Showing 42001 words to 45000 words out of 188421 words
a ciki. Matsalarsa da damuwarsa qwaya daya ce.......kayan mayensa da suka zame masa jini da tsoka.......kayan mayensa da baisan yadda zai sarrafa kansa ya haqura dasu na watannin da suke fadi ba. Amma dukka yana hangen ba laifinsa a ciki,dasu aka ciyar dashu aka shayar dashi kuma aka tufatar dashi tun haihuwarsa. Tunda ya fara wayo,tunda ya fara sanin me ake kira da DUNIYA da RAYUWA sune ababen karin kumallonsa.....abokan rayuwarsa safiyarsa zuwa darensa gaba daya. Wuninnika da darare masu yawa suna zuwa su shude ba tare daya sani ba,ba tare da yasan me ya faru a cikinsu ba,ba kuma tare da yasan kwanakin sati nawa ya shafe a bugensa ba.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Ci sha da sutura dukka ba matsalarsa bane.... Duk da tun tasowarsa baya aikin komai.....bai iya aikin komai ba.....ban taba shiga makaranta ba,bai taba riqe biro ko fensir ba sai sanda ya cika shekara ashirin cif.....aka masa mummunar tarkiyar da baisan dalilinta ba,baisan kuma daga ina abun yazo ba aka koya masa rubuta sunansa da sauran abubuwan da zaka tsammaci karatu yayi.....daga nan ya koma rayuwarsa ta baya,amma bai taba rasa lafiyayyen abinci da sutura ba. Kaman yadda dakinsa yasha banban da dakin kowanne d'an gata,saidai baisan cikakkiyar ma'anar rayuwarsa ba.
Suturunsa masu kyau da tsada da cimarsa ya sanya wasu suke kallonshi a ne girman kai. Girman kan da baisan ma ma'anarsa ba. Kawai dai ya sani yana da tsananin zafin zuciya,ba ruwansa da kowa don bayason raini ko maganan banza,yanzun nan ya yima mutum dukan mutuwa ba komai bane a wajensa,kuma ba wata hukuma dake iya kamashi,wanda Shima baisan me yasa hakan take faruwa ba.
*HAISAM*
Daga nesa dashi cikin duhuwar yake iya hasashen wani kalar motsi a tsakanin wasu shukoki da aka qawata street din dasu,idanunsa ya qanqance kadan yana kaifafa ganinsa gami da rage hanzarin tafiyarsa,cikin qwarewa kuma yake sake kusantar inda yake iya hasashen motsin,saidai kadan ya rage ya isa kunnuwansa suka dauko masa motsin wani sauti daga bayansa wanda kwanyarsa ta bashi akwai 'yar qanqanuwar tazara a tsakaninsu. Da hanzari idanunsa suka bashi gurin tsaiwa daya dace,hakan yayi ya saje da duhun gurin yana duban agogon dake d'aure a hannunsa yana irga taku da daqiqun da suke shudewa har zuwa sanda yaji an wuce ta gabansa. Idanunsa ya aza sosai yana bin bayan wanda ya wuce din da kallo yana lissafa fadin kafadunsa zubin tafiyarsa da komai take kuma kwanyarsa ta harba masa BABBAN TAMIM ne.
"Asitti maal hojjechaa jirtu?" Tataccen yaren oromo ya sauka a kunnensa da salon tambayar ME KUKEYI A NAN? tamkar yana cikin qasar Ethiopia yanki oromo. Hannun nasa ya sauke da wani irin hanzari. Sautin babban tamim ne......hakan yana nufin shima YAREN OROMO NE?.
"Dhiifama,nuti Madame eegduu(muna neman afuwa,uwargida muka rako)" Muryar wani ta bayar da amsa,wanda take ya daidaitata da muryar tamim qarami.
"Tsaiwarku a nan kuskure ne,kuma hadari ne,don lokaci ne na hana zirga zirga ga kowanne mazaunin cikin fada.......idan lokacin dawowarta yayi kowacce hanya zata kasance mata a bude.....muje ciki zan saita hakan" Tamim ya fadi sannan kuma takunsu ya dadu alamun dukkaninsu suna komawa ne ciki.
Wani irin mamaki ya hanashi motsawa daga gurin har zuwa shudewar wasu mintuna daya tabbatar ba za'a samu wanzuwar kowa a gurin ba,koda me jira da bibiya ne sannan ya ciro jikinsa daga gurin yana takawa a nutse yana nufar katafaren ginin masarautar dake gabansa.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer π³πͺ*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITAπ*
*HUGUMANKU CE*βπ½
[1/12, 20:06] +234 903 555 3736: π *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*π
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE PAGE 21*
__________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
____________________________
Kenan ba mutum daya ba kawai.....ba kuma mutum biyu ba,akwai qarin wasu mutanen dake jin da amfani da yaren oromo?.
Yana takawa a nutse amma yanason tantance waye asalin TAMIM cikin mamallaka sunan guda biyu?. Suna ne baqo da ba kasafai aka fiya sakashi ba cikin qabilar oromo......tabbas dole akwai mamallakin sunan na asali.....akwai wanda kuma ba asalin sunansa bane.
Cikin kulawa ya zagaya ta shiyyar da yakan koma cikin gidan. Ya tarar da HILAL tsaye bakin qofar cikin shiga ta masu tsaron qofar kamar yadda suka saba tsaiwa da kuma sanya suturarsu,ya dage masa qarfen tsaron da akan rufe qofar cikin matuqar girmamawa yana bashi hanya. Hannunsa kadan ya motsa alamun yabawa hilal da jinjina yana wucewa cikin gidan.
Kansa tsaye ya wuce sashensa yana qoqarin jingine tunanin don bibiyar beno akan aikin daya turashi. Agogo ya kalla,zuwa sannan ya tabbatar beno yana dab da isa gurin indai ya isa akan daidai lokacin da ya tsara masa,don haka ya qara sauri yana murza key ya buda sassan yana shiga yana motsa labbansa da sallama.
Saman kujera ya hangeshi,abdii ne kwance rigingine,ya kife wani littafi saman qirjinsa da alamu suka nuna yana tsaka da karantawa bacci ya daukeshi.
Can qasan ranshi yayi murmushi wanda sam bai nuna ba koda saman labbansa,ya taka a hankali ya zare littafin yana ajiyewa gefe.
Ko yaushe abdii yana maida kansa yaro saboda shi. Koda yaushe abdii baida zuciya indai a kansa na,baya fushi sam,ko me zai gaya masa don yayi nesa dashi kaman yadda ya buqata baya yarda da hakan,baisan wanne irin qauna haka yake masa ba. To amma a irin wannan yanayin da al'amura suka fara bayyana kansu sam bayason abdii din ya cika kusanci dashi.
Gefan qafafunsa ya tsaya ya miqa hannunsa kadan ya tabashi,sai ya bude idanunsa kuwa da sauri.
"Ka koma ciki ka kwanta" Yace masa kawai yana haurawa sama idanunsa kan agogo yana ci gaba da lissafa lokaci.
Kayan jikinsa ya zare bayan ya samu signal na beno,ya kuma musanyasu da wasu farare qal din pyjamas masu dogon hannu da tsananin taushi. Wani irin kyau yayi duk kuwa da cewa ba tufafi bane na ado,sassalkar sumarsa ta kwanta luf saman kansa ta kuma dan hargitse kadan garin sanya pyjama din jikinsa,sai ya qara fita ya duba ma'ajiyar coffee dinsu,ya sameta cike da zazzafan coffee. Yana da sauqin kai a abubuwa da dama,da kansa ya zuba cikin wata qawatacciyar tea pot.
Sosai balcony din ke masa dadi,wannan ya sanya ya taka zuwa ciki dauke da tea tray din,ya kuma dora saman wani stool dake da wata zagayayyar sofa me taushin gaske.
*AKHNAN*
Tafukan hannayenta duka biyun ta shafa saman lallausar fuskarta data haska cikin rolling din dake saman kanta,wanda ta yishi da mayafin after dress din jikinta data sanya saboda sallar isha'i da tayi yau a makare.
Duka yau din bata iya tsinana abun arziqi ba,tun bayan da sukayi magana da mammina akan gobe zata gabatarwa da sultane mijin data zaba. Zataje ita daya,ba zata mata rakiya ba wannan karon,fuskarta kuma ba zata bayyana ba,don magana ce tsakanin uba da d'iyarsa.
Tana jin nauyin sultane har cikin jininta na yadda zata iya kallonsa ta gaya masa ga mijin da ita take so ta aura,ga kalar zabinta. Mijin da ko sau daya taqi yarda taga koda hotonsa.
Maida idanunta tayi ga aisa dake kwance rub da ciki sama gadonta,yau haka kawai tayo qaura ta taho dakinta kwana. Ta taho da dukka ayyukan sahel couture tace a nan zatayi,wai ko hakan zaisa hankalin akhnan ya koma ga kamfanin. Tun dazu take aikin tana kuma mita.
"Komai na enterprise ya tabarbare.......komai baya tafiya akan tsari da doka,kina wasa sa shugabancinki,komai yana shirin lalacewa,iya abinda zamu iya riqawa nida shehnaz munyi......mammina ta kasa aiwatar da komai akai,ban sani ba,tsananin yardar data bawa mutanen ne ko kuwa?" Aisa ta fada da gasken gaske tana hango downfall na kamfanin. Tana gano yadda wani taqi kadan ya rage kamfanin yakai qasa warwas,ta soma jin kishin wahalar da sukasha a kamfanin,ta soma jin ANYA BA ZATA KARBA ba kamar yadda mammina ta fada?.
"Ta rayuwar me sahel couture din ake yanzu haka........idan sahel ta fadi dasa hannunki a ciki......mammina tace ki karba saboda tasan a yanzu banda energy din komai amma kin wofantar......ki daina complaining min komai aisa" Ta furta tana miqewa daga saman abun sallar. Iska me kyau takeso ta shaqa sama da wadda ke cikin dakin ko zatayi tunani me kyau,saita ware rolling din,saidai bata sauke dankwalin duka a kanta ba,ta doshi qofar da zata sadata da private bedroom balcony dinnata.
Da kallo tabi akhnan,ba wani abu da yake daidai a yanzun a tare da ita da gaske ne........tana jin kawai zata karba......zatayi accepting,ba tare da TUNANIN KOMAI BA ta soma rubuta doguwar wasiqa me dauke da sharhin karbar office din akhnan din a madadinta wadda za'a sanar da kowanne department.
A hankali take takawa a cikinta tana zuqar fresh air din da kyau tana aikewa hunhunta,ta kama dankwalin da kyau cikin jikinta tana curewa guri daya saboda sassanyar iskar dake kadawa wadda keda dan qarfi kadan kadan. Gaba ta matsa jikin qarfen da ya yiwa gurin qawanya ta sanya hannunta ta dafeshi tana duban qasan stairs din daya kasance wata farfajiya dake bayan gidanta da takan zauna lokaci lokaci.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Iska ta fitar sirirya daga bakinta,tana dan ji a jikinta kamar ba ita kadai bace tsaye a gurin,saidai ta sani,ba wani mahaluqi daya isa ya tsaya a inda take tsaye a lokaci irin wannan idan ba aisa ko shehnaz ba,wanda dukkansu ba daya daga ciki. Ido ta lumshe sannan ta budesu tana jin wata kewa tana ratsata,a wasu watannin baya da suka shude,ba wani abu da yake bata nishadi irin wannan lokaci. Tana jin dadin tsaiwa a wajen,tana jin dadin irin iskar da gurin yake bayarwa,tana kuma sake samun cikakken nishadin da tunda ta tashi a rayuwarta nishadin kawai ta sani,batasan wani abu waishi baqinciki qunci ko bacin rai ba,sai a wadannan kwanakin,sai a wadannan lokacin da aka hana rayuwarta da tunaninta sakat akan 'YA'YA MAZA!.
Yunqurin shigarsu rayuwarta kawai yana neman gigita mata rayuwa,ina ga ance yau gasu cikin rayuwartata?.......da dukkan qarfin ikon da zasu mallaketa su kuma sarrafata?.....ita ta dade da fahimtar sam BA ALKHAIRI ciki wannan halittar a rayuwar mace me gata da 'yanci irinta.
Siririn tsaki taja tana dauke idanunta daga qasa tana dawo dashi sama saboda wannan kalar qamshin da take jiyoshi kamar nesa kadan da ita. Kai tsaye kuma idanun nata suka sauka a kansa,sanda yake tsaye gaban nasa qarfen balcony din,ya maida hankalinsa sosai ga wayar hannaunsa yana dannata da wani irin sauri kamar me wasa da abun wasan yara saboda tsananin haddade mazauni da muhallin kowanne keyboard dake fuskar wayar.
Beeno yake maidawa amsa da sauri gudun faruwar kowanne kuskurd,ya fadi masa kada ya sake yayi magana dashi saidai ta hanyar tura saqo,yaci gaba da zama a gurin kuma har zuwa sanda zasu tabbatar ba fita ko motsin wani,sannan yanaso ya yiwa gurin alama......gobe akwai na'urar da yakeso su sanya a gurin.
Tsaiwa yayi cak bayan ya tabbatar saqon yaje,sai kiran omar ya shigo masa,abinda ya sanyashi daga kansa daga kallon wayar ya karata a kunnensa wannan. Shuru yayi manyan fararen idanunsa suna dan juyawa kadan,kafin a nutse ya motsa kyawawan labbansa da dumin coffee din daya fara sha ya sake sanyasu suka zama masu laushu,color dinsu kuma ya fita sosai
"Yes...." Ya amsa maganan omari da wani irin calmness da haka kawai yakejin jikinsa yana mutuwa.
"No omari......" Ya sake amsawa yana lumshe idanunsa da mamakin baqon yanayin dake shiga jikinsa lokaci daya.
"Continue observing......don't act yet.....I'II handle it" Ya fadi yana gyada kansa a nutse. Zare wayar yayi daga kunnensa,hankalinsa yana kan device din dake maqale a kunnen nasa wanda yake monitoring motsin beeno da kyau.
"Reduce the noises beeno,motsinka ya danyi yawa" Ya fadi a hankali a nutse yana jj kaman shine a gurin yana sake matsawa gaban balcony din hankali da idanunsa suna kan wayarsa. A hankali ya zare dubansa daga kan wayar yana daga idanunsa a sanda yake sanyata a aljihun wandon jikinsa.......kai tsaye idanun nasa suka zarce kanta,sanda take tsaye cikin wani haushi da bacin rai dake tsirowa daga qasan ranta.
Tana sanye da fararen kaya yana sanye dasu......ashe bayan jubah da jallabiyyar da yake sanyawa har yana da zabin sauya kaya cikin dare haka don ya samu sakewa cikin masarautar da take mallakin ubanta?.......tana tattaki saman farfajiyar data kasance tata ita daya a matsayinta na 'YA GUDA kuma mallakin sultane muhammad hammud......shima ya samu irin wannan chance din a matsayinsa na BAGIDAJEN malamin da ba abinda ya sani sai zallar litattafai larabci da yaren da qila na uwa ne.......sai hausarsa da yake yinta da qyar wadda sam bata mata dadin saurare.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer π³πͺ*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITAπ*
*HUGUMANKU CE*βπ½
[1/12, 20:07] +234 903 555 3736: π *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*π
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 22*
__________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
Ta mallaki sashe guda......shima sultane ya mallaka masa sashen daya kasance cikin sassan masu girman daraja cikin gidan. An bashi masu tsaronshi......an wadata shi da dukkan abinda aka wadatata dashi.....to wai shinma mens bambancinta da wannann BAQON kuma DAN CI RANI wanda ya shigo cin arziqin mahaifinta?.
"Morsa safiyya ce sila" Sashen Zuciyarta dake cike da tsanarta ya gaya mata kai tsaye. Ta gamsu sama da dari bisa dari ba,duk wata matsala daga matar yake,duk wani hanya da zata tozarta gami da qasqantar da matsayinta itace a gaba gaba......waishin TA YAYA ZATASO WANNAN MATAR?.....HAR GABAB ABADA!.
Kai tsaye idanunsa suka gauraya guri daya,wanda kafin yakai ga hakan idanunsa suka soma sauka ga sassalkan gashinta da iska ke wasa dashi tana watsashi daga hagun fuskarta zuwa dama. Bata kwanciya da kowanne nau'in ribbon saboda takura,wannan ya bawa iska daman kada gashin nata duk yadda taga dama bayan ta zame dankwalin nata daga kanta zuwa kafadar hagunta ba tare data sani bama saboda tsabar yawan tunani da bacin ran dake cunkushe fal qasan zuciyarta.
Sosai ta kafeshi da dukka kallonta.....wadannan idanun ababen zargi ne a gurinta.....wadannan idanun da take da muradin musu zuzzurfan kallo,wanda ta tabbatar idan tayi hakan tsaf zata iya ganewa da fahimta.....SHINE NA HIPPODROME?.
"SHINE" Wasu lokuta zuciyarta ke gaya mata. Ta tabbatar qaqqarfan haushi da tsanarsa da takej bayan rashin jituwa na cikin jini da jijiya da takeji akan dukka gidadawan malamai irinsa......wanda basu da wani arziqi daya wuce na zama su karantar da takarda.....akwai wani kwantaccen abu na daban kuma daya qara assasa hakan.
A yau tana jin zata zurfafa kallon wadannan idanun da batasan me ya banbantasu da sauran idanu ba .......duk da kaifin da takeji yana shigarta.....duk da kaifin da takeji kamar suna dashi,shigen kaifin da takanji cikin idanun sultane wasu lokutan da suke hanata duban sultane din kai tsaye a yawancin lokuta.
Duk da 'yar