Showing 6001 words to 9000 words out of 57925 words

Chapter 3 - kuyanga complete

/>
annan kallo haka na miyene?Wanda aka kira da SAHABIN yakyalkyale da dariya yace "yo mutumina ai abu nagani kamar Zinare agidanka tabbas inhar zai dauku saina daukeshi.

Yarima yasake kai masa bugu



"dan ubanka wannan ba kalar taku bace kafi karfinta *KUYANGA

* Ce fa da ita nataho ita tadabance ackn BAYIN ma



SAHABI yace "kai anya kuwa zanyarda da batunka ace wannan *KUYANGA* CE tabbas ackn kuyangun ma ta dabance kaga halitta fa ga kyau ga cikar halitta Ga kuma



Yarima yarufe masa baki yana fadin

"basaika karasaba abar maganar akoma wata wannan munwuce ajinta.

SAHABI YACE "kaga yarima kabarni nikam wannan tayimin ta furgitani dayawa domin ko ackn KUYANGIN gidanmu bantaba ganin mekyau irinta ba



ASHRAF da sukazo tare ya bushe da dariya yace "Kai

SAHABI kadai tafi dayawane Plz cool your mine kada kafara ma you are handsome and gentle fa karike girmanka dai.

Yarima yace "yama fara mana nikam dai bazan yardaba badani a wannan abin kunyarba domin yafi karfin ajinta shima yasani



SAHABI YACE "Kai! yari

ma bangane bafa kodai dama kaine aciki.?



Yarima yaja wani mugun tsaki

yace "Allah yakiyaye niko mezan da wannan kamanta nine? ko a mata cikakku ba kowacce nake kulawa ba balle ackn Bayin gidanmu haba Abokina Me Yarima irina zaiyi da *KUYANGA



Yahau bude ab

incin Duk Dan abar maganar yana fadin "Kufara cin abinci tukunna dai.

Anyi haka da kwana guda yacimmata har daki yace mata "Ke Daga yau inhar kinjini da baki kidaina Saka kananun kayan dana kawo miki



Tace "to, amma babu wasu dazansaka sai wanda mukazo da

su kuma sun tsufa



Yace "bakomai kisasu ahakan inzaki fito gun bak'ina kafin asan abinyi



C

i

k

i

n ladabi ta gyada kanta alamun xatabi umarnin



Ammafa ta dade tana tambayar kanta shin ko meyasa yace mata hakan? Toko tayi ba daidaiba ko sunyi maganar dasu akanbai

dace bane ? Dayake dai batada Amsar tambayar sai muje zuwa …………

Ranar wata lahadi Tana mopping a falo daga ita sai 3quater da body hug me karamin hannu kanta da kallabi bata taba yarda tabar kanta abude ba sbd akullum lokacin tana gida sai MAHBUB Yahaneta

da hakan



Wakarta takeyi ahankali tana Dan motsa kafada



SAI WATARANA MASOYI ZANBARKA SAI WATA RANA INA MAKA BANKWANA_bankwana

ASHE SABO YANADA DADI* AMMA IN ZA.AI RABO DA ZAFI*

πŸ’ƒπŸΌ

*MAHBUB NATAFI NABARKA...BANSAN HALIN DA KASHIGE CIKI BA.* _Bankwana_



🎻🎧🎺🎸

😭😭

tahau goge hawaye domin wata kewar MAHBUB ce tazo mata shiyasa take masa waqa

Ashe duk abinda takeyi Yarima yashigo yana bayanta yajingina da bango yana kare mata kallo ga muryarta ta masa dadi ga shigar da tayi ta fusgeshi domin wata sha,

awarta ne yashigeshi lokaci guda



Saida tagama tajuyo zata bar gurin da tsumma da mofa ahannunta kawai taja tunga kanta akasa tana masa barka da shigowa wata

kunyace ta lullubeta domin tasan yaji irin waqar da takeyi



Yayi gyaran murya bayan amsa mata da yay

i yace mata "kishirya anjima zaki rakani wata unguwa.

Ta gyada kai tana amsawa da "to.



Tagama shirinta ckin wata doguwar riga daya hado mata dasu ckn kaya da siririn mayafi

Tayi kyau ainun tamkar balarabiya tafuto sak



Yaleko yace ta futo sutafi



Takwas ta w

uce alokacin



wani Store suka fara zuwa *ROYAL STAR*

Yajibgo kaya aleda yabata tarike suka fito



Yakarbi kayan yasaka a boot Tashiga gidan gaba



fuska ba fara.a yace mata futo kishiga gaba niba Drivern ki bane.Ta futo sum sum tashige gaba domin itakam kun

yar rabarsa takeji tanajin nauyinsa tafi son bayan domin tana shiga takura takuma fi son taringa nesanta dashi



Suna tafe suna saurarar wakar Nancy Ajram ackn motar daya kunna yana son wakokinta sosai



Yakatse shirun da watso mata tambaya



"Zeenatu! Wanene M

AHBUB ne? Kuma meye alakarki dashi?



Tahau sinne kai ahannunta tana in inar magana



yace mata "alamu sun nuna masoyin kine kenan.?tayi masa shiru fuskarta dauke da murmushi



Yace "Amatsayinki na *KUYANGA* Meye ribarki in kika Auri *BAWA* ?



ranta taji ba

dadi kalmar batayi mata dadiba tunda aiduk mutanene kuma Allah ne yayo *KUYANGA* yayi *BAWAN*

Dayaga batada niyyar magana saiyaci gaba



"Wato nafuskanci kina cikin soyayya kuma kina ckn kewarsa ko? Inban mantaba naganki aranar da zamu baro gida kina daga ma

sa hannu.

Anyi hakan?Ta daga kanta



Ya d'aga kafad'a yace "Well Zancire miki kewarsa domin kiji farin ciki ayau.



Itakam bata ce kanzil ba domin bata fahimce shiba sam



Kaji sokuwa hhhmmm muko fans mungane dayaga taki cewa komai saiyace "Zan baki farin cikin

da Saurayin naki yake

baki domin farin cikinki....Ta dago da sauri tasadda kanta akasa ckn mintina kwakwalwarta tahau aiki to me yake nufi kenan soyayya zaiyi da ita?

"Bawai zamuyi soyayyar da kukeyi dashi bane zandai ringa debe miki kewarsa da baki jin d

adi



Gabanta yaringa bugawa ina sam.!bazata iya ba yana ubangidan nata?ba da itaba



Dayaga batada niyyar magana dai saiyakyaleta yaci gaba da tukinsa yana kallon waje yana kiyasta tayanda zaibi da ita don da alamar zatayi duhun kai awannan harkar



Saida yabi

ya da ita ta club dinsu



Ya ajiyeta agefe yace tajirashi



Taita kallon mata da maza anata cakud'ed'eniya ana ta shan giya da masu shan sigari



Saikaga mace acinyar namiji suna manne ana tsotse tsotse ba ruwan wani da wani acan gefe guda wasu sunata rawarsuan

ne ajikin samarinsu wasu acan kan filo ana danceAbin mamaki yabata duk da kasar masu jan kunnece akwai musulmai bakake agun kuma har dasu ake wannan harka

Daga nesa ta hangoshi da wata mace yana mata kiss agoshi sannan ta rumgumeshi suka rabu tana dago mas

a hannu



Kafin yakaraso gunta saiga wani bature duf!agabanta ya tsaya dab da ita yana mata magana da harshen turanci



To dayake bawani ji take sosai ba don kadan kadan takejin turanci tsintar binda ba.a rasaba takeyi daman tunda ana musu daraci da islamiyya

da bangaren koyarda harshen turancin duk ackn gidan Sarkin



Ta juyar da kanta



Aiko dai wannan bature yai gangancin kama hannunta yana mata fara.a



Yarima na zuwa ya fuske hannun nata sannan ya wanke baturen da mari



A furgice baturen ya ranta ana kare domin y

ai tunanin ko mijin tane yadawo gunta



Tashige motar da sauri gabanta na dukan uku .uku



Saida suka fara tafiya sannan yace mata "ke bakida hankali zaki kulashi dahar zai rike miki hannu.



Tace ahankali "bansan yaxo gunba walh kuma kafin inyi

masa magana yari

koni.



Yaja tsaki kawai ransa na msa quna baisan daliliba



Amaimaikon yawuce gida saiya nufi wani makeken hotel da ita



Saida yakama daki sannan yace ta biyoshi



Yabude dakin da key wanda ke a saman hawa na biyu

Dakin babbane daya jal amma ahakan VIP ne domin

yakawatu yaji kayan alatu ga komai nan daka danna wata tarho ma,aikata zasu iso maka da gaggawa



Gadone makeke da mayan kujeru adakin duk sunciye ga furji da toilet ack



Ya kwanta akan gadon yana nishi waishinan yagama gajiya



Ta zauna akan kujera tana kallon

sa



Yakalleta da ido guda yace

Zoki daddanna min jikina



Ta mike ahankali ta tsaya akansa

Yacire kayan jikinsa dagashi sai gajeran wando da bes

Hankalinta yadaga ganinsa ahaka tunda take bata taba ganin halittar namiji abayyane ba saiyau domin yar bes dinma

cireta yayi



Tayi kas da kanta gabanta na faduwa domin jikin yarima na dabanne akwai gargasa ga kwanji ga cikar halitta



Ya janyota kan gadon yana fadin



Matso sosai kiyi min tausa bacci xanyi



Batace komaiba tahau yi masa cikin biyayya ba musu

Yalumshe idons

a wani magana disu na shigarsa



Tabbas abubuwa sun gama motsa masa babu abinda zai hanashi jin dadi ayau dama tun dawowarsa Kasar sau daya yayi da wata baby Rihanna tayi tafiya karuwar tasa

Tuni yabirkitota jikinsa yana neman zille mata rigar jikinta

Gabantane yaci gaba da bugawa tana addu.a ckn ranta domin dai tasan tashiga hannu babu me kwatarta sai Allah sannan bata isa tayi masa musun komai ba ayau sai alokacin ta tuno kalamansa na ckn mota wato nufinsa zaisha mintinta amma ba soyayya zaiyi da ita

ba



To ai ita gara suyi soyayyar yabar mata mutuncinta

Hawaye taji zai taho mata tayi saurin mayar dasu don kada yagani yazaci zata bujire masane



Itako kanta take tausayi ayau tasan batada mafita sai Allah....……

Tanajinsa ya hau sille mata kaya tareda shafa

ta ahankali salo salo Yahau shinshinarta kamar wani kare ko mage



Itako tayi lakwas ranta baya so amma takasa motsawa don gudun bata masa



Yaringa wasa da sassasan jikinta axuciyarta addu,a kawai takeyi akan Allah yakawo mata dauki



Harya cire wandan jikinsa

kuma sai yaji wata Izza tashigeshi yaji aikwata kwata bai dace yakusanci baiwarsaba domin hakan zai iya kawo masa ragin Aji



Ya turarta gefe tareda tashi da sauri yahau zira kaya yana fadin "maza tashi kisaka kayanki mutafi

Ckn Sanyin jiki ta mike ta fara m

aida kayanta ajiki tana godiy ga Allah daya kubutarta



Koda suka baro hotel dinnan kai tsaye gida yamayarta



Da dare saida yadawo Club yasami mata yazaba ciki tareda diddikar giya son ransa yasha yayi tatil sannan yakebe da mata



Bai dawo gidanba saida tasak

eshi giyar Wajen 4 na asuba yadawo



Duk bidirin da yakeyi nafutar dare da yawon dare bata ramfo abinda yake fita yiba Duk azatonta ko wani aikin yake futayi tunda bata sanin lokacin dawowarsa

*******

Da Safiyar wata juma,a Yarisketa akicin tana

kokarin dora masa abin kari



Yayi gyaran murya tayi saurin juyowa



Ta durkusa ta gaidashi ya amsa fuskarsa ba fara,a



Yace mata "kishiga kigayara min dakina Kitabbatar kingyara minshi tsaf domin yayi kura goge koina Domin Bakuwa zanyi



Ta gyada kai tana fadi

n "angama Ranka yadade.



Yafuce yabarta tana ci gaba da abinda takeyi



Aranar ta wuni aikin gyaran dakin nasa bata taba shiga ba sai ranar



Duk yanda yake kwalliya da kwalisa da izza da d'agawa irin na Jinin Sarauta amma dakinsa cikin datti yake gado kawai ya

ke

hayewa yakwanta tun xuwansu duk da satinsu biyu baisa ta shareba saiyau



Damasu maza aisai a slow sungaji hakan Saita hau tunanin ko wacece hakan da zatazo lallai tanada babban matsayi agunsa tunda har asbd ita akeyin gyaran dakin

Ta goge koina ta gyara

dakin tsaf tafeshi da Air freshner me dadin kamshin Splash



Harta juya zata futa kuma saitayi tunanin mezaisa bazata bude d'an furjin data gani adakinba ko shima cknsa zaibukaci gyara



Tadawo da baya ta budeshi

Aiko wani wari yabugi hancinta



Tayi saurin to

she hanci

Kwalabe tagani wanda bata fahimci kona meye ba



Saida tahau fito dasu tana dubawa tafara gano kona meye



A iya fahimtarta kwalaben giyane taga anrubuta



WISKY da manyan harufa sai wasu datagani sunfi yawa agun anrubuta ORIGINAL ALCOHOL

Tahau gyada

kai tabbas giyace!Ta maidasu inda suke ashiryensu



Takama baki tana mamaki da zancen xuci

"Yanzu dama giyar da aketa cewa yana sha da gaskene? Lallai wannan ya iya takunsa Allah yashiryaka.

Ta mike tsam tafuta abinta

Sai dare yadawo gidan amma bashi kadai t

ajiyoshiba



Ta fito da sanda tarabe a wata siririyar hanyar dazata sadaka da falo ta hanyar dakinta tana hangensa yashigo shida wata siririyar baturiya da kananun kaya ajikinta sunshige dakinsa



Ta tsaya kem agun tana Allah wadaransa Aranta domin yarima dai

ba hali ga bin mata ga shan giya tabbas Duk wacce ta Aureshi batayi dace da uban "ya"yaba Sarkinsu adali me kyan hali Allah yajarabcesu da D'a mara kyakykawar zuciya

Takoma daki abinta tana tuno masoyinta MAHBUB ko yaushe Allah zaiyi komawarsu gida

taganshi!?

Da safe tagama abin kari takai musu daining table Dankalin turawa ta soya da kwai sai shayi dayasha kayan

hadi data dafa taxuba a flask



Takoma daki abinta



Basu fitoba sai karfe 11 daya suka fito tana rike dashi ajikinta



Tare suka ciyar da juna t

ana bashi abaki yana bata



Rihannah kyakykyawar baturiyace wacce itace mace kadai dayafi so tafi kuma gamsar dashi



Tasan salo salo da luggar gamsar da namiji



Macece me tsananin kishin tsiya saita kashe mutum akan kish



Tunda suka fuce basu dawo ba sai dare d

aga yawon su



Yatarta da *KUYANGA* adakinta tana bacci



Yabubbuga mata kafa ta farka afurgice ta tashizaune tana mitstsika idanu



Yace mata "nazone don inja miki kunne akan kada ki sake kiringa futowa alokacin da kikasan bakuwata na nan banason taganki zamu

iya samun matsala da ita.



Tayi saurin gyada masa kai



Yajuya yafuta yana waiwayenta domin tayi masa kyau ga surarta tar wacce yake tsananin kwadayi ckn wasu kananan kaya

******

Duk yadda yake gudun RIHANNAH kada taga kuyanga saida aka sami akasi taganta d

omin kwananta uku agidan akai kicibus a falo

Tafito tabaroshi adakin xatayi kallo ita kuma *KUYANGA* Tafito Zata dauki Abinta akicin kuma dole saita sada kanta ta falon tunda dakinta atsakiyar falon yake yana kallon nashi



Kallon kallo aka hauyi



Ita *KUYAN

GA* Ba damar yin magana gashi gabanta na dukan uku uku tana ganin tasab'a doka gashi Ba turanci take jiba balle tagaidata ckn harshen turancin



RIHANNAH Tayo kanta tana fadin " _hey girl what Are you Doing here_ KUYANGA Tasadda kanta kasa jikinta na kyarma



RIHANNAH takarewa kuyanga kallo taga yanda yarinyar tahadu ga kayan jikinta ya amsheta wandone pensil da riga b'igil me siririm hannu ajikinta kanta ba kallabi gashinta yakwanto agadan bayanta



RIHANNAH Ta fuxgota Tana ihu kamar zata cinyeta don kishi " _W

hen are you coming This house_?

KUYANGA



takara furgita ta kankame jikinta takasa magana tunda bata fuskanci mema takece mataba balle tabata amsa



RIHANNAH ta gaura mata mari tana fadin " _are you mad_? _If you talk me Rubbish i will kill you now_ ganin *

KUYANGA* Batada niyyar magana yasa taga kamar raina mata hankali takeyi



Tashakota ta hadata da bang

o

Ihu da kakarin da *KUYANGA* Keyi yasa YARIMA dake can dakinsa kwance yasa yafito aguje



Yana ganin abinda ke faruwa yayo kansu aguje yakwaci *KUYANGA* Ahann

un RIHANNAH yatura *KUYANGA* Gefe yana fadin taje maza dakinta

RIHANNAH ta cakumeshi tana masa ihu akan saiya gaya mata wacece tagani agidansa



Yazabga mata mari saida taga taurari

Agigice ta sakeshi tana rike da gurin taji marin har kwanyarta tahau kuka t

ana tumami agurin



Yawuce ta afusace yayi dakinsa



Ta tashi tabishi tana cewa saiya kori yarinyar kokuma ita tabar masa gida



Tasan yana sonta sosai shiyasa take fadin hakan



Amma agun yarima wannan ba abune dazai yiyuba yama xa.ai yakori *KUYANGA* To inya ma

koreta ina zataje itada batasan kowa akasar ba shine dalilin xuwanta ai inhar yabiyewa son zcyr yabi zabinta tabbas zai aikata kure domin sai ya fuskanci bacin rai gun mahaifinsa inyaji toko mahaifiyarsa da bata son bacin ransa itanma ai baxata barshi ba



D

ayagaji da hargowar tata saiya zare belt yaringa dukanta ko ta kyaleshi



Ranta yabaci da irin hukuncin da yayi mata wanda bata xataba



Kwana tayi tana faranta masa rai domin sau biyar yahauta kafin wayewar gari domin ita din jurauce itace tayi masa sabo da Z

AZU

πŸ˜…

"Oh!SU Rihanna yau ga karshenki sai akara gaba Itadai *KUYANGA* tana jiyo ihunta ana dukanta saita kara cika da

tsoro taji kuma baiburgeta ba domin shine yajawa kansa dabaya dauko mata da bazasuzo suyi masa hauka agidaba.

RIHANNAH bata kwana

agidanba tuni ta fuce da ita da komatsanta tayi fushi dashi sukayi baran baran aranar ………

*Hhhhh muje zuwa*

Da daddare *KUYANGA* Tana kwance taji shigowarsa dakin nata



Tayi saurin tashi tana masa Barka da dawowa

Ya xauna bakin gadon nata yana mata murmush

i tare da Amsawa



Tayi mamaki domin bata xaci zataga fara,arsa ba ma tunda tasan ta karya masa doka tafuta alokacin dayace kada tasake tafuto in RIHANNAR tana nana gashi harsun sami sabani adalilinta tsorone ma yadarsu aranta tana tsammanin ko fada yazo yi

mata

Ta takure jikinta agefen gadon

Daya fahimci atsorace take dashi sai yasha mur yace "meye kike wani matse jikinki wato kina ganin ko wani abu nazo miki ne? Ko a hotel kyaleki nayi bawai hkr nayiba yanzu kuma ba zuwa nayi na taba kiba tunda kinyi

sanadin barin me debe min kewa gidan dole yazamo kece zakici gaba da deben kewar tunda dama dan hakan nataho dake bawai donki dafan girki koki gyaramin daki nake zaune dakeba don inji dadin rayuwa ta dakene dan haka kizama cikin shiri zuwa daren gobe yau b

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login