Showing 57001 words to 57925 words out of 57925 words

Chapter 20 - kuyanga complete

yanada farin jini babu me gudunsa su tunda shime kyaune kamar babansa



Dakyar ya amince amma yace kawai su zaba masa yabasu wuqa da nama shikam gida xaikoma kawai saisun taho

Awashe gari yahada kayansa yadage sai tur

ai inda gidansu da karatunsa da aikin yarima yake ammafa zcyrsa cike da son khaleesat yabar kasar



Suko iyayansa ganin antsaida ranar Auren khaleesat da ma,aruf sukace bazasu koma yanzuba har sai anyi tunda dogon hutun sch akeyi kuma ranar Auren ba dayawa a

kasakaba ga kuma khairat tace itama bazata tafiba har sai anyi bikin kawarta khaleesat



Cikin wata gudan da aka tsayar aka fara shirye shirye



A dubai yatura da kudin siyan kayan funitures nata da electronic masu tsada tunda bikin yar gara ne



Kai tsaye can

gidan da yake amatsayin mallakin ma,aruf aka wuce a kayan Daura



Kayan kicin saika zaci a shagon wambai kake dam yake kamar yayi magana



Aunty zulaihat da tayi Aure tazo daga gidan mijinta ita ke hada amarya dayake ta iya dilka halawa da duk gayran jiki da

i



Zulaihat aminiyar G.zeenatu kuma yar uwa ita ke kula da shige da ficen amarya duk don kar asha kunya dayake wani dan borno ta Aura ta shige jikin dangins dayake suna sonta taringa koyon sana,oinsu Na hada tsimi kayan mata da humra da dilkar amare da subu

ka da halawa duk inda zulaihat tayi sai tashin kamshi saika zaci dama da yan chadin ta taso



Haka ckn kwana bakwai ta gama tsuma amarya khaleesa tayi jajir sai kyalli takeyi ga kamshi na tashi ajikinta ko ta iyana kamar wacce tayi wata da watanni cikin rand

ar humra



Su kansu kakanninta su MAMAH da FAATU gudummawa me muhimmanci suka bata wanda taji dadin hakan sosai



Saida aka fara biki saiga FULANI UMMAH tazo gidan asanyaye da ita duk tayi sanyi wai tadada zuwa van hakuri da neman yafiya aguns

u

Ba laifi babu w

anda yanuna mata wani abu a fuska aka jata ajiki



Agidan da yarima yake ta sauri itama hindu ta ringa nan nan da ita ba laifi sun nunawa juna mutumci ba kamar da ba

Fulanin ganin anmanta komai agidan na lamuranta yasa ta saki jikinta ake shagulgula d ita a

mmafa zuwan fulani yasaka khairat ta gane matsayinsu agidan takumaji labarin komai abakin fulanin wanda atake khairat din takira Dan,uwanta ciroma awaya tasanar shi komaI



yaji abin har ransa har kuka yayi yana ashhsa da iyayansa da sukai musu hakan



Da qunc

i ya wuni aranar domin ji yayi aransa inama khairat bata gaya masaba domin karin bakin ciki tayi masa dama yana cikin bakin cikin Auran khaleesat da Ma ,aruf

*****

Biki akai na girma na Al,adar sarauta saida ango yaxo garin Taskira shida abokansa yayi

kwana uku na yanda suma bangaren gdn gidansu khaleesat zasuyi bidirin tare dasu don biki inbabu ango aguri lamine

*LANCY LUV EVEB CENTER* Dake wajen fine time acan akayi gagarumin party wanda ango da amarya suka sha kyau har suka gaji anci ansha anwatsa le

da agurin anyi komai na girma da aji khaleesat tayi kyau over domin ango duk mintina idonsa na kanta kuma hannunta na ckn nasa kamar za,a kwace masa ita



Ita dadin hakan taji aranta tunda yana nunawa duniya dai yana sosai knn



Saida aka gama bidirin biki agi

dan sarki aka daura Aure a babban masallacin gidan sarkin sadaki dubu dari da mukullin mota haka aka bada



Kowa agun ya yaba



Motoci ashirin sukayo daga katsina zuwa kano domin daurin Auren khaleesar da ma,aruf



Aranar aka shirya amarya da kayanta amota da

abokan rakiyarta ciki harda mamah da Aunty zaihat da Aunty Aliya da tazo tun daga turai itama a mota guda suke wacce amarya ke ciki mamah sai tsokanarta takeyi itako tana nade ckn gyale ajikin Aunty zulaihat tanata goge hawaye yau ta rabu da iyayanta zata

shiga sbwr rayuwa



Gimbiya zeenatu kuwa Allah taringa godewa daya sauke musu Nauyin Khaleesat aransu tunda sun mata

tarbiyya me kyau sun Aurarta gidan nasaba sun bata ilimi takuma koya mata girki kaloli gashi yau an mata Aure kowa yana sambarka itako me zat

acewa mahaliccinta aisai godiya tunda rayuwarta data mijinta da "yar ta ta haska



Saidai kuma tanajin kewar diyar tata dauriya ma tayi tama kasa rakata bakin mota

Shiko yarima idonsa babu kwalla bare damuwa afuska yai mata rakiya bakin mota tana jikinsa tan

a kuka yana rarrashi yashigarta motar yana mata fatan Alkairi

Saida ya kebe shikadai yayi hawayensa na farin ciki da kewar "yr gudaliyar yarsa kana ya share yana son khaleesat don dai Aure ga "ya mace dolene da bazai bari tayi nesa dashiba

Shikansa takawa

saida yayi kwallah na rabuwa da ita domin sabo da ddi rabuwa ce da wuya

Kamar yadda masu karatu zamu rabu anan badan nasoba tunda mun dade tare a labarinan tun gimbiya na kuyangarta lallai sabo da dadi ravuwa da wuta Allah yabamu alkairinsa yasake sadamu

awani novel nawa na gaba tare masu bukatr jin labarin Khaleesat kutara agaba ckn novel din da zanyi zaku ringa jin labarinta insha Allahu zamu ringa lekota dolece tasa natsaya ban bita dauraba sbd dama gundarin labarin ba akanta aka ginashiba kada mu zaqe

bye fans luv you too

QARSHE

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login