Showing 9001 words to 12000 words out of 188421 words
Baya tunanin inda bai wanzu a gurin ba akhnan zata kai wannan labarin da akeyi a yanzu......lallai yana sanya rai yana kuma kyautata zaton ubangiji ya laluba cikin tulin tarin ayyukansa ya aiko masa dashi ne kawai.
"Zata iya bacci har na awa kusan uku ko hudu,kada a tasheta,a barta ta huta sosai......idan ta farka kada ace mata komai,ku jira abinda zata soma cewa,sai a sanar dani da zarar ta farka,so samu gurin ya zama so quite" Kai morsa ke jinjinawa tana kuma fahimtar bayanan doctor hadizatu sosai.
"Ina ganin ya kamata abarta hakanan ta huta......."
"Aisa........falaak.......shehnaz.......ku zauna tare da 'yar uwarku,ku bata duk kulawar data dace har zuwa sanda zata farka". Morsa safiyya ta furta da wata kalar izza da take bayyana kanta da kanta a tattare da ita,tayi kuma maganar tata kanta tsaye ba tare data dubi koda shiyyar da mammina ke tsaye ba,wadda ke shirin tsara yadda za'ayi ta yadda zai dace da plan dinta.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer π³πͺ*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITAπ*
*HUGUMANKU CE*βπ½
[1/1, 19:59] +234 903 555 3736: π *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*π
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 07*
__________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
"Hakan yayi.....don Allah.....wannan din ba qaramin abu bane da wasa ko shashanci zai shigo ciki,ku kula da ita da kyau,duk wani motsi da zai zamana kuna buqatar wani kuna iya kira" Nannie da tunda tazo ta samu guri ta zauna,gwiwarta tayi wani irin sanyi da bata taba jin tayi makamancinsa ba.
Hankali cikin kuma wani irin salo me kama da gilmawar walqiya ta shanye duk wani mamaki da bacin rai daya saukar mata na katsalandan wa umarninta da kuma hambarar da iyakokin da take qoqarin shatawa.
"Gaskiya ne.....don a wannan yanayin dole ku sake ninka kulawarku a kanta......kada sakacin da mukayi a baya ya sake maimaituwa......kada kuyi nesa da ita don Allah koda na sakanni ne" Mammina din ta fada tana sanya gefan tattausan mayafinta tana dauke hawayen daya gangaro mata.
A nutse morsa safiyya ta waiwayo ta kuma aje mata wani irin kallo kafin ta dauke kai. Har yanzu zuciyarta bata aminta ba bata kuma tsaya guri daya ba......amma kuma wani sashen na zuciyarta na gaya mata.
"Inda mammina ce.....inda mammina nada plan na kashe akhnan da bata kawo war haka a raye ba,bata kasheta a sanda take da cikakken dama a kanta ba sai yanzu data mallaki hankalin kanta?.
Kusan dukkansu morsa safiyya mammina nannie da kuma sultane suke fitowa daga bangaren akhnan din.
Ba wani a cikinsu da yake da kuzarin yin magana a cikinsu,duk kuwa da cewa kowa magana ne fal bakinsa.
"Ina gayyatarku zaman cin abinci gobe da daddare" Abinda sultane kawai ya fada kenan,abinda kuma yake gaya musu a yau bashi da muradin ganin kowa,sai yayi gaba yana ci gaba da takawa don isa farfajiyar da zata sadashi da hadimansa daya tabbatar suna nan tsaye suna jiransa a inda ya dakatar dasu.
Morsa safiyya ce ta soma yin gaba ba tare data waiwayo ko tace da kowa komai ba. Nannie ta bita da kallo kafin ta maido dubanta kan mammina.
"Har yanzu na kasa aminta da cewa biftu ce da kanta ta dauki guba tasha saboda qiyayyar auren wani?". Kaman dazun,hawaye masu yawa ta tsane da gefen mayafinta daya kasance cotton.
"Ni kaina Nannie banda an gaya min dama a jiya da magabatan hakeem suka iso da dukiyar aure ta fadi saita sha gubar,a gaban aisa da shehnaz da sauran hadimanta,wanda duka sai dana bisu daya bayan daya na tabbatar ta fada din......to amma kuskuren da nayi shine dana dauka abun shirme ne kawai,bawai tana fada bane da gaske.......ashe da gasken take,don Allah ku yafemin Nannie.......ki bawa me martaba haquri,a yau a karon farko yarda da tabbaci da ya bani akan d'iyarsa.....a karon farko na kasa.......na gaza,nayi sakacin barin magana irin wannan har taso tayi sanadin d'iyarsa tilo" Ta qarasa fada tana kama dukkan hannuwan Nannie ta riqe cikin nata tana sakin kuka me qaramin sauti.
Sosai abun ya taba Nannie,bata taba ganin soyayya irinta mammina da akhnan nan,saita riqe hannun mammina din sosai itama.
"Haba zaituna?......meye haka kikeyi?,kin manta matsayinki cikin gidan nan kuwa?,idan wani cikin hadimai yazo wucewa fa?".
"Na cancanci inyi wannan kukan Nannie,ku barni nayi ko zan daina jin kasawata akan akhnan"
"Baki kasa ba zaituna......shekara nawa take qarqashin kulawarki?,daidai da mummunan zazzabi bata taba yinsa ba,duk mutumin da zai kwashi wannan shekarun.....dondai kwana daya faruwar abinda baida ikon tsaida faruwarsa bai kamata a tuhumeshi ko ya zama abun tuhuma ba akai". Ta fada da sigar lallashi.
"Allah yasa morsa safiyya ta fahimci hakan.....Allah yasa ta gane haka" Ya fada muryarta tana rawa.
"Zata fahimta muddin ita din ba butulu bace" Nannie ta amsa da dukkan confidence dinta.
Murmushi ta saki sirrintacce a sanda suka juyawa juna baya. Nannie tayi hanyar da zata sadata da sassanta,itama kuma ta juya son isa ga nata sassan.
~
"Idan har tasan tayi iqirarin shan wani abu da zai iya cutar da lafiyarta......idan har tasan halinta na shekara da shekaru a matsayinya na wadda ta raineta.....idan har ya kasance ta kauda kai daga dukkan wannan ba tare data shaidawa kowa ba koda barazana ne ayi don dakatar da afkuwar abun.......lallai akwai babbar ayar tambaya a ciki.......akwai wani shiryayyen mission da nake iya sansanowa......" Omari yayi maganan yana qanqance idanunsa ciki,yana jin kuma wani abu yana jan hankalinsa sosai akan maganar.
"Omar" Haisam ya kira sunansa da alamun gajiya cikin muryarsa.
"Ba wannan maganan nakeso ka maida tunaninka akai ba......duk abinda mukaji......ko muka gani haka zamu barshi a yadda muka sameshi.......ba saboda wannan matsalar muka shigo masarautarsu ba.......ba qididdigar alaqar dake tsakanin junansu mukazo tantancewa ba......abinda ya kawomu kawai shine neman gujajjen me lafin da yaso bata mana alaqar diplomatic na qasashenmu........let's prioritize the mission" Ya furta da seriousness dinsa.
A nutse omari ya daga kai ya dubeshi. Ba tun yau ba,ya sani cewa mutum ne bame yawan shiga sharafin wasu ba,amma kuma hakan ba yana nufin bashi da tausayi ko taimako ba...... Yana da wata irin zuciya me taushi,duk da cewa wasu lokutan yana da kafiya da kuma zafin rai akan abinda yake gaskiyarshi kenan,amma a nan bai dauka zai wofantar da al'amarin da a yanzun da kanshi ya gama zube masa lissafin yadda hasashensa yake iya hangen komai ba.
"Amma.......what about your....."
"Ban hada maka zancansu dana aikinmu ba don ya zamana zamu sakashi lallai lallai cikin ayyukanmu ba......na hada maka ne don ka fahimta,ka kuma gane hasashena yayi daidai na sanya matar ta zama cikin sahun mutane na gaba gaba da zamu tsananta sanya idanu a kanta ita da duk wanda ya rab'eta?.......that's it" Idanu suka zubawa juna shida omari din,kafin omari ya janye nasa kallon bayan wasu sakanni.
"Amma ka sani.......ko akwai wani dalili da Allah ya aikomu a irin wannan lokacin cikin gidan?......ba lallai ya zamana dalilin kawai shine ceto martabar Ethiopia kadai ba........."
"Da kuma ceto rayuwar halitta mafi soyuwa a gareni MOTII.....kammaluwar aikin nan shine zai bani guarantee na safety din motii,bama motii kadai ba.....harda nanay dama duk wanda ya kwana ya tashi cikin aba jifar palace" Ya qarashe maganan da wani irin yanayi a muryarsa da idanunsa.
"Bazan hanaka ba taimako ba idan ka shirya yi......amma dole ya zamana bayan aikinmu ne bawai a ciki ko a gaban aikinmu ba........take heed.........akwai wasu mutane cikin masarautar da zargina ya soma sauka a kansu......akwai wasu mutane da bansan yawan adadinsu ba a masarautar da nake da tabbacin suna da alaqa me qarfi da oromo.......bansan su nawa bane,amma mutum biyu daga ciki masu suna iri DAYA sune suspect dina na farko. Tabbas akwai alaqa tsakaninsu da matar......saidai bansan iya zurfin alaqar da adadinta ba......sannan su nawa ne masu jin yaren?,tana cikin masu jin yaren ko wata qabila ce ita daban cikin Ethiopia bawai oromo ba?,akwak.kebantaccen dakin dakin daya zama na musamman kuma mallakarta ita daya,ta yaya zamu kai ga cikinsa?.......ta yaya hakan zai taimakemu zuwa ga inda ainihin me laifinmu yake?,.....wadannan sune abubuwan da zamuyi aiki akai yanzu.........salawi da beeno dukkaninsu zasu tattaro su dawo daga garuruwan da aka turasu,zasu kama haya cikin daya daga cikin gidajen dake daura da masarautar.......sannan kaima......" Sai kuma ya dakata kadan.
"Nima zan antayo cikin gidan?" Kai ya girgiza a nutse.
"Bana tunanin zaka hau wannan position din,saboda tunaninka da daidaiton da nake da buqata a gareka kaman yayi low,baikai adadin da nake buqata ba". Qaramin dariya omari ya saki,ya sani haisam ya fadi hakane saboda ya shigo da batun akhnan da case din cikin gidan cikin aikinsu.
"A duk sanda ka shirya kawoni kusa da kai ina maraba" Ya furta yana miqa hannu gami da tashin motar. Dubansa yayi kaman zai tambayeshi sai kuma ya fasa,omari din ya fahimci haka,yasan kuma tunda yayi hakan miskilancinsa bazai bari ne ya tambaya din ba,sai ya buda baki a nutse.
"Zan kaika wani guri......ina sanyan ran zaka samu kalar yanayin da kake buqata" Be amsa masa ba,saidai ya jawo system dinsa da yasa omari din ya fito masa da ita,ya azata saman cinyarsa ya kunnata sannna ya fara shigar da bayanan da yake da buqata. Ganin haka sai omari din ya maida karatunsa yana sanyashi a matsakaicin sautin da bazai dameshi ba.
β
β
β
Idanunta ta sake maidawa ta lumshe gami da jinginar da kanta da fuskar gadon da take kai. Kusan dukkan wanda ya shigo tsakanin Nannie.....mammina......aisa...shehnaz.....harma da falaak maganganunsu dukka akan abu guda daya suke maimaitawa. Abu guda dayan da itadai batasan dashi ba,batasan kuma da zamansa,batasan ma yaushe ya faru ba.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Abu daya ta sani tasan kuma ta furta,ZATA SHA GUBA wanda bayan janyeta da shehnaz da aisa sukayi zuwa daki maganganunsu sun sanya wannan kalamin ya zagwanye daga zuciyarta tas ya fice,taji kuma bata da wani sauran marmari ko niyyar aikata komai,ta kuma kwanta ranta ba komai face zallar zugi radadi da fatan janyewar sultane daga dukkan qudurinsa da yasha alwashi akai......ta kuma kwana ne da zazzabin data dinga jinsa sosai cikin jikinta,baya ga haka ba wani abu data wayi gari dashi a ranta a ranar.
Abu na biyu birra.....birra na cikin amintattunta da tayi imanin koda zabin a kashe akhnan ko a kashe birra dinne.......yarinyar zata zabi mutuwarta akan wani abu da zai taba lafiyar akhnan din. Uwa uba kuma ma shine,a gabanta birra ta gama hada komai suka fita a tare. Ba wai tana wani guri bane na daban aka hada mata tea din,da normal ruwan da ta saba amfani dashi cikin gidanne,to amma yaya akayi aka samu wani abu ya shiga har cikin tea din dabai dauki tsahon lokaci ba daga hadashi har zuwa shanyeshi?.
Wani irin daurewa kwanyarta kawai take sakeyi da wani dogon tunanin da bata hangi hanyar da zata samu tarin tambayoyin dake sarqafe da ita ba,uwa uba ba wanda ya tsaya ya saurari komai daga bakinta,sai tarin fada da nuna mata kuskurenta da kowa yake qoqarin yi. Abinda yafi daga mata hankali rashin ganin koda gilmawar sultane tun jiya kawo yau din,ba kuma wanda ya mata maganarsa ko yace komai a kansa. Abu irin wannan idan har zai sameta ta tabbatar sultane zai iya zama mutum na farko da zai kasance tare da ita bayan mammina.........idan bai zama na farko ba saboda tsananin kulawa da damuwa da al'amuranta da mammina takeyi to lallai babu abinda zai hanashi kasancewa na uku.
Itama batayi yunqurin kare kanta ba ko kadan,saboda batasan ma idan ta bude bakinta me zata ce ba?. Da wannan kalar tunanin birra ta nemi izinin shigowa dakin,ta kuma murda handle din ta turo qofar da sallama ta shigo.
Idanunta ta ware a hankali tana dubanta,a nazarin farko ta karanci zallar tashin hankali da rudanin dake kwance saman fuskar yarinyar. Ko digo a ranta bataji akwai wani mugun nufi da zai fito daga bangaren birra din ba,muryarta can qasa tace.
"Ranki ya dade......lokacin wankanki yayi.....zan shiga na hada ruwan wankan,nace ko zaki kasance tare dani a yayin hada ruwan?" Ta tambaya jikinta yana rawa da zaka iya hanga idan ka zuba mata idanu.
Zare dubanta akhnan tayi daga dubanta,muryarta can qasa ta bata umarni nakai tsaye.
"Shiga ki hada" Kawai tace da ita. Ba musu ko saba umarni tsakaninsu daga gurin uwar gijiyarsu,hakan yana daidai da aikata laifi me girma,don haka ta taka tana wucewa shiyyar da bandakin yake.
Bata jima ba ta fito dauke da bathrobe me azabar laushu fara qal da takalman wanka,wanda kusan duk bayan kwanaki ake sauya mata su,kuma idan aka fiddasu ba'a dawowa dasu sun gama aiki kenan.
Tsugunnawa tayi ta ajiye mata takalman,ta ajiye rigar a gefanta sannan ta taka a hankali ta nufi wani sashen na daban inda facial care products dinta suke da tame using wasu kafin ta shiga wanka wasu bayan ta figo ta dauko box dinsu gaba daya don sauqaqe mata tashi zuwa inda ta saba zama tayi amfani dasu. Saidai tana takowa ta mata alama da hannu ta juya ta maidasu.
Da taimakon birra din ta shirya cikin wasu sauqaqan English wears riga da skirt. Sai fuskarta tayi wani fayau,ramar da tayi tsakanin jiya da yau ta fito sosai kamar wadda ta shekara tana ciwo.
Skin cream perfume dinga ta matsa tana shafawa a hannunta. Idanunta suka sauka daidai inda yayi mata allurar a jiya wanda ya bada wani dan siririn tabo kaman an diga baqin lalle a gurin saboda zafin allurar. Yatsanta takai ta shafa gurin,tana son tunawa,yayin da tunawar tazo mata da wani irin mummunan faduwar gaba.
Stool din dake bayanta ta koma ta zauna akai tana tuna komai.....
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer π³πͺ*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITAπ*
*HUGUMANKU CE*βπ½
[1/1, 20:00] +234 903 555 3736: π *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*π
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 08*
__________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
_____________________________
"Shine......shine" Abinda zuciyarta ta maimaita mata har sau biyu,a cikin jikinta ma still tana jin shine.
"Comment est-ce possible?(yaya hakan zai kasance?)" Ta tambayi kanta tana juya abun. A hankali kuma sai wani tunanuka suka soma cushe kan nata,ta gaza daidaita tunanin ya zauna da kyau a kanta har ya gamsar da ita.
Ta yaya malamin da baisan komai ba sai karantarwa zai samu irin wannan experience din na sarrafa dawakai?......har ace ya tsere mata?,ya kere iyawarta ita da aka haifeta cikin sarauta tsahon dukka rayuwarta?. Yaushe ya mallaki wayewa?,yaushe ya mallaki qwarewa da sanin makamar sarrafa halittu masu yawan sarrafawa irin dawakai?. Kai ta girgiza a hankali,ba wani abu daya bata gamsuwa akan abun,illa abu biyu rak da tabbas suke sanyata takejin KAMAE SHINE. qamshinsa da kuma wadannan idanun da batasan wani ido a duniya da takejin wani na daban a kansa ba.
Miqewa tayi tana yanke tunanin,saboda samun tabbacin da tayi tana dab da zaluqo ko waye. Tasan tamim zaiyi dukkan abinda zaiyi don tabbatar da wannan,tana jin ya kamata ta aje hankalinta akan wannna na wani lokaci,ta fara fuskantar yadda zata yakice Hakeem daga rayuwarta kwata kwata.
"Mammina ta iso......tana dakunan qasa,tana so tayi magana dake" Birra ta fadi kanta a qasa,har yanzu taqi hada idanu