi kuka takeji yazatayi inya tafi ga gidan babbane



Yaci gaba da rarrashinta " baxan dadeba innaje dole zandawo da wuri ko don Ke.



Ckn shagwaba tace "to amma dai kwana biyu xakayi kawai ko?

Yace " sai yanda

tayiwu zan iya biyu zan iya fi

Yajanyota yana shinshinarta yana fadin" muje kiyimin wankan ko nafi fita.Nidai nabarsu a iya bakin toilet kada injawa kaina matse kafa innahango abinda yafi karfina

*******

Yarima anata soyewa da Amarya Hindu saida yay

i kwana uku cur!baifito ko wajeba anata shan angwanci



Dayazo gidanma yana gaida UMMAH shafshaf yafito yanufi gun takawa domin Hindu tace kada ya Dade



Takawa daya ganshi yaji dadi aransa amma afuska bai nuna masaba tunda yagano nunawa D'a gata shike sakas

hi sangarta



Yagaidashi da ladabi



Takawa ya amsa ba yabo ba fallasa

tareda tambayarsa Hindu



Yakwanan Amarya?



Saiyau ake ganinka?Yahau sosa keya yana fadin "bataji dadi bane shiyasa banfitoba



Takawa yace " Allah yasauwake Kaga amfanin zama akusa da manyan

kenan?da sai azauna kusa da ita abata kulawa



Yarima yace "yajikin naka kaima naji yanzu UMMAH tacemin Ashe bakaji dadiba

" Eh dasauki dai."Allah yasauwake.

" Amin, takawa yafada

Yaimasa sallama yafuta Sarki Abdallah yabishi da kallo kawai Yarimane ba

bba shiya dace da zama sarki to amma cancanta LAMIDO ne yacamcanta sbd halayensa masu kyau da nutsuwarsa da ladabinsa

******

Ana gobe jirginsu Sarki zai daga zuwa India Jakadiya taje ga UMMAH ta risina gabanta tace "Ranki ya Dade akwai wani shiri da Y

ARIMA yasani akan LAMIDO Wanda banyishi acan baya sai ayanzu nakeda burin inyi sbd ganin burinku yacika koya kika gani?

UMMAH tagyada kanta tace " jakadiya kinzo min da batu mekyau acan baya yau ma ina fatan batun naci gabanmune nida yarima agidan

nan domin Allah ne kadai yasan irin halin da nake ciki na yanda aka Nada wani akaraga ba D'ana ba



Jakadiya tace "Dama yarima yataba bamu aiki akan mukashe SARKI NA 2 Tun awancen lokacin toshine naga dacewar yanzu yakamata mu aikata haka



UMMAH ta mike ts

aye tana fadin" Jakadiya zaki iya kuwa?



Jakadiya tace "Ai bani kadai zan aikata ba akwai najikinsa da zamuyi aikin tare sannan zanringa shigewa *GIMBIYA ZEENATU* domin insamu lagonsa



UMMAH tayi murmushi tace " Nayarda dake na amince akan kuyi komai aka

i ammafa Ku kiyaye inko kuka bari asirinku ya tonu toku tabbata ba ruwana kadama kusaka sunanmu aciki



Jakadiya tahau gyada kai

UMMAH takara mata kudi akan Wanda tace Yarima yabata



Ta tafi da murna dakuma qudirin aikata kisan kai ga LAMIDO SARKI NA

BIYU



Tabdijan shin hakan kuwa zai yiwu jakadiya?



Muje zuwa fans

Ana gobe za,a fita da SARKI Abdallah asibin Waje aka hadu kaf iyalan gidan a Turakarsa domin dubiyarsa dayi masa addu,ar fatan Alkairi



YARIMA yazo da Shalelensa Hindu Wanda bata taba zuwa

gidanba dama sai wannan karan



Tun shigowarta gidan take wani shan qamshi ita nan gata "yar masu kudi " yar minista tama mance a ina take



Bayaga gaida Takawa da tayi da UMMAH surukarta bata gaida kowa ba agun tana kallon MAMAH da FAATU amma ko sannu bas

u samu daga garetaba



Kallo daya SARKI na 2 (Lamido) yayi mata yadauke kansa yakuma ji ciwon abin Aransa tunda yaga bata mutumta masa iyaye mataba



Shiko YARIMA bai nuna mata damuwarsa a fuskaba ko yanuna mata rashin kyautawarta domin Yana qule da kishiyoyi

n mahaifiyar tasa tun aranar da aka nada LAMIDO yazama SARKI yaga suna farin ciki ya qullacesu



Ko ad'an zamansa da Hindu tasan damuwarsa akan hakan Wanda itama taso aranta ace mijintane SARKI da tuni yanzun itace Gimbiya Hindu matar SARKI agidan



Tun shig

owar Gimbiya Zeenatu Turakar kowa saida yadaga kansa yakalleta



Wata Alkyabbace ajikinta irinta matan manya daga cikin lefenta ta Daukota yautafara sakata



Kafin fitowar SARKI na 2 yazaba mata yace ita yakeso tasaka domin yasan zata fito



Qamshin

turaranta yadaki hancin SARKI na 2 mijinta, yadago kansa ahankali yana kallonta yaji wata kaunarta naratsa zcyrsa awannan yasan matarsa tazamo tauraruwa domin gun ita kawai ake kallo tahadu tafi matar Yarima haduwa da kyau ashe gara daya zaba mata wannan k

ayan tunda gashi yaga taja hankalin mutane agun



Ahankali asannu bisa ladabi ta gaida kowa agun



Hatta YARIMA saida ta gaidashi sannan ta gaida Hindu



Dakyar

hindun ta amsa ranta zafi yake mata naganin yanda Gimbiya Zeenatun tadauki hankalin mutanen gun



Sait

a raina kanta agun taga kuyanga ma tafita haduwa ita kanta shigarta ta tafi da ita



Ke shiga hankalinki Hindatu kike kowa Gimbiya zakice ba kuyanga ba ato

😅

Hhhhmmm wannan kalamin fans dintane



Ba na Nabilancy ba



Kishin facalanci ya motsa mata



Ita yadac

e tayi wannan shigar amma saigashi makaskanciya tayi



Tuni ta bata ranta tana watsa mata kallon banza



Ita kanta mahaifiyar YARIMA haushin Gimbiya Zeenatu ne fal aranta domin dakyar ma ta amsa gaisuwarta sbd ganin mutane ne ma agun



Abin mamaki agun saigashi

Gimbiya ce ta jagoranci karanto addu,o,i ana amsawa da Amin



Allah yajiqan MAHBUB malaminta daya koya mata addu,oin kala kala ga hadda Ta Alqur,ani akanta

Shikansa Takawa yana daga kwancen yana jin jiki amma yanajin dadin wadannan zafafan Addu,oin taburg

eshi matuqa



Kowa agun yayi mamaki na ganin da aka shafa TAKAWA yasa hannu ya yafito Gimbiya Zeenatu



Ta matso gunsa ta risuna



Yai mata alamar jinjina tareda shafa kanta yana murmushi



SARKI na 2 yayi murmushi tareda lumshe ido don farin ciki domin yasan ma

,anar TAKAWA na hakan da yayi mata



YARIMA,UMMAH,HINDU sukuma rintse idanu sukai tareda hadiyar wani Abu me zafi daya tsaye musu a maqoshi

FAATU da MAMAH kuwa murmushi kawai suke zubawa sunji dadin hakan



Gimbiya Zeenatu ta tashi tsam ta koma kusada mijinta

tana murmushi farin ciki takeji aranta

Idanun YARIMA akanta yaji wani Abu akanta tabbas saiyau yakara cin Alwashin saiya mallaki Zeenatu domin yasan tafi Hindatu komai da komai asali kawai Hindun zata nuna mata tunda ita Zeenatu asalinta mahaifiyar ta aka

tsinto tun tana karamarta tazama baiwa agidan ta girma ta

Auri wani bawa na gidan suka haifeta suka rasu suka barta Amma mahaifiyar tatace tafara rasuwa tunda ta haifeta dama batada lafiya saida ta rasu da shekara guda mahaifin Zeenatu yarasu asanadiyyar

ciwon ciki daya turnikeshi awani dare



Iya Sha,awace ta raineta agidan harta girma bata taba shakar takaicin Rayuwaba saita YARIMA



Hindu taga yanda mijinta yake kallon Zeenatun saita kara shaqa



Ta mike ta fuce afusace ta nufi sashin UMMAH surukarta



YARIMA

ya lura da hakan yasanta da zafin kishi donhaka yatashi da sauri yabi bayanta



UMMAH ma ta mike ta fuce



Saida surukanta Suka fita sannan takalli SARKI na 2 tana masa murmushi ta kyasa masa ido alamun sutafi tunda taga TAKAWAR bacci yakeyi



Yakama hannunta s

uka fuce



Sunnufi sashinsu tatsaya tace "Yakamata naje nayiwa surukaina sallama fa



Yasha mur " haba Hubby na amatse nake dake nafiso muje kishayarni muwuni dake ayau kinga sassafe zamu tafi kuma ba,a gunki zankwanaba tareda Takawa zankwana kiyi hakuri da z

uwa gunsu



Tace "Ranka ya Dade bazan Dade ba jeka ganinan kabani iya mintinan da zanyi



Takanne masa idanu tana murmushi " Za,aga rashin kunyata fa kaga Itama Hindu ta tafi gun surukarta kaji.takarasa fada da rage murya



Yai ajiyar zcy "adole zanyi nisa dake

inajinki araina kije amma kada kiwuce minti ashirin



Tace " to nagode

Tajuya takoma sashin Surukanta



Tasamesu zaune suna hira yabonta suka gama kenan tashigo



Ta durkusa ta kara gaidasu

Tareda zama agefe guda



Suka amsa mata MAMAH tana fadin "Zeenatu

amma idan megidan naki yatafi nan zaki dawo ko?

G.Zeenatu tace " Yanda kukace haka za,ayi



FAATU tayi murmushi tace "Inzaki iya zama ke kadai saikiyi zamanki kawai domin naga kedin akwai kunya kada kizo kikasa sakewa damu



Tayi murmushi kawai



MAMAH tace " ai

yace

ma bazai Dade ba zai dawo yabarsu sbd yadawo yarike garinsa ki zauna abinki kawai ma turo miki JAKADIYA tazauna dake



Tayi murmushi tareda yin godiya ta mike tayi musu sallama tafuta



Tana fitowa taji anbangajeta saida tayi taga taga zata fadi Allah

yataimaketa kofa ta tokareta dama ita ba jikiba



Daga idon da zatayi taga Ashe Hinduce



Ran Zeenatu yabaci ganin tabugeta amma tana wani harare harare

"Ke bakiga abinda kikayi bane ko makauniyace ke ?



Hindu taja tsaki tareda fadin " Nafiki gani nafiki Sanin

me nakeyi wannan shedace dazan nuna miki cewar natsaneki har cikin raina



G.Zeenatu da mamaki kan fuskarta tace mata "kintsane ni?

" to akan wane dalilin?



Hindu tace "bansaniba banza BAIWA YAR BAYI Kuyanga maqaskanciya

" Ke dakata ki iya bakinki da Gimb

iya matar SARKI kike tare tafiki matsayi da kima agidannan... Jakadiya ce ta iso tana fadawa Hindu hakan



Hindu takalli jakadiya da mamakinta yanzu fa ta barota adakin surukarta tana kawo kushe akan Zeenatun amma kuma saigashi yanzu ta nuna tana bayan Zeena

tu tana kareta to me hakan ke nufi?



Jakadiya tahade ranta tace "Hindu kike kowa kiyi maza kibaiwa Gimbiya guri ta wuce kafin ranki yabaci agunnan



Ta nuna hanya tana fadin " Ranki ya dade Gimbiya Zeenatu kyakykyawa me kyan hali ga hanya kiwuce kitafi naki

guri zanyi maganinta



G.Zeenatu tayi murmushi kawai ta wuce abinta



Saida jakadiya taga tayi nisa kana tacewa hindu

"Kigafarceni Hajiya banyi hakan don wulakantakiba saidon wani nufi nawa dazan shirya sbd inaso inshiga jikinta innuna mata soyayya sannan in

naqasta ta kinsan saida hakan ne zata amince dani



Tsaki Hindu taja tare

Da komawa tama fasa zuwa gaida su MAMAH sbd bacin rai



Jakadiya ta gyada kai tana mamakin halin Hindu tashige sashin Su MAMAHn



To fans kubiyo yar mutan daura Domin

jin badaqalar dake g

aba Adaren kasa rintsawa hindu tayi domin kanta yashiga caji na yanda takasa fahimtar yadda jakadiya ke karafkiya atsakanin iyalan gidan domin taga akoina tana nuna soyayyarta ita kuma bata son mutum me fuska biyu



Don haka sai tasha alwashin xuba mata ido

domin taga inda tafi karkata sbd bazata yarda ta saki jiki da ita tazo agaba ta cuce taba gara tayita binta don ganin matsayarta inhar tagano tana mata zaman kasa to tabbas saita toni asirinta agidan kuma saita zamo silar durkushewar soyayyr da ake mata

Ab

angaren Sarki na 2 (lamido)kuwa dakyar suka rabu da G.Zeenatu anatashan soyayya tamkar wanda zaiyi tafiya xuwa kasar sin yakwashi shrekaru



Adaren wajen sha dayan dare yabarta yakoma sashin Takawa domin yakwana dashi tunda tafiyar sassafe ce



Fitarsa dg sash

in G.Zeenatun Akan idon Jakadiya tana can jikin wata katanga dake nesa da gidan Lamidon



Dayake akwai hasken wuta tamkar rana tar agidan tana ganin bacewarsa Tayi wuf tashige sashin G.Zeenatun



G.Zeenatun Nashirin kwanciya taji shigowar mutum



Tayi zaton ko

mijintane saita dawo falon tana fadin "waye?

Ganin Jakadiya na murmushi tana gaisheta yasa itama tahau murmusawa tana fadin "a 'a jakadiya barkanki.



Jakadiya tace "yawwa ranki ya dade dama Surukan kine sukace naxo natayaki kwana sbd debe mk kewa inkuma i

ntafi zaki iya kwana ke d'aya sai inje kawai



G.Zeenatu tayi dariya tana cewa "a haba kishigo mana bakomai ai saimu kwana tare



Jakadiya takama hab'a tace "Ranki yadade ina ni ina kwana tare da matar Sarki gimbiya me adalci kawai dai ko anan kibarni in yada

kwaurina akan kujera dama ko motsina kikaji ai kyaji dadi.



G.Zeenatu ta gyada kai tana murmushi takoma daki



Kwana tayi tana tunanin mijinta

Tana son Sarki na 2 sosai sbd halin dattakonsa gashi yakoyar da ita yanda zata sosashi yana jiyarta dadi sosai

Data tashi tafito falo saita tadda jakadiya tagama gyara koina harta kammala abin kari ta ajiye mata a dining table



Bayan sun gaisa tayi mata godiya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login