Showing 48001 words to 51000 words out of 163724 words

Chapter 17 - WATA_KISHIYA_COMPLETE

27 Aug 2026

97

dan yasan ita ce, hannunta rike da trea tashigo dakin, ya zubo mata ido a wannan karan kai

kace yau yasaba ganinta gaidasa tayi hadi da masa ya jiki ya amsa cikin murnan ganinta,. ta ajiye trea din hannunta a bedside inda ta ajiye na dazu, ta zauna kasan dakin yace "aah banso ki zauna a kasa ki dawo kan bed dina ki zauna..." Ta taso ta dawo gefe

n bed din ta zauna, tana kallon gefe, kyar ya kurawa gefen face dinta ido, dai-dai saitin dimple dinta yaji kmr yasa mata harshe ya tsotsi gurin amma ya danne, ya rasa meke dibarsa a kn yarinyar, yake irin wadannan tunani tunanin dabe saba irinsu ba.. D

a bebanci tace masa yasha furar..." Yace "aah baze sha ba ya koshi amma zesha anjima..." Daman badan yasha furar yace ta kawo masa ba, kawai dan yanaso yayita ganinta ne,, ya zaunar da ita yanata kallo har 12:am kana ya batta ta tafi badan yaso ba, da tuna

nin rashin lafiyar tasa ta kwana a ranta, tasan yanajin jiki, kawai danta fuskanci yanada dauriya ne ainun. Washe gari ma haka ta wuni tana ziryar dakinsa, tana basa abinci a baki yana ci kadan-kadan yau yakeci ba kamar jiya ba. Yauma da daddaren riketa

yayi har daya na dare. Ta tashi zata tafi ya riko mata yatsun hannunta na dama.... Wani irin shocking me ratsa gangar jiki ne ya ziyarcesu a lokaci guda musammanma shi gogan,, duk seda jikinsu ya amshi bakon yanayi, ya kara rike hannun nata gam a cikin nas

a wani irin laushin dadih na ratsashi be taba rike hannun mace me laushin nata ba, abinda yaji a jikinsa baze misaltuba,harshe baze iya kwatanta abinda yaji a rike hannun nata ba, amma fa yaji ni"ima ta ratsashi hadi da nutsuwa a lokaci guda. A bangaren a

l-muqri'ah seda ta sauke ajiyar zuciya so takeyi ta kwace hannunta a cikin nasa saboda abinda takeji a jikinta, bako ne bata taba jinsa ba se yau, shiyasa ta gaza rikewa, danma ta daure, zata iya rantsewa wani namiji be taba tabata ba se yau, Shine namiji

na farko da hannunsa ya fara zuwa cikin hannunta, ba d'ana mijin daya taba kusanto jikinta seshi, shiyasa hatta da kwakwalwar knta seda ta amsa. Kokarin kwace hannunta a cikin nasa ta shigayi amma kash! Duk yadda taso ta kwace hannunta a cikin nasa ta ga

za yin hakan, sbda rikon daya mata ba dan kadan bane. Idanuwanta ta zuba masa taga shima itan yake kallo nan take ta Fahimci idanuwansa duk sun bi sun kara narkewa, saboda wani irin abu dayakeji yana masa yawo a cikin kwaryar mararsa....sunfi karfin 10m

nt a haka se kara matse mata hannu yakeyi a cikin nasa, ganin yanata matse mata hannu har ta d'an farajin zafi

yasata sake kokrin kwace hannunta a cikin nasa a karo na biyu, wannan karanma gazawa tayi, rikon daya mata yafi na farko, dan hk ta hakura. Ajiy

ar zuciya ya sauke hadi da lumshe idanuwansa ya budesu a knta, yayinda idonsa da nata suka hade cikin na juna, nan taga idanuwan nasa sun kara narkewa fin dazu.. "Pls ki kwana a nan knga banda lafiya kar in mutu kafin safiya dan Allah ...." Yayi maganar

cikin magiya hadi da kara narkewa dan gani yakeyi in ta bar dakin ze iya mutuwa kafin safiya, sbda tunaninta, ya tabbatar da in yana ganinta ciwon jikinsa zefi masa sauki..

*Wad'anda suka Biya VIP zasu jini da daddare insha Allahu.... Ranar fri

day da saturday bana posting pls*

Vip 1k normal 500 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank shedar biya ta nan 08101626484 ko M.T.N card.

SAADATU BINTU ABDULLAHI (writer of Kyautar Allah)

Page12

Zaro dara-daran idanuwanta kyawawa tayi waje, dukda

tausansa ya rufeta saboda marairaicewar dayayi, amma hakan be hanata girgiza masa kai ba alamar "Aah..." Kara narkewa yayi, yayinda idanuwansa ke kan hips dinta luntsuma-luntsuma dinnan, yaci gaba da magana yana mejin azabar tsananin sha'awar yarinyar na

gigita masa kan kaciyar azzakarinsa dake killace cikin gajeren wando. "Dan Allah banda lafiya fa...taba jikina kiji zazzabi nakeyi fa sosai..." Ya karashe maganar yana dan matsa hannunta dake cikin nasa, laushi da laushi ya hadu, nan take jikinsu ya amsa,

kadamashi gogan yasamu labari, wanda gabaki daya hankalinsa ya gama tashi. K'in taba jikin nasa tayi kuma ta girgiza masa kai a karo na biyu alamar aah. Kara narkewa yayi kamar candle yasamu zazzafar wuta. "Dan Allah dan darajar Annabi SAW, ki kwana a na

n , knga ni banda kowa in kika tafi waze dinga miko min abu in inaso haba yarinyarta knji..." Ya fadi wadannan kalan ba tare dayasan ya fadesu ba, shide kawai yasan maganganun daga zuciyarsa suke fitowa direct ba kwana kwana.. Tausayinsa ya kuma ninkuwa a

ransa, sam batasan kwanan amma batasan masa musu sbda girmansa da take gani, dan haka tayi shiru a wannan karan bata girgiza masa kai ba, amma fuskarta na bayyana batasan kwana dakin nasa. Ya fahimci hakan a kn kyakyawar fuskarta dan fuskarta bata boye ab

inda ke zuciyarta, zuwa yanzu ko shiru tayi yana fahimtar ma'anar shirun nata. "Zaki kwanan dan Allah?'' Ya kara fadi murya cike da magiyar dabesanma ya iyata ba se yau, shifa bema uban kowa irin muryar nan da yake mata, ita muryar da yake mata magana da

ita dabance, duk irin yadda yakeda mulki amma ita be iya mata mulki ko kadan. Ba tare da tace komi ba ta koma ta zauna kamar zata fashe da kuka, shikam gogan farin ciki ya rufesa,."zaki kwanan kou yarinyata?'' Turo masa baki tayi

irin na shagwababbun yara

, daman tini ya fuskanci dagani tanada shagwaba. Yadda ta turo bakin ba karamin tafiya yayi da imaninsa ba, ga baki dan mitsili kmr gidan tsutsa data turosa seya kara kyau, ji yayi kamar ya danneta ya tsotse mata baki, domin ya jima yanason ya tsotsi bakin

ta kawai daurewa yakeyi. "Kina fushine saboda bakiso ki kwana a dakina kou?'' Ya jefo mata tambayar, duk yabi ya zama aku me suturu a knta. Kara turo masa bakin tayi sosai, ta lumshe ido ta bude irin na masu fushi. Wannan karan dariya taso ta basa amma ya

daure yayi murmushi kawai yace "tashi to ki tafi dakinki, tinda kinfi so na mutu..'' Ya fadi hadi da kara narkewa. Juyowa tayi ta kalli fuskarshi, fuskarnan tasa tayi fayau tayi hasken rashin lafiya, idanuwanta Suka ciko da kwallah saboda batason maganar

mutuwa, domin mutuwar ce tasakata a halin datake ciki. Girgiza masa kai tayi alamar "Aah.." Da maganar bebaye tace "zata kwana ita batason maganar mutuwa..." Murmushi ya saki a zuciyarsa, domin ya gano lagonta....ya kara matsota ya zuba mata ido ko kyaftaw

a beyi yayinda farin ciki ya rufesa, yau ze kwana daki daya da abinda zuciyarsa ke zalama a kai, ko da komi be shiga tsakaninsu ba, shi zeyi alfahari da ita a hakan. kureta da ido yayi yayin da yakeji kamar ze hadiyeta.... tsawon 30mnt yasa a gaba yanata

kallo hakan seya tsoratata, saboda kallon yayi yawa,, dan haka ta matsa, yabita da kallo inda ta matsa din, ta koma kasan dakin, ya kuma binta da ido, ita batasan kallon da yake mata ba nutsuwa yake samu a jikinta shiyasa ya nacewa kallon nata...ganin ta

koma kasan ma amma yaki dena kallonta, yasata tafa hannu yayi firgigit still yana kallonta out of control yace "kinada kyau!...'' Besan ya fadi kalmar ba seda ta fito daga bakinsa ya fahimta. Yadda yayi maganar yasata sakar masa murmushi shi kadai ne a du

niya inyace tanada kyau take shiga nishadi mara boyuwa. "Ga toilet can in Zaki shiga,.." Ya fadi hadi da nuna mata inda kofar toilet take da hannunsa. Girgixa masa kai tayi alamar aah dan ita bame yawan uzuri bace. "Zoki kwanta toh a nan..." Ya kara fadi

hadi da nuna mata kn gadonsa,, a wannan karan hade masa rai tayi, ta makale kafad'a, ta juya fuska gefe dan bazata kwana a kn bed dinsa ba wallahi ita ba yar iska bace...." Ta fadi a ranta. "Bakyaso ki kwana kusa dani?" Ta daga masa kafada alamar eh. Yayi

-yayi ta hayo bed ta kwanta taki hayowa sede ta kwanta a kn carpet, ya sakko a kn bed din yace mata ta kwanta a kan bed shi ya kwanta a kn carpet amma ina sam taki yadda da hakan dole ya koma kan bed dinsa ya miko mata pillow da bargon lulluba ta amsa ta l

ullube daman bataso ta kwanta ta saki jiki, hips dinta su bayyana, da luntsuma luntsuma din nonuwanta, seda ta lullube jikinta tsaf dukda ba sanyi takeji ba kana ta kwanta., fuskarta kadai ta bari a waje, ya kwanta ta gefen daze dinga kallonta, ya tsureta

da ido, yana kallo tayi adduarh shima addu'arh yayi idanuwannan nasa ko alamar bacci babu, abinda yakeji a zuciyarsa a kn yarinyar baze barshi yayi bacci ba ,.. Al-muqri'ah kuwa ba jimawa bacci yayi awon gaba da ita, shikam gogan kwana yayi yana kallon,

kyakyawar fuskarta...kiran sallar farko ta tashi zuwa lokacin gogan yasamu bacci kenan, mikewa tayi ta fada

bathroom dinsa, kyaun bathroom din ya rud'ata, seda tayi 5mnt tsaye tana karema bathroom din nasa kallo ga kamshi na ratsata kana tayi fitsari tay

i tsarki, ta dauro alwala, ta dawo dakin taga inda aka tanada danyin sallah, ta isa t tada sallar nafila,,,seda aka fara kiran sallarh asubahi kana ya farka Ya ganta tanata nafilfili nan ya karajin ta shigar masa zuciya, saboda ibadarta, haka kawai yaji um

mihnsa ta fado masa rai, sbda ummihnsa ma kullum setayi nafil-fili kafin sallar asubahi, duk sadda zega yarinyar se ummih tazo masa zuciya, ganin yarinyar na tunasar dashi ummihnsa,. Mikewa yayi yanajin kwarin jikinsa ba kmr jiya ba amma sede yana ganin j

iri, dakewa kawai yayi hadi da cijewa ya nufa bathroom dinsa, alwala ya dauro zuwa lokacin an fara kiran asubahi, yana dawowa dakin yaga be ganta ba, wato tayi tafiyarta, murmushi ya saki , shide yau farin ciki yakeyi kamar an masa kyautar Aljannarh, sb

da ya kwana yana kallonta abinda yakeji a knta ya yawaita a zuciyarta, Zallar Zazzafar matseefa da jarabar SO yake mata, ba tare daya sani ba. Sallarh asubahi yayi kana ya koma ya kwanta zuciya cike da zafin tunanin yarinyar....seda sukayi 2days suna kwa

na tare, ita tana kasa, shi yana kn bed, kwana yakeyi yana kallonta, lokuta da dama ji yakeyi kmr yazo ya rungumeta ya shige cikin jikinta ko ze samu sassaucin abinda yakeji a knta, amma sede kash ya gazayin hakan yarinyar kwarjini take masa. A kwana na

uku tace ita bazata sake kwana a dakinsa ba, badan yaso ba ya kyaleta ta koma kwana dakinta, kmr an zubo masa wani sabon ciwo haka yaji, ciwon ma karuwa ya dingayi, musammanma in dare yayi, amma da rana inze ganta se yaji saukin ciwon. Yau ya gaji da ciwon

dake jikinnasa, ga azabar jiri dake dibarsa duk sadda ze tashi tsaye,, dan haka 6:pm Ya fito a daddafe dreva yajashi zuwa asibitin dr mus'ab, tin kafin su karasa ya masa message cewa gashinan zuwa asibitinsa, dr mus'ab ya masa reply da toh. A office din

dr mus'ab din Abdoljalal ya samesa. Kallo daya dr mus'ab ya masa bayan ya shigo ya zauna ya fahimci gogan fa yau ba knta, Anwa uwar biki sata lafiya. Abdoljalal ya zauna yayi shiru se karkad'a kafa yakeyi duk yabi yayi sanyi tako ina dr mus'ab dake kallons

a yayi murmurshi dan yasan halin kayansa. "Bakada lafiya ne?'' Dr mus'ab ya jefo masa tambayar dan ganin ya zauna bece masa komi ba se mulkin kawai yake zubawa. Abdoljalal yace cikin isa da zallar mulki irin na jinin sarauta "zazzabi nakeyi sosai a kwanaki

nnan, ina ganin jiri sosai..." Dr mus'ab dayazuba masa ido hadi da nazartarsa yace "me kake tunani?" Abdoljalal ya dago ya kalles se kuma ya wani dauke idanuwansa yana fadin.''Daga zazzabi da ganin jiri se aka gaya maka tunani nakeyi ko uban yan iya!.."Abd

oljalal ya Karashe maganar cikin zallar mulki. Dr yayi murmushin gefen kumatu .."wallahi tunani kakeyi malam,se wani ciccijewa kake kmr wani dan daba...'' A hasale Abdoljalal yace "Adda da gariyo ne suka bayyana dan knsu..." Dr mus'ab dariya tazo masa wuy

a amma ba damar yinta, dole ya gimtseta dan wallahi zuwa yanzu tsoron gogan yakeyi se yayita matseefa ba dalili, me neman kuka ne aka jefesa da kullin kashi. "Malam zaka dubani ne ko yaya?'' Abdoljalal ya fadi ba kwarin jiki. Ba

tare da dr yace komi ba y

a mike ya fara duba bp dinsa nan take yaga yayi wani irin hau sosai kuma yasan damuwa ce tasa jinin nasa hawa. "Saraki pls meke damunka haka ne dan Allah? Meke damunka da har jininka ya hau haka sosai?'' Cewar dr dake mamakin ganin yadda jinin saraki ya

hau ya refesa.. "Tunaninta yasamin hawan jini nan gaba wallahi har ciwon zuciya zesamin, a hankali se kabari!..." Ya fadi a zuciyarsa ba tare dayasan maganar ta fito fili ba, domin yanzu be iya boye magana a zuciya saboda ya gaji da boyewar, yayi dauriyar

harya gaji, kai shi bedama dauriya a kn yarinyar,. Dr yabishi da ido yana kara bude kunnuwansa kan abinda suka jiyo masa daga bakin Abdoljalal. "What?! Mekace saraki? Tunanin wa kakeyi dayake neman kaika kabari? Dan Allah yau kayi sharing problem dinka

dani pls abokina, ni me rike maka sirrinka ne har abadan

.'' dr ya fadi mamakin Abdoljalal na kara ninkuwa a ransa. Haka kawai Abdoljalal ya tsinci knsa dason gayawa dr abinda ke ransa game da yarinyar domin ya gaji da boyewa, yana ganin inya fadi ma

sa ze samu sassauci. "Kullum tunaninta nakeyi...in ban ganta ba rayuwata batamin dadih, tsananin sha'awarta nakeyi, sha'awar daban tabawa wata ya mace irin taba se ita wallahi dr na rasa ya zanyi, kuma so nakeyi na rungumeta ko zanji sasauci amma na gaza

yin hakan ,dr dan Allah in ana allurar chanzawa mutum tunani kayimin tunani na da lissafina ya chanza, in koma kmr da, wallahi haukacewa nakeso nayi...pls ko za a kaini asibitin mahaukata ne dan wallahi na haukace... Mutum daya ta hanani sukuni kwata-kwata

dr..." Duk maganganun nan da yakeyi yinsu kawai yakeyi amma ji yakeyi kamar ya daura hannu a kai ya fasa ihu ko ze samu sassauci, idanuwansa tini suka ciko da kwallah tin sadda ya fara maganganun. Glasses din dake idon dr ya ciresa ya ajesa a gefe, a gefe

, ganin lamarin bana wasa bane, jin maganganun dake fitowa daga bakin abokinsa, lumshe ido yayi saboda gani yakeyi mafarki yakeyi, wai yau saraki ne, wai AAsaraki ne ke maganar soyayya, abinda be taba yiba tin zamanshi dashi a rayuwarsa. Tagumi dr ya rafk

a da hannu biyu biyu yana kallon Abdoljalal dake zaune gabansa yayi kasa da idanuwansa yayin da tini hawaye suka fara zirya a kn fuskarsa, nan dr ya kara sarewa, dumbin mamaki ya kuma rufesa. "Saraki ne yau ke hawaye?'' Dr ya fadi a fili yayin da mamaki ke

kara lullubesa, sannan ya shiga tunani tunani, kwakwalwarsa itama ta dauki zafi ta shiga thinking. "Saraki kasani a tunani, pls maganar nan da kake fadi saude kake nufi matarka ne , ko yaya ne ni wallahi ban gane ba?'' Dr ya fadi cikin rudu. Abdoljalal da

idanuwansa keta ambaliyar ruwan kwalla har zuwa lokacin yace "Al-muqri'ah ce! Wallahi itace, watace ba kowa bace a duniya, amma ni a duniyata itace duniyar tawa ma gabaki daya, dr yarinyar nan ta chanzamin tunani da rayuwata duka...'' Ya fadi wasu hawaye

n na kara wanke masa fuska. Dr ya dakko glasses dinsa daya cire ya mayar a idanuwansa, danyafi kallon sarakin da kyau, damin ya fara tunanin kode da gaske ne asibitin mahaukatan za a kaisa dan bega alamar a zancensa akwai hankali ba. "Wacece kuma hakan sa

raki? Anya Jalalu ba gamo kayi ba wanda yasaka hauka? Ko kuma de ka

fara shaye-shaye ne..." Dr ya fadi yana jin jina kai, dan baya tunanin a duniya AASaraki zeso wata mace kmr yadda yake cewa, domin Saude bazata barsa yaso wataba. "Wannan shed'aniyar..."

Dr ya fadi a ransa. "Wallahi dr kullum da tunaninta nake kwana nake tashi wallahi nine Abdoljalal abokinka wanda kukayi karatu tare bude idanuwanka sosai ka ganni nine, wallahi ji nakeyi zan mutu a kn yarinyar nan dan Allah dr meke samuna ne pls ka gayam

in?'' Abdoljalal ke maganar cikin rud'ani danshi besanma meke samunsa na,. "Zazzafan SO ne ke damunka saraki, duk wannan alamomin daka gayamin naso ne, sanma me zafi..." Dr ya bashi amsa direct danya fahimci shi be fahimci meke damunsa bama kwata kwata. "I

nnalillahi wa'inna ilaihirraju'un!'' AASARAKI ya fadi hadi da cusa hannayensa na dama dana hagu cikin audigar sumar knsa, yana meci gaba da hawaye. Dr ya tsura masa ido zuciya cike da tausayawa, mamaki da alhini basu barshi ba har zuwa lokacin, ganin AA

Saraki gabansa yana riskar kuka kmr karamin yaro, hakan nasashi tunanin anya ba mafarki yakeyi ba. "SO?' Dr SO fa kace,,,'' Abdoljalal ya fadi still wasu hawayen masu rad'ad'i suna zirya a kan fuskarsa. Dr yace "Yeah zazzafar SO ka fada abokina me tsananin

zafi amma dan Allah ka sassautawa kanka ka tsaya muyi magana ta fahimta, in kana kukannan bazan fahimceka ba, dan Allah saraki kaifa babban mutum ne, kaine fa next president dinmu, pls ka dinga dauriya..." Dr ya fadi cikin damuwa. Abdoljalal ya amshe da

"wallahi dr bansan dauriya ba a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login