Showing 141001 words to 144000 words out of 188421 words
sai da yaji yana fitar da ita a hankali,amma cikin salon miskilancin nan nasa sai kawai ya janye idanunsa daga kan Omar ya juya a hankali yana takawa majestically yana barin gurin...
Da kallo Omar ya bishi,qaramin murmushi yana subuce masa. Yana sane yayi maganan qarshen,yanaso ya tabawa haisam din wani turning point dashi ya gaza tabawa kansa.......yanason bude wani abu da haisam din qarfi da yaji yasa qaton kwado ya datseshi......amma miskilancinsa ya sanya ya hanashi kara ta ko fahimtar komai,saidai duk da haka yadda yabar gurin salin alin ya bawa Omar wani dan qanqanin hope a ranshi.
A ranshi ya yanke ya kamata ya koma cikin gidan,ya kamata ya zamana kusa da komai,don haka kai tsaye ya bawa abdii umarnin shirya komai. Saidai baiko jima ba maher ya qaraso gidan da saqo.
Rubutacciyar wasiqa ce da iya envelope din da wasiqar take ciki kadai zai gaya mata tarin izza sarauta da girmamawar da aka gwadawa shi da aka turawa saqon.
"Abdii.....karbi ka karanta" Yayi maganan sanda yake qoqarin cire agogon hannunsa. Kwanciya yakeso yayi kafin yammacin da zasu koma can gidan. Yanaso yayi wani tunani,yanaso ya fadada nazarinsa.......yanason ta kowacce fuska ya tsara yadda zaiyi wasa da tunanin mammina......yanaso ya sanya mammina ta BAYYANA masha'ar data aikata......ta kuma tone dukkan wani abu mugun aikinka da kanta.....da hannunta.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer π³πͺ*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITAπ*
*HUGUMANKU CE*βπ½
[2/6, 19:28] +234 903 555 3736: π *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*π
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 67*
A nutse yake sauraron saqon,saqo ne daga morsa safiyya na neman ganawa dashi a yau. Saqo ne da aka rubutashi cikin girmamawa da nuna muhimmancin dan adam.
Zuciyarsa yaji tana motsawa,yanayin kalaman matar da yadda take magana kadai yana sake tabbatar masa cewa UWA take a gurinsa. Yanayin maganganunta sak na nanay dinsa,sai ya miqawa abdii hannu,abinda ya alamtawa abdii cewa yanason ya bashi takardar ne,sai ya dora masa takardar yana cewa dasu.
"Ka gaya mata zanzo in sha Allah,kuna iya tafiya,bayan sallar la'asar zamu tafi.....ka fadiwa omar kowa ya duba e-mail dinsa".
"An gama obbo" Abdii ya furta da girmamawa da kuma qauna da yakewa haisam din.
A hankali ya zube idanunsa saman wasiqar. Duk da cewa ta rubutata da yaren hausa ne,amma yanayin zubin rubutun sak na nanay dinsa. Ba qaramin martabawa da girmamawa bace basarake ya zauna ya rubuta maka wasiqa da hannunsa,duk da cewa suna da tarin masu zama su rubuta musu saqon duk da sukeso. Ya sauke idanunsa can qasa gurin sunansa,yanayin data rubuta sunan sak rubutun yaren oromo. Hannu yakai ya shafa kan sunan yana sake zubawa signature dinta idanu,wata irin signature da bayan ya matsanta zurfafa bincike akan ma'anarta sai ya fahimci sunanta ne da sunan nanay dinsa dana safeena cakude guri daya.
Murmushi ya qwace masa saman kyakkyawar fuskar nan ma'abociyar nutsuwa da hasken addini. Ya tuna da nanay dinsa.....wato komai nasu iri daya ne?,daidai da signature dinsu kowacce ta zabi ta tabbatar da sunan junansu akan kowacce alama ta rayuwarta?,duk da an nesantasu da juna?.
Bayajin koda tona asirin mammina shine aikin da zai zame masa na qarshe a rayuwa zai dakata a kansa. A baya ya kwashi watanni uku,cike da matsuwa nason yayi aikinsa ya kammala,amma a yanzu yana jin koda shekara dubu zai wanzu a agadez,koda shekara dubu zaiyi yana jira zai jira din. Bazai gaji ba bazai sare ba,sai ya tabbatar da adalci akan kowa.....saiya shimfida murmushi akan fuskar kowa.
*_INTERMISSION_*
ππππ
*_Me karatu?......wanne kira kake zaton morsa safiyya ta yiwa haisam?_*
*_Tunaninsu yazo daya tsakanin mammina da morsa safiyya.....saidai manufa ta banbamta_*
*_meye a zuciyar sultane ne?_*
*_MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR (THE SILENT ONE)ya dauki wani alwashi......Ta yaya zaiyi WASA da hankalin wannan BAQAR QADDARAR?_*
"_YANZU SABON SALON WASA ZAI DAUKO......SABON SALON ZUBI......magana ake ta INTELLIGENCE ga kuma EVIL a gefe......MASOYA HUGUMAWA KUZO MUJE ZUWA_ππΌππΌ
*MAMMINA*
Haka kawai ta zabi yin shawagi a yau cikin masarautar kamar yadda ta saba a lokuta masu yawa. Irin hakan yana zama wani salo ne a gareta na fahimtar kowa da komai ba tare da yanayinta ya nuna ba. Takanyi noticing yawan adadin baqin dake masarautar ba tare da tayi magana da kowa ba,saidai a yanzun ta sani ba wata baquwar fuska cikin masarautar,don wancan malamin yayi limiting na komai.
Tafisu na biye da ita a hankali sunayin nazarinsu a tare ba tare da wata hira a tsakaninsu. Wannan yanayinne ya sanya kowa ke zaton ba shaquwa ba kuma kyakkyawar mu'amala tsakaninta da tafisu din.
"Ina yaiwata mafarkin Ethiopia......ina yawan afkawa cikin tunaninta koda banso hakan ba,bana jin akwai sauran aminci a nan gurin tafisu,haka zuciyata da jikina suke bani" Murmushi kadan tafisu ta saki tana girgiza kai.
"Nafi zaton kwadayin cikar burinki ne yake sakaki a irin wannan yanayin. A nan din uwargijiyata......babu wani abu daya isa ya karya amincin da kike dashi,ba wanda ya isa ya tsallake iyakokin da kika shata......ba wani abu komai girmansa da ya isa ya girgizaki ko ya girgiza darajarki da martabarki. Anya kina da masaniyar irin girma kima da amincin da kike dashi kuwa a zukatan talakawa?". Maganganun tafisu sun shigeta sosai.
"Kin manta cewa ke a yanzun ba halak malak din qasar Ethiopia bace ke?,ke din ba'abzina ce haifaffiya uwa uba da dangi gaba daya?,kin samu wannan shaidar ta hannun mutum mafi girma daraja da kuma aminci irin sultane,kin manta ne?" Tafisu ta sake tuna mata da wani abu daya sake bata relief.
"Kamar isowar tamim nake gani" Tafisu ta furta qasa qasa tana duban gabansu.
"Shine.....gwara daya iso,dama yau ne rana ta qarshe cikin yarjejeniyarmu......mu qarasa can" Mammina ta fadi yana sauya akalarta zuwa wani amintaccen gurin zama daya zama kebantacce garesu kadai da kuma sultane.
Idanunta akan tamim sanda yake takowa da wannan qaqqarfan jikin nasa,tana karantar wani yanayi a tattare dashi da bata saba gani ba.
Cikin girmamawa ya qaraso,ya kuma zube a gabanta kamar yadda ya saba din da tarin girmamawa.
"Bani labarin dukkanin abinda yake tafe dakai.....ba saura jira ko doguwar shimfida" Ta buqata cikin zaquwa da ganin yanayinsa.
Qasa yayi da kansa,yana jin wata fargaba tsakiyar qirjinsa da baisan dalilinta ba.
"Akwai alamun kwancewar wani noti guda daya cikin notikan da muka daure" Kai tsaye ta fahimci inda maganan ta dosa,wani irin abu taji yayi yarrrrr cikin jikinta,tsigar jikinta tayi wani irin zubawa,ta ritsashi da ido sosai.
"Bani bayanin a bude". Zama yayi sosai a qasa yana sake yin qasa da kansa.
"Akwai mutum daya da gilmawarsa ta qaranta cikin hukumar......akwai mutumin da aka dauki wasu satittika da kwanaki ba'a ganshi ba......bacewar motsin daya daga cikin ma'aikata kuwa a wajen yana alamta tafiyarsu izuwa wani muhimmin aiki,bacewar kowa a cikinsu bazai iya zama barazana ba.......amma BACEWARSA shi din babban barazana ne da zai iya tarwatsa KOWA!......An tabbatar min indai shidinne.....to ba shakka SHI KADAI GAYYA NE!!!"
"Dakata!!!!" Mammina ta fada cikin tsawa.
"Daina kurantamin kowanne mutum a gabana,ka manta a gaban wa kake?". Qasa yayi da kansa,haka kawai yana jin wani rashin nutsuwa yana shigarsa.
" A bani tabbacin gurbin da ake tunanin ba kowa da gaske ba kowa din?.....muddin ya sanya qafarsa cikin agadez ne.....muddin ya sanya qafarsa cikin masarautata ne.......saina sanyashi yayi nadamar binciko laifin daya daga cikin mutanena ma ballantana ni da kaina......tabbaci nake buqatar samu da farko tukunna!!.....ka riqe wannan da kyau.....sati daya tak na baku,duk kuwa wahalar da aikin ke dashi,bazan iya jira sama da kwanaki bakwai ba".
"An gama" Tamim ya furta yana miqewa da cikakken karsashin nan nasa yana barin gurin.
Kasa motsawa tayi kwata kwata daga gurin,saita dinga jin wani abu yana shigarta gaba daya me kama da fargaba da razani.
"Bai kamata kiji komai ba,bai kamata ki dinga mantawa da cewa ke ba jinin Ethiopia bace.....bai kamata ki dinga mantawa da al'adar agadez ba game da gwiwar sarki,ke din kina cikin kariyar sultane da alfarmar masarauta HAR ABADA!" . Wadannan kalaman na tafisu su suka suka shiga jikinta da kyau,wadannan kalaman su suka binne tsoron da yaso yayi tasiri a zuciyarta.
*MORSA SAFIYYA*
A nutse take gyara lullubin lafayar dake saman kanta,tana kuma sake duban fuskarta a madubi. Fuskar da wasu lokuta suke tuna mata mutum biyu da har yanzu bata maye gurbinsu ba a rayuwarta duk da tsahon shekarun. SAFEENA DA KHADEEJA.
Motsa qofar da akayi shi ya sanyata waiwayawa. Armelle ce cikin kamalar nan tata.
"Allah ya baki yawan rai,an kammala shirya komai,kuma sunce sheikh yana hanya,amma kuna falaak da hairaan suna buqatar ganinki".
"Ki fadi musu su shigo" Kai armelle ta jinjina ta koma da baya.
A nutse ta koma saman ottoman ta zauna tana fuskantar qofa. Daidai sanda hairaan ke shigowa a gaba falaak na biye da ita a baya,hairaan din riqe da hannun falaak.
Cikin kwanaki qananu falaak din tayi wani fayau da ita,daga jiki har fuska sun nuna ramarta. Sau daya tak momma ta qara ganinta tun wancan ranar,duk da zuciyarta cike take da tausayin autar tata amma ta danne,saboda bata son komai da zai kawo mata cikas a tsarinta da qudurinta har sai ta cimmasa. Ta shirya fuskantar kowa......ta shirya qalubalantar kowa,koda kuwa sultane ne,shi yasa koda nanny batayi maganan komai ba,duk da awannin da suka shafe ita da nanny din suna tattaunawa game da sakin.
"Ina fata ba zuwa kukayi ku batamin lokaci ba" Morsa ta fada tana wani hade rai. Murmurshi kawa hairaan ta saki.
"Inamu ina batawa morsa kuma momma guda rai?....neman afuwa da yafiya kawai mukazo yi" Hairaan ta fadi tana sakin falaak,wadda bata zame ko ina ba sai gaban morsa safiyya.
Sulalewa tayi ta zauna a gabanta tamkar me zaman sallah,muryarta can qasa da wani irin rauni ta soma magana kanta a qasa.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Momma ki yafemin.....kiyi haquri momma,na gaza ganowa da fahimtar nufinki,duk da cewa nice na miki alqawarin tallafa miki da bada gudunmawata wajen gyara rayuwar yaa biftu,kiyi haquri bisa musun da nayi miki,kiyi haquri kan bata miki ran da nayi.....gaskiya ne da kikace yaa biftu ta fini buqatat sheikh haisam.....da gaske ne momma na yarda da hakan,ni ina iya ganinki,ina iya rabarki naji duminki.....ita kuwa ta rasa hakan,ni ban rasa gatan wanda zai dorani akan hanyar da rayuwata zata inganta ba ta kuma kubuta,amma ita ta rasa wannan.....na SADAUKARWA da yaa biftu sheikh da dukka soyayyar da nake masa,na sadaukar mata momma.....zan kuma goya miki baya ganin komai ya daidaita" Wasu hawaye ne suka taru sosai a idanun morsa safiyya,duk kuma yadda takai ga taresu amma sai hakan ya gagara,don haka ta barsu suka zubo da duminsu gaba daya,suka kuma sauka kan hannuwan falaak dake saman cinyarta,abinda ya sanya falaak din kama hannun morsa din ta saka cikin nata ta runtseshi sosai.
Hannunta ta aza kan falaak a hankali tana dauke hawayen da gefan lafayar jikinta.
"Ba abinda kikayimin falaak,Allah yayi miki albarka.....Allah yayi miki albarka....Allah yayi miki albarka,tabbas ina me yaqini da tabbacin ba zaki tozarta ba,ba shakka Allah sai ya maida miki madadin sheikh haisam,ina miki fatan ya zama a kurkusa ta yadda zuciyarki ba zata cika da kadaici ba,ba kuma zata tagayyara ba,soyayyar da baki hasashen samunta gurin sheik ba alfarmar manzan Allah S A W zaki sameta gurin makwafinsa har sai kinji kamar tayi miki yawa ma,Allah ya cireshi daga zuciyarki kaman yadda yake fidda gashi daga nono,ya mantar dake soyayyarsa ya cikata da qaunar Allah da manzansa dama dukkan wanda zai zama madadinsa" . Qanqame morsa safiyya tayi da kyau,tun daga nan tasan cewa addu'ar UWA ba wasa bace,wani sanyi taji yana ratsa zuciyarta,wata nutsuwa ce taji tana saukar mata,sabanin kwanakin data dauka cikin qunci da jin cewa ba zata iya barwa kowa haisam din ba. Sai hairaan ta matso itama tana cuso kanta a tsakaninsu hawaye fal nata idanun. Morsa safiyya tasan me take nufi,qarin sanya albarka itama take nema,don haka ta saki murmurshi tana shafa kanta itama gami da kwararo mata addu'a. Koda ta kammala bataji ta nutsu ba,hannuwanta ta daga tana yiwa akhnan tata daban,duk da batasan me akeyi bama,amma bata taba daga qafa ba akan mata addu'a,ko ta yiwa yaranta ko batayi musu ba.
(Duk runtsi duk wuya a nemi addu'a da albarkar iyaye,karku yadda kuyi wasa da ita,wata dama ce da idan ta wuce bata dawowa kowa,idan sun rasu ka kyautatawa 'yan uwansu da qawaye da abokansu,hakan zai zama tamkar su ka kyautatawa,haka addini ya koya mana,haka yake a addininance,Wanda suka rasa nasu Allah ya jiqansu da rahama,wadanda kuma suke raye ubangiji ya qara musu lafiya da nisan kwana me amfani).
*HAISAM*
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer π³πͺ*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITAπ*
*HUGUMANKU CE*βπ½
[2/6, 19:28] +234 903 555 3736: π *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*π
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 68*
*HAISAM*
Qasan ransa yakejin dadi da sassauci na yadda ya samu gidan komai yana tafiya daidai da umarnin da yake bayarwa daga can ainihin gidansa. Wannan girman.....wannan martabar da kowa ke bashi ba abinda ya sauya sai sake qaruwa ma da yayi. Cikin girmamawa da martaba dan adam daya gada daga ainihin jinin OROMIA na asali yake amsa kowa gami da duba matsayar kowa a aiki da yadda kowa ke tsaye akan aikinsa.
Baiyi hanzarin wucewa kai tsaye zuwa sassansa ba,sai ya zabi ya qarasa mintunan da suka rage wajen duban tsaron gidan da sauransu.
Akwai kusan mintuna talatin zuwa arba'in da suka rage kafin cikar lokacin ganawarsa da morsa safiyya din. Yana ankare da lokacin,yana qiyasce yana kuma lissafe. Yana jin wani girmamawa daga qasan zuciyarsa dangane da ita,yana jin bazai qara mata koda minti daya ba cikin mintunan da ya kamata ace sun hadun. Wani girma nata yake ji,yana jinta a matsayin nanay kamar yadda musulunci ya shimfida cewa qanwar uwa itama uwa ce. Qanwar uwar ma irin morsa safiyya din,daya tabbatar rayuwarta na zagaye da wasu tarin qalubale,bai sani ba itama ta sani?,ko bata sani ba?,ta fahimta ko nata fahimta ba.
Maleek yana daga gefansa yake ci gaba da duba gidan,ya maida idanunsa kan maleek a hankali.
"Kowanne gidan sarauta ya banbamta da waninsa,saidai akwai gidan sarautar dake binne da tarin sirrika masu nauyin gaske dake dilmiyar dashi sannu a hankali har zuwa wani mataki" Kai maleek ya jinjin a hankali,duk da hankalinsa ma yayi nisa gurin tunani da fatan inama ace zai samu ganin falaak koda daga nesa ne.
Basu kai ga cewa komai ba muryar ta soma tashi,cikin daga murya da rikici yake fadin.
"Ya tsinke haadi....daya daga cikin dawakan ne......bansan me ya sameshi haka ba.....na kasa sarrafashi" Akayi maganar da yanayin daya ja hankalin haisam. A nutse ya dubi sashen da maganar ke fitowa,bargar dawakai ce dake wani kebantaccen guri a gidan. Yasan da ita,amma baisan mallakar waye ba,bai kuma taba shiga gurin ba duk da yadda yake mararin hawan doki,musamman dadewar da yayi bai hau ba a yanzu.
A jininsa yake,yana jin wani iri idan yaga dawakai ko raquma,wani lokacin har cikin kansa saboda tsananin sabo da rayuwa a cikinsu,suna tuna masa da nasa dawakan daya tabbatar zuwa yanzu sosai sunyi kewarsa suma.
Maleek ya waiwaya a hankali shima yana maida hankalinsa sashen da maganan ke fitowa,sannan a nutse ya dubi haisam.
"Kamar fa akwai matsala.....inajin kamar akwai dokin da ya balle.....ina kyautata zaton loosing control Γ±asa sukayi". A nutse haisam din ya dubi maleek,sai kuma