Showing 357001 words to 360000 words out of 363627 words

Chapter 120 - KALBIM BOOK COMPLETE

Mamugee   

10 Sep 2026

113

fita.

Simple shiga tayi ta doguwan rigar abaya me tsada ba kwalliya a jikinta ta ziro takarmin original Versace ta sauko Shima ya fito suka fice ba kowa ma a gidan lokacin sai Dad Kuma yana Palonsa.

A LIMBAs ma Jannah fitan dare tayi da nata mijin Wanda basu dawoba sai dare sosai babu Wanda yasan dawowansu ma suka shige wanka kawai sukai suka kwanta bacci yana shigewa jikinta sosai kaman zai shiga cikinta tareda babynsa.

A kwanakin kowa dena zam

a yayi sun zama busy sbd Shirin tafiyan datake gaban kowa,

AZIZ LIMBA Greece zai tafi tareda matarsa wani aiki hakama zasu tafi da Nicky wadda Dr Nico ya roki akai Masa ita ta haihu acan.

Ammar ma Shirin tafiyarsa da Ummah yakeyi Umrah daga can zasu

wuce India inda zaiga wani qwararen likita acan na tsawon wata biyu Wanda dashi kadai ne zai tafi Amma yanzu tareda Umman zasu tafi sbd tanason daga can zata turasa sauka port Harcourt ko yayane shi yaje yaga mahaifinsa Wanda bai taba nemansa ba sbd bai da

ukesa 'dansa ba.

Dad tinda yaji maganar tafiyar yaso joining nasu amma sbd yanason bawa ummah da Ammar din dama sbd alamu sun nuna Warakarsa taxo da yaddar Allah Dan haka sai ya kyalesu suyi tafiyar idan yaso daga India sai Ammar din ya wuce shikuma ya

samu Umman acan su dawo.

Maheer ma tafiyarsa da tasa matar zuwa Poland ta gama shiryuwa Dan haka lokacin kawai suke jira.

Muhammad classes Dinsa na online sun karu sosai sbd yanda ya dage da Kuma yanda yake kokarin fuskantar Yayan Aysha Dr Nico idan

yaje can ya saka ya sake zama busy Shima.

Ummah Bata dawo zaadens ba tana LIMBAs haryanzu sai ta dawo zata koma tukuna ga Kuma bikin fiddausi da Sayd da zaayi Wanda Fiddausinma ta koma garinsu tini sai an daura aure a daukota tukuna Dan haka kusan tafiy

an kowa sai bayan daurin auren ne Wanda aketa hidimar biki.

Irin tarin dukiya da kudin da aka kashe a gurin lefen da akai na mutum hudu ya saka aka iringa yawo da dukiyar a media,

Lefe uku ne Wanda duka AZIZ LIMBA ne ya ware dukiyan gaske aka hada,

Na Jannah da Nicky Wanda yake tamkar na haihuwa sai na fiddausi da fatma Wanda yake na aurensu duk da itama Fatman da alama bugu daya ce Dan Kuwa tinda Maheer ya zare koyaushe yana manne da ita tin Bata saba ba harta saba koyaushe cikin zuba lafiyayyan s

oyayya da hot hot suke dan haka kafin Kace me ta debo ruwan dafa Kanta itama Dan haka koda aka fara bikin Fi su Ummah tini suka gano cikine a tattare da ita itama sabo.

Ba kunya Dad ya bugawa su modibbo ya sanar dasu albarkan da aka samu sbd farin cikin

sa shikam jikokin da sai yanzu zai fara samu

Shima kawu jibo ba kunya ya ringa godewa Allah da akaiwa Fatman auren da yanzu Shima wannan cikin haka yanaji yana gani zasu qara rungumar 'dan gaban fatiha tinda dai yaran duk sun zare sai cikin haihuwa suk

eyi kaman baa gaban iyayensu suke ba.

******An daura auren Sayd da fiddausi Wanda ya saka AZIZ LIMBA da mahaifiyarsa ziyartar gidan mahaifinsa da aka jima da mayarwa babban masallacin jumaar kauyen dama kauyukan zagayen Dan masallaci ne da aka Gina me g

irman gaske da solar datake haske kusan duka kauyen hakama tsarinsa kaman baa kauye ba Dan haka kaf nahiyar anan ake sallar idi da daurin auren kauyukan kusa duka kaf.

Anan aka daura auren Sayd da fiddausi sbd garin su fiddausin da Shima yake wannan ban

garen.

Daurin auren yatara mutane sosai musamman zuwan manyan mutane kaman AZIZ LIMBA da jamaarsa sai zaadens da suma dukkaninsu suka halarta cikeda farin cikin kasancewansu ahali daya a yanzu.

Dangin mahaifin AZIZ LIMBA gabaki dayansu qwansu da kwar

kwatansu haka suka Taho ganinsa sbd sunfi shekara nawa a garare suna nemansa da inda zasu gansa.

Basu samu ganinsa ba sbd ana gama daurin auren suka Kai ziyara kabarin Ummitah shi da Sayd da Zaadens wainda kowa jikinsa yayi sanyi suka bar kauyen.

Su

Ummah aka bari dasu Mama sbd su taho da amarya Dan haka dangin baban nasa ummah kawai suka samu gani wadda ta musu alkhairin Daya ringa sakasu kuka suna rasa abin fada,

Tsohon Mijin Mama ma yazo dayaji ana rabon arziki Shi Kuma Jannah ce tayi Masa alkha

iri sosai hakama ta qarawa dangin mahaifin AZIZ din.

Securities sosai aka bari a kauyen har lokacin tafiya da amaryan yayi suka baro kauyen a lafiyayyun motoci har cikin Capital inda suka hau jirgin Lagos suka wuce.

Ko da suka sauka 8 na dare Dan hak

a kowa a gajiye ya sauka.

Bangaren sayd da aka sauya komai zuwa sabo Mai dauke da babban lafiyayyan Palo da 2 bedrooms a ciki sai babban dining room dayake hade da kitchen duk da bawai girki zatai a cikinsa ba tinda akai main kitchen aka Kai amarya fidd

ausi.

Ummah jirginsu na sauka ita da fatma drivern Zaadens ne yazo daukansu Dan haka tin daga airport suka rabu.

Jannah dake Jin kaman zata haihu sbd gajiya sallah kawai tayi ta kwanta bacci ya dauketa sai tsakiyar dare ta samu daman tashi cin abinc

i ta tada AZIZ din Wanda ya sauko gadon sanye da rigar bacci da bvlgari short qarami Daya manne jikinsa.

Basu fita ba kitchen din Palonsa suka tsaya ya hada mata iced coffee da shortbread cookies taci ta Koshi ya daukota suka dawo dakin suka kwanta tana

lafewa jikinsa.

Washe gari haka suka tashi hankali kwance ba wani shirin duk da a Daren ranar jirginsu zai tashi subar qasar.

Bayan sallan magrib bada jimawa sosai ba motar Muhammad ta shigo harabar gidan yayi parking ya fito sanye da fararen Gucci

wears fuskansa fresh ya sake samun kwanciyan hankali da nutsuwa ya nufo ciki.

Su Jammy ne suka tarbesa suna Masa barka da zuwa.

Mama ce tafito suka gaisa tana sake Masa gajiyan biki Shima yayi mata suka Dan tattauna sama sama kafin tace ya qarasa dak

in Ayshan tana ciki.

Miqewa yayi ya qarasa yana sake Jin nutsuwan fuskantarta Dan haka yana isa kaitsaye yai sallama yaa bude dakin ya shiga.

Tana tsaye gaban mirro ta gama rufe handbag dinta data saka wayarta a ciki ne taji sallamarsa ta juyo ahanka

li jikinta na mutuwa ta kallesa tana Jin sanyin ganinsa kafin wucewata.

Zuba mata ido yayi kafin ya sauke ajiyan xuciya yana sake mata kyakkyawan murmushi me sanyi yana zaunawa yace

"Yaya jikinki?

Harkin gama Shirin tafiyan ne?

Zaunawa tayi tana

kasa dauke idanuwanta daga murmushin dayake kan fuskansa kafin ta iya bude Baki tace

"Eh na gama shiryawa"

Numbernsa datake rubuce jikin card na zaadens Daya rubuta ya miqa mata yana cewa

"Idan Kun sauka kin nutsu kin huta pls ki kirani"

Karba

tayi a Sanyaye tana cewa

"Kayi hakur.....

Girgiza mata kai yayi yana sake qayata fuskansa da murmushi me Kyau yace

"Ya wuce ki dena tada zancen Allah ya yafe mana gabaki daya,

Ki kula da kanki sosai idan kinje,

Kar kiyi tinanin komai sbd babyn"

Wani sanyin maganarsa taji ta dago tana kallansa har lokacin ta gyada kai tana kasa dena kallansa sbd tinanin babynta zai iya dauko sanyin halinsa da hakurinsa tareda Kyan fuskansa bayan kyan halinsa.

Shiru sukai kowannensu yana rasa abin fada shine

ma yake Dan daurewa yana kokarin tambayarta yanda take jin babyn tana basa amsa a kunyace.

Anan yayi ishai har sai da time na tafiyansu airport yayi shine ya riqo handbag dinta bayan su Jammy sun gama fita da kayanta suka fito harabar gidan.

Saida ko

wa ya fito aka gama shirya komai har motocin an tayar kafin AZIZ LIMBA ya fito hannunsa riqe dana matarsa a gefensa dukkaninsu suna sanye da Ash Balenciaga wears da sneakers ita tayi rolling mayafi Mai laushi da handbag dinta qarama ta original LV bag shi

Kuma p-cap ce a kansa haskensa na daukan ido.

Yana fitowa Kai gurin Mama sukaje sukai mata bankwana tayi musu addua kafin yayi bankwana da babynsa data maqale Masa kaman zata koma baby qarama suka fito suka shige mota.

Fi ma kaman kada ta rabu da Fal

aq Amma hakanan sukai bankwana suka shige mota take aka fice daga gidan dasu.

Aysha a lafiyayyar motarsa Muhammad ya dauketa daban suka jera zuwa airport.

Koda suka isa cikin saa Kuwa suka hade da Maheer da fatma Wanda Suma a Daren jirginsu zai tashi

su Ummah da Ammar Kuma sai washe gari.

Su Jannah ne suka fara dagawa kafin su Maheer daga baya Dan haka kowa sabon babin rayuwa ta fara bude Masa daga nan.

*******Sun sauka washe gari Dan haka tin daga airport Dr Nico ne ya tarbesu Kuma yayi farin c

ikin ganin kanwarsa sosai da babynta dayake cikin koshin lafiya Dan haka tin daga nan suka rabu ya tafi da ita.

Su Kuwa Kai tsaye masaukinsu suka nufa sbd Sam baa gida zasu sauka ba sbd gidan yana buqatan a sauya komai Tinda matan gidan zasu tare ne yan

zu a matsayin amare.

Wani luxurious Tower hotel suka sauka Wanda dakin AZIZ din yake karshe na Sayd na Fi Kuma yana kusa dashi Dan haka babu tazara a tsakaninsu sbd yanason Sayd yaji dadin rayuwan aurensa da sabuwar macensa.

*****Baccin gajiya sosai

sukai babu abinda yake tashinsu sai sallah wadda sunayi suke komawa bacci har sai yamma lis gajiya kowa ya sakesa tukuna sukai wanka suka fito balcony din dakinsu inda wata ni'imtacciyar iska take kada musu me sanyi da nutsuwa.

Abinci ya aka kawo musu W

anda sukai order aka Jeresa cike da table din dayake balcony din gaban qaramar swimming pool din dake daukan ido sbd tsaftar ruwan.

Wayoyi dukkaninsu sukeyi a natse hankali kwance har sai da sukai magrib tukuna suka zauna cin abincin tana kan qafafunsa

daga ita sai wata fingilalliyar rigar da kusan duk cinyiyinta a fili Dan kadan ma da a sauka daga cikinta.

Shima short ne kawai a jikinsa Dan haka akan kafafunsa ta fara cin abincin bayan ta kashe wayarta gabaki daya.

Abincin yaci Shima yana gamawa s

allar ishai sukai suka dawo ya zauna sai a lokacin ya zuba hot coffee dinsa me zafi sosai zai Sha.

#MAMUH

07019691719*_KALBIM_*

Mamuhgee

Book 2

Chapter 83

SECOND TO THE LAST.......

Qarasowa tayi itama ta zauna kan kafafunsa tana Daukan cup din c

offee dinsa takai bakinta Kai tsaye Tasha batareda sanin yanada zafi sosai ba take ta saki qara tana ajiye cup din da sauri tana miqewa bakinta na mata wata irin azaba sbd Da yawa tasha.

Kamota yayi cikeda kulawa yana janyota jikinsa yafara hura mata ba

kin yana shafawa ahankali yana cewa

"Sorry,sorry Mrs LIMBA"

Hawaye idanuwanta suka ciko dashi tana cewa

"Meyasa baka fadamun yanada zafi sosai ba ni wlh na kone ma"

Sake shafa bakin yayi yana hura mata iskan bakinsa ahankali yana cewa

"Bansa

n zakisha bane Sorry baby"

Mita ta sake bude baki tanayi tanajin masifa na cinta wadda duk kwanakin haka kawai komai masifa take Masa.

Ganin tanata mita yana rarrashinta amma ta kasa denawa ya sakasa kama fuskanta ahankali yana Dora bakinsa kan nata

ta fiddo harshensa yafara lashe lips dinta yana hurawa ahankali yana cewa ya dena??

Girgiza Kai tayi ya kama lips din ya fara tsotsa ahankali yana lumshe idanuwansa ya kalleta yace yanzu fa??

Girgiza Kai tayi tana kallansa.

Cikin bakinta ya saka h

arshensa ahankali yana laso kowane saqo na cikin bakin kafin ya fara tsotsa ahankali yana dauketa sama ahankali ya zauna da ita akan inda suka tashi tana Kan jikinsa yana ci gaba da tsotsanta tsawon mintina kafin ya zare bakinsa ya Kalli fuskanta itama shi

ta bude idanuwan tana kalla ya bude Baki da wani mayen sautin rikita mata tinani yace

"Ya ya??

Da Kanta ta kama fuskansa ahankali tana Kai bakinta lips dinsu suka gogi juna ta sakar Masa numfashi me dumin Daya saka idanuwansa lumshewa suna sauyawa t

a bude Baki da sautin daya jisa har cikin jijiyan kansa tace

"Idan nace da saura fa??

Hannunsa ya ziro ta qasan rigarta datake kama da babu ya shafi cinyarta kafin ya shafi cibiyarta data sakata lumshe ido yayi sama da hannunsa yana zare rigar ta fic

e gabaki daya daga jikinta ya jefar gefe yana kallan kirjinta da suke cikin Transparent underwired bra din da babu abinda baya gani a cikinsu..

Lips dinsa ya fidda harshe ahankali yayiwa wata lasa yana shafar saman bra din kafin ya saka hannunsa bayanta

ya balleta ahankali yana jifa da ita gefe yakai bakinsa ya lashi gefen fuskanta yana fidda numfashi me sauti ya cika hannuwansa duka biyun da abinda yake sake kashesa a kirjinta yafara kissing bakinta passionately yana sake rikita jikinta da hannuwansa.

Kissing dinsa takeyi itama tana sake rikita lissafinsa daya gama lalacewa tana shafa kirjinsa zuwa cikinsa da mararsa take ya ringa fidda numfashi masu karfi suna rikita gurin da zazafafan numfashi da Nishin da jinsa kawai zai tada tsikar jikin mutum.

Sbd yanayi na cikinta daya fara tsufa ya saka salonsu sauyawa da dama Dan haka a inda suke din tana zaune kan kafafunsa ya gyara mata zama yana ware kafafunta dakyau akansa ya fara Bata rayuwan data kusan saka naquda kamata cikin wani irin lafiyayyar soya

yya da iya binta ahankali harsuka samu nutsuwansu suka kwanta a gurin tana jikinsa suna Jin gabaki daya rayuwarsu na gama daidaita a yanzu.

A daidai wannan lokacin Says da Fi suna nasu dakin wadda Saida suka gama komai cin abinci sukai sallan ishai da n

afila tukuna sukai Shirin bacci tana kokarin barin gaban mirror sanye da kayan baccinta riga da wando masu kyau tana fidda kamshi me sanyi ya kasa dauke idanuwansa daga Kanta yanajin hakurinsa ma gabaki daya ya gama qarawa sbd ko hannunta bai kama ba tin r

anar da aka kawo Masa ita sbd zazzabin datake Dan kwana dashi kullum na gajiya da abubuwan da aka ringa bata a gida tana sha da ci shiyasa ya barta ta warke.

Tasowa yayi yana qarasowa bayanta ahankali ya rungumota ta bayan yana sauke ajiyan xuciya me sa

nyi da tsafta sbd son dayake mata a xuciyansa kaman bazai iya riqe kansa ba ayau din kwata kwata Dan haka ya sake qanqameta ahankali yana zira kansa wuyanta yana Jan kamshinta da duk ta sauya Masa.

Shiru tayi gabanta na Dan faduwa ta Dan kama hannunsa z

ata zame jikinta ya sake qanqameta yana girgiza mata kai sbd shi kwata kwata ma jin yake yana neman fita hayyacinsa tin baiyi mata komaiba.

Juyo da ita yayi suna fuskantar juna ya Kafeta da Kallo yana yiwa Allah godiyan Daya nuna Masa ya mallaketa dan g

ap yake da rasa kansa akanta Shima.

Jin kallan dayake mata ya sakata dagowa ta kallesa zatai magana ya girgiza mata kai yana cewa

"Don't say a word pls...ya Dora bakinsa akan nata yana fara kissing nata ahankali ahankali kafin yaji komai na loosing t

ake yafara mata zazzafan kiss yana hadeta da madubi yana lumshe idanuwansa hannuwansa na shafa wuyanta dayake son gangarawa ga kirjinta dasuke a cike Kuma a kyam.

Kasancewan tanada wayewanta ya saka batai kokarin hanasa kantaba sedai fargaban datake cin

ta da ganin irin karfinsa dayake bayyana Dan daukanta yaji cak ya kwantar a gadonsu yana zare rigar jikinta ya jefar Shima yana karewa bridal bra din dake kirjinta Kallo yana hadiye wasu shegun yawun da Saida maqoshinsa yayi kukan wucewansu take ya juyata

baya ya zare rigar ya shafi curve dinta tukuna yajefar yana kama na zahirin yana Jin kaman zai zuba ihun abinda yakeji.

Tsananta tsoron fiddausi yayi Jin yanda yake zafafa a cikin yanayinsa Wanda yake zuba mata zafafan romance din da jikinta take yayi

dumi tafara rawar jikin Jinsa da girmansa kafin tayi wani yunqurin roko ko zamewa tini ya gyarata yana kama hanyar maidata macensa batasan lokacinda ta sake rikicewa ba da tsoro da zafin datakeji shikuma take fara hidimarsa cikin zaucewa yana fidda numfas

hi da Nishi masu karfi yana ambatar sunanta kama zai zare sbd abinda yake ji na yawo a kansa da kunnuwansa.

Sbd Jin kansa cikin sabuwar rayuwan daya manta dadinta zarewa yayi ya kasa tausaya Mata so biyu yana aikace ta Wanda dole da safe Saida aka Dan N

emo dr ta dubata sbd zazzabi me karfin data tashi dashi na rashin sabon abinda ya sameta.

Ita Kanta Jannah da suka kwana suna shiriritansu da kasala ta tashi Dan haka daga su harsu Sayd din Saida suka kwana biyu basuga juna ba duk da suna guri daya.

Sai da sukai sati biyu cif basu fita koina ba babu abinda kowannensu yakeyi sai hutawa da iyalinsa hakama acan Maheer Shima hutawa yakeyi da tasa matar kafin ya fara fita abinda ya kawosa.

AZIZ ma ranar da suka fara fita asibiti sukaje aka Duba Masa bab

ynsa da matarsa kafin suka wuce wani gurin daban dagashi sai ita.

Fiddausi jinya takeyi kwana biyu sbd wutar da Sayd ya bude hutawansa kawai yakeyi Saida Tasha wuyan kwana biyu tukun ta saba itama tafara gogewa tana basa hadin Kai yanda ya kamata ai Kuw

a Hakan ya qarasa kashesa akanta.

Sati uku kafin suka hadu da Fi suna fita nasu yawon shan iskan harma da Aysha da suke zuwa dauka sbd ta sake sakewa Dan ita tana kusan gap da haihuwa sbd cikin ya tsufa sosai ga Muhammad dinta Shima ya dage sosai yake k

iranta yana Jin lafiyanta Dana babyn Wanda ganin hakan da yanda mazajen su Jannah din ke kulawa dasu suna soyewansu hankali kwance ya sakata fara shaawan nata auren da Muhammad din Wanda baya Nigeria Shima yana Malaysia gurin karatunsa daya fara karfi da y

aji wanda Ammar ya gama samar Masa da komai Dan da gaske yakeso rayuwan Muhammad din ta inganta.

*******Watansu biyu a qasar nakuda ta tasowa Nicky Wanda ta saka hankalin Jannah tashi ganin halinda Ayshan ta


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login