Showing 63001 words to 64054 words out of 64054 words
ta yi tana so ta fa
ɗ
awa aminiyarta tana tsoron mala'ikan ya ce kar ta fa
ɗ
a Haka dai ta ce mata babu komai.
Da yamma h
aka su Tsahare suka sauya kaya, dan gidan suna ya cika taf, yadda ba a yi zato ba dan duk an
ɗ
auka ba za a zo ba saboda micijin to kuma cikin ikon Allah sai ma Hassan
ɗ
in ya zauna a mutum bai zama miciji ba ranar sunan. Haka aka sha ki
ɗ
e ki
ɗ
e har da ƴan k
i
ɗ
an ƙwarya, dakyar dai su Tasalla suka ja Inna wurin ki
ɗ
an ƙwarya ta
ɗ
an taka rawa dan har da liƙi Imran da Abid da Sadiya da Ashrof suka mata sai dariya jama'a suke da yadda Inna take rawa da kuma yadda ake zuba mata ku
ɗ
i kowa yana murna dan gaba
ɗ
aya han
kalin mutane sai ya dawo wurin ka
ɗ
an ƙwarya dan sosai Inna ke ba mutane dariya.
Haka dai taro ya watse kowa da kayan rabo masu yawa sai dai fatan Allah raya yara. Haka Imran ya koma gidan Hajiya ya kwana saboda baƙin Inna dan da
ɗ
i yake ji da ya ga ta
ɗ
an saki jikinta ma.Haka suka yi hira sosai amma suna yin bacci Inna ta tashi ta kalli gabas haka ta kwana sallah da kazimi.
Washe gari haka aka yiwa su Tsahare sha tara ta arziƙi lemo Tasalla da Tsahare kowa katan Inna ta basu cake guda ashirin ashiri
n. Sannan ga wanda Sadiya ma ta basu sosai Inna ta so binsu amma Imran ya hanata dan yana so ta zauna a nan ita kuma ta zauna a nan dan yana
ɗ
auke mata kewa haka dai ta zauna ba dan ranta ya so ba. Bayan suna da kwana biyu Imran da Abid suka zo da wani Mal
amin sunna ya shiga yiwa Hassan addu'a ya da
ɗ
e yana yi sannan aljanin ya bayyana kansa ya yi magana, a nan ya fa
ɗ
i cewa tun lokacin da aka haifi yaran ya shigi Hassan, dan ko yadda bayan Hassan yake alamarsa ce ba wai a haka aka haifeshi ba duk da ana samu
n a haifi tagwaye da baiwar zama micijin amma shi na Hassan aljani ne. Haka aka fitar masa da shi sosai kowa ya yi farinciki da murnar hakan.
Inna dai ta ci gaba da rayuwarta wurin ƙanƙan da kai da komawa ibada da kasancewa da mahaliccinmu ko yaushe
tana bauta masa, a haka ta cika kwana sha uku ana gobe kwananta sha hu
ɗ
u za su cika sosai aka kasa gane kan Inna haka ta wuni kuka da neman yafiya kuma taƙu fa
ɗ
ar dalili, har Malam ma sai ta kira sau ba adadi tana neman yafiyarsa.
Ranar da kwanaki kuwa
suka cika Inna bata magana sai ta bebaye dan kawai a sallaya take sai dai ta tashi ta sako alwala ta cigaba da sallarta. Kai har gari ya waye Inna bata mutu ba kwanaki sha hu
ɗ
u sun cika har da kwana
ɗ
aya amma shiru kake ji wai malam ya ci shirwa sosai Inna
ta yi mmaki tana ta tunanin shin su ma mala'iku suna mantuwa ne? Ko kums yawan ibadarta ne ya sanya aka ƙara mata kwanaki, a haka dai ta
ɗ
an saki jikinta amma kuma yawan ibada da lazimi ya gama shige mata jiki sun zame mata jiki duk da dama kasancewarta m
au yawan ibada amma dai ta ƙara fiye
da sanin mutum ga zuhudu (Gudun duniya) da ya ƙara shiga zuciyarta sosai. A haka ta yi kwana arba'in
ɗ
inta ta ha
ɗ
a kayanta ta je yiwa Hajiya da su Mama da Ashrof sallama suka ha
ɗ
a mata sha tara ta arziƙi haka ta baro Sa
diya da jariranta cikin ƙoshin lafiya duk da tana jin ba da
ɗ
i da za ta rabuwa da su Imran da Abid ne suka kaita har gida a motar Abid sosai su ma suka ji ba da
ɗ
i lokacin da za su baro garin su Inna sabo tirken wawa.
Imran ya nemi yafiyar Inna kan abubu
wan da suka faru, har dai ma sai da ya bayyana mata cewa shi ne aljaninta kuma shi ne mala'ikanta.
"Kai Imirana amma ka iya shegantaka wallahi, yo Allah na tuba ai ka tsurar danu gaba
ɗ
aya ka sanya ina jiran ranar mutuwa ta" Cewar Inna tana dariya shi ma
da Abid dariyar suka yi , aikuwa Inna ta ce ta yafewa Imran shi ma ta nemi yafiyarsa, suka baro Inna suna kewarta dan har suka shiga garin Kano labarin Inna kawai suke suna dariya irin yadda ta sha yin abubuwan abin dariya da cikin mutum zai ƙulle.
Tun da Inna ta koma gidan Malam zaman lafiya ya wanzu tsakaninta da Tasalla sosai Malam yake jin da
ɗ
in zama da su yanzu. Inna kuwa kullum ta tuno Imran ne silar gyara rayuwarta sai ta ji da
ɗ
i ta rinƙa sanya masa albarka.
"Ina son ku masoyan
Ƴ
AR ZAMAN WANKA KWANA ARBA'IN, musamman ƴan paid grp wanda suka biya ku
ɗ
insu domin cigaban labarina da na Hassan da kuma Imirana, yo Allah na tuba ai ba zan manta da ku ba" Cewar Inna tana
ɗ
agowa masoyanta hannu
🙌
Alhamdulillahi kasiran, ina godew
a Allah dabya nuna mini farko da ƙarshen littafin nan, ina godiya ga masoyana a duk inda kuke musamman wanda suka biyani ku
ɗ
i dan bibiyar labarina na gode sosai da sosai son so fisabilillahi!
Ina neman afuwar dj wanda na
ɓ
atawa a ckn rubutun nan da y
a yafe mini ko ma ba a kan rubutun bane ina neman afuwar kowa, dama
ɗ
an adam ajizi ne
😿🙏
ALƘALAMIN MMN AFRAHH BA YA RUBUTA SHIRME
😍🙋
♀
️
Allah bamu ikon gabatar da ibadunmu lafiya Allah sa a sallace da mu muna raye lafiya
🙏
🙋
♀
️
🙋
♀
️
🙋
♀
️