Showing 42001 words to 45000 words out of 88589 words
ya faruk yayi wayo ma da ita da Abban suke
abinsu.
Tunda mus'ab yaji muryar mama ya kasa sukuni
Zuciyar shi kawai ke azalzala m
ishi ya fito yaji
ɗ
umin ta
Daurewa iya daurewa yayi ta, amma sam
ya kasa riƙe kanshi, ji yake kamar ana ingiza shi.
Sosai suka duƙufa da aikin shi da maman, kamar daga sama taji an rungumeta ta baya yana
fa
ɗ
in "Nayi kewar ki mama!"
Duk da ya faruk y
a firgita, amma mama tafi shi shiga mugun ru
ɗ
u, tozalin da tayi da mus'ab ba
ƙ
aramin gigitata yayi ba.
ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU
🤲
LAUJE CIKIN NAƊI
NA
ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)
MARUBUCIYAR
👹
MAKIRCI
KISHI DA ALJA
NA
WANI HANIN GA ALLAH
Ƙ
ADDARAR MU
LAUJE CIKIN NAƊI
WATTPAD@ZAINABFALALU8
Pg47-48
Duk da daurewar da mama ke ƙoƙarin yi na kar ta yi kuka amma hakan ya gagara
Tun da mus'ab ya fara bata ka
ɗ
an daga cikin dalilan da yasa ya koma tayuwa a nan
Cikin kuka
abinda mama ta fara tambayar shi shine
Mus'ab a ina kake cin abinci to?"
ya faruk najin yambayar da mama tayi wa mus'ab seda tsiga jikin shi ta tashi
A ranshi yake fa
ɗ
in "uwa daban ce!"
Mus'ab sake shigewa jikin mama yayi sannan yace " da bakwa nan ina
cin su biskit da su
goldenmoon, amma kusan kullum dani ake girki a gidan"
Jiki a sanyaye ya faruk yace "bama wannan ba, ya akayi kasan da wajen nan?"
Da sauri mama ta gya
ɗ
a kai, dan itama tana son jin wannan amsar
Kai tsaye yace "a ranar dana fara
jin mugun ƙullin da uncle Abbas suke ƙullawa shida wa
ɗ
anda
ban san ko suwaye ba naji yana maimaita "anya akwai gidan ƙasa kuwa a cikin gidan nan
malam"
Tunda naji haka na fara dube-dube, dan nima ina mamakin wani lokacin da na san Abba na
cikin gidan nan,
amma lokaci
ɗ
aya inga ban ganshi ba yasa na yarda da hakan
kuma na ta
ɓ
a jin sanda Abba ke waya da ya faruk akan ya same shi a gidan ƙasa"
Daga maman har ya faruk
ɗ
i
da rayuwar ki data Abbanmu dakuma Ahmad da mumtaz
bbas ya kamani ina mishi la
ɓ
e shine y
N
a firgita sosai da naji abinda yn kafe shi da ido sukayi suna sauraren shi
Ya
ɗ
ora da "A ranar da uncle Aace min, ya bani kwana
ɗ
aya in
ɓ
ace a idon shi, inba haka ba ze
salwantar ace, kuma mama bazan
ɓ
oye miki ba, in har na kusance ki ko Abba ina jin wa
ni
mugun ƙunci da tsananin baƙin ciki a cikin zuciya ta
wani lokacin inajin zuciyata na tunzura ni nazo na shaƙeku ko kuma in burma muku wuƙa
Tsoron kar hakan ta kasance yasa nayi niyar nesanta kaina da ku
Amma ina tunanin kar yazo ya aiwatar da abinda ya
ce alhalin ku baku san da wace irin zuciya
yake zaune daku ba
Shine na rubuta wasiƙa na ba mumtaz ta baki, dalilina na yin haka shine uncle Abbas da ma
wanda duk suke aiwatar da mugun nufin su zasuji na bar gidan
Amma a ba
ɗ
ini shine ina nan gidan ƙasa
n."
Karka
ɗ
a kai ya faruk yayi yana mamakin hakan, can yace "a ina ka samu keys to?"
murmushi Mus'ab yayi kafin yace "inda kake aje spare keys a nan na
ɗ
auka"
Sosai mama ke kuka, ko bakomai wani nauyi da ƙirjinta yayi mata tun lokacin data ga wasiƙar
nan taji yana sauka a hankali, nutsuwa na ratsata
Kuma ko da wasa batayi mamakin jin sunan uncle Abbas a masu neman ganin bayan su ba
Tsoronta
ɗ
aya shine bata san suwaye sauran muƙarraban shi ba.
Murya a dishe mama tace "faruk ya kake gani zamuyi waj
en sanar da Abba ƙ, ko ba komai yayi
taka tsantsan da shi"
Murmushi ya faruk yayi, sannan yace " bazamu gaya mishi ba mama, shari'a sa
ɓ
anin hankali
ce, zuba ido kawai zamuyi akan komi, sannan kar mu bari ko Abba ƙ yasan da zaman mus'ab a
nan, in da hal
i ma shiryawa zeyi ya tafi can china ya wakilci Abban kamar yarda nace musu
yana can dama gudun magana"
kan mus'ab a ƙasa yace "Bazanje ba gaskiya ya faruk, wallahi ko kun saka ni na tafi nasan
bazan iya aiwatar da komi ba
Ni ka
ɗ
ai nasan abinda nake ji
a raina"
Dafe ƙirji mama tayi tana kallon su kafin tace "kodai akwai sihiri a lamarin nan ni zahra'u"?
Dan dai kawai ya faruk ya kwantar mata da hankali yace "haba dai, ba wani sihiri mama"
Amma deep down him yasan baza'a rasa sihirin ba,
Yana ciki
n wannan tunanin mumtaz ta fa
ɗ
o mishi a rai, haka nan yaji mummunar fa
ɗ
uwar gaban
da har seda ya dafe zuciyar shi,
Yace "In sha Allah nata ma sihirin ne"
Mama da mus'ab suka kalle shi jin me yace
Ganin kallon tambayar da mama ke masa yasa ya gane a bayy
ane yayi maganar ba'a zuci ba
Ganin sunji yasa ya waske yace "ina nufin mu dage da addu'a, sannan zuwa da safe zanje
wajen Alaramma Baffa ya bamu ayoyin karya sihiri mu gwada mu gani"
Cikin kuka mama tace "bani da bakin gode maka faruk, Allah yayi maka
albarka ya baka mace
tagari warda zata zauna dakai da zuciya
ɗ
aya"
Lumshe ido yayi ya bu
ɗ
e sannan yace "amin" a kan la
ɓɓ
an shi.
Yanzu kullum mama da kanta take fakaitan ido ta kaimishi, ba dan kowa ba se dan itama ta
saka ayar tambaya akan Altine
B
ata da tabbas dan zargi take, shiyasa ma ta kore ta ba, ta dai ci gaba da saka mata idanu.
A
ɗ
an tsukinne uncle Abbas ya tsiri tafiya duk da shirye2n biki da aka fara gadan-gadan,
duk iya bin diddigi su sun kasa kama koda hujja
ɗ
aya a tattare da shi
H
aka dai suka watsar da magana amma dai ba su rufe idanun su ba.
BAYAN SATI ƊAYA
Ya faruk ya shigo gidan kenan ya hango tawowar mumtaz ita da Amal
Jira yayi har suka ƙaraso, gaishe shi sukayi har sun gota shi yace
"mumtaz kizo ki same ni in kun dawo"
Seda ta zum
ɓ
ura baki kafin tace "to"
Duk da ya gani besa ya tanka mata ba, dan yaga kamar da bikin nan ya sake ƙaratowa wani
rawar kai ta ƙara, ƙwata kawai yayi ya wuce.
Koda su ka dawo ƙin zuwa tayi, har seda ya
ɗ
aga waya ya kira mama yace ta turo mish
i ita
Shima seda tagama nuƙu-nuƙun ta tukun taje
Kallon ta yayi yace "Ki kiyayi ranar da zan miki fya
ɗ
in ƴan ka
ɗ
anya wallahi, saboda kin raina
mutane shiyasa kike abinda kk ga dama ko?"
Bata ce komi ba, ta dai tsaya a saitin ƙofa, inta baci tayi waje.
Ƴ
ar ƙaramar farar roba ya miƙa mata,
Kar
ɓ
a tayi tana jujjuyata,
Ko kallon ta beyi ba yace "gashi nan, kishi kafin ki kwanta, da safe ma kisha, sannan da daddre
ki sha, sha uku zaki mishi"
Ɗ
an kallon shi tayi tukun tace "to shi wannan
ɗ
in mene?"
Bal
la mata harara yayi kafin yace "maganin mutuwa ne"
Ta san sarai baƙar magana yayi mata,
Juyawa tayi da niyar tafiya taji ya ce "In kin sha domin kanki ne, dan ina jiye maki tsoron ranar
da wancan wawan ze gane kina
ɗ
auke-
ɗ
auke, duk da dai bani da tabbaci
n baki ta
ɓ
a yi mishi
ba"
Acikin zuciyar ta taji dirar kalaman ya faruk, duk da gaskiya ya fa
ɗ
a amma se taji tayi mugun
muzanta, da kuma ta tuna agogon khalid data
ɗ
auka taji gaba
ɗ
aya wani tsoro da farga sun
lullu
ɓ
e ta
Ganin ta tsaya tayi shiru ya faru
k yace "fita kija min ƙofa ta malama"
Seda ta harari gefe tukun taja ta fita rai a
ɓ
ace.
Tana fita ya sauke ajiyar zuciya, a bayyane yace "Allah ka bata ikon sha".
Mumtaz na shiga
ɗ
aki ta aje robar akan mudubi taci gaba da harkokin gaban ta.
Tunda
bikin ya rage saura sati hu
ɗ
u, kusa ko wani sasa basa zaune, aunty ce kawai take free,
kuma ta
ɗ
an fi shiri da mama akan sauran matan gidan
Gaba
ɗ
aya angwayen sun ha
ɗ
e waje
ɗ
aya sun san juna
Wanda hafsa zata aura ya kawo shawarar su ha
ɗ
e duka events
ɗ
i
n waje
ɗ
aya
Yarda baza'a ha
ɗ
a ma family gajiya ba
Duk da hafsat taaso ta kawo gardama, amma ganin an rinjayeta yasa ta haƙura shima ba da
son ranta ba
Haka akayi ta shirye-shirye, wanda kaf komi da komi na amaren a hannu Abba ƙarami yake, ya
ɗ
ora ya faru
k a kan komi da ya dace ayi
WATA RANA DA DADDARE BAYAN ISHA
Umma babba ta kira ya faruk yazo ya same ta a
ɗ
aki
Yana zuwa ya iske ƙannen shi duk sunzo, duk akan maganar bikin
Zama yayi bayan ya gama amsa gaisuwar su, harda ha
ɗ
awa da ƴar tsokanar shi "
mata sarakan
son biki".
Ba yabo ba fallasa mama ta kalle shi tace "Faruk banji kace min komi ba game da hidimar nan"
Cike da kulawa yace "kamar me umma?"
"Kamar ka
ɗ
ebo ku
ɗ
i masu kauri ka bani tunda ragamar komi a hannun ka take"
Shiru yayi, ya
ma rasa amsar da ze bata
ta sake cewa "magana nayi fa bakace komi ba"
Tallafe gefen fuskar shi yayi sannan yace "ai maganar ce naga tafi ƙarfi na umma, amanace fa a
hannun na kin fi kowa sani, kuma ni a halalin da nake samu daidai gwargwado na baki kusan
4m ki yi wani abun, ni kam ban gane ba gaskiya"
Ɓ
ata rai umma tayi tace "nasan ka bani 4m, amma babu wani abu da zasuyi min game da
hidimar nan wallahi, ka mance bayan hafsa da Amal harda bilkisu a ciki?
Ya faruk da maganar ta fara isarsa yace "na
sani umma, duk abunda ya dace ayi wa yaran nan
Abba ƙ yayi, ko cokali be barku kun siya ba to me kuma ya rage?"
"hmmm" tace, sannan ta
ɗ
ora da "Duk baƙar wahalar da yake saka ka ai baka gani kullum cikin
goyan bayan shi dana matar shi kake, inda bani na
haifeka ba banjin ko kallo na ishe ka a cikin
gidan nan ba"
Ya maryam tayi karaf tace "haba umma, dan Allah kidena kawo ma zuciyar ki irin wannan
abubuwan, be dace ba gaskiya"
Tana gama fa
ɗ
in haka ta bar
ɗ
akin ita sam bata ƙaunar abinda umman keyi, ab
un na mugun
ɓ
ata mata rai
Sakin baki tayi tana binta da kallo
Ya sabiha da ita ce ke bin ya faruk itama tace "gaskiya ne umma, dan Allah ki rinƙa hanga
abubuwa mana, in baki fahimci ya faruk ba waye ze fahimce shi, wallahi yana a tsaka ne, kuma
abun al
faharin ki ne ace
ɗ
anki nada amanar da har aka yarda dashi akan maƙuden ku
ɗ
a
ɗ
e har
yake kula da su bako wani shakka, wallahi bama jin da
ɗ
in yarda har ita maman kike nuna mata
abubuwa marasa da
ɗ
i" itama miƙewa tayi kafin ta fice tace "Amma in maganar mu ta
ɓ
ata maki
rai ki yafe mana" ta fice.
ya sabiha na fita, ya faruk ya miƙe shima, cikin ladabi yace "kiyi haƙuri, zan ƙaro miki 2m yanzu
in sha Allah" shima ya fice
Ɗ
akin su hafsat ya nufa dan yasan basu wuce can
Yana shiga ya iske ya maryam na kuka y
a sabiha na bata baki
Shima zama yayi sannan yace "uwa uwace dole muyi haƙuri da ita a duk yarda take, sannan
muriƙa tausasa kalaman mu a garesu domin dacewa gobe alƙiyama
Nasan yarda kuke ji a ranku, to duk mu ha
ɗ
u muyi haƙuri, muna haƙuri muna nusar da
ita a
hankula se muga ta sauya" yana gama fa
ɗ
in haka ya miƙe ya fice.
ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU
🤲
LAUJE CIKIN NAƊI
NA
ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)
MARUBUCIYAR
👹
MAKIRCI
KISHI DA ALJANA
WANI HANIN GA ALLAH
Ƙ
ADDARAR MU
LAUJE CIKIN NAƊI
WATTPAD@ZAINABFALALU8
Pg49-50
A haka zaka ga kamar umma b tayi laushi
Hakance ke kasancewa duk sanda yaran suka mata gyara akan halin ta.
Ya faruk be jima da fita ba yayi mata transfer sannan ya shirya ya bar gidan.
Sati
ɗ
aya ka
wai Ahmad da mus'ab sukayi suna sha addu'a nan suka fara jin canji sosai a jikin
su
Babbar alama kuwa itace yarda yanzu har Ahmad na iya kusan yini a palon mama in har bashi
da wajen zuwa
Ita da kanta taga canji sosai, wani lokacin ma har surutun shi ya
dameta
Ta
ɓ
angaren mus'ab ma haka, da bakin shi yace "mama, kwana biyun nan ina jin zuciya ta na
sauka, wani nauyi datayi min shima se sauka yakeyi"
Murmushi mama tayi tukun tace "ai duk wanda ya riƙe Allah bashi ba ta
ɓ
ewa, shike yi shike
sakawa kuma
shi ke hanawa, Allah ya warware mana komi cikin sauƙi da salama"
"Amin" yace ya ci gaba da aikin shigar da takardun da ya faruk ya bashi yayi tun shekaranjiya".
Ta
ɓ
angaren mumtaz kuwa tun da ya faruk ya bata nata maganin ƙin sha tayi, anan kan mudub
i
ta ajiye shi, Altine kuma data tashi shara ta ha
ɗ
a da shi ta share
Da ya faruk ya tambaye ta tasha maganin? eh kawai tace ta barshi a hakan.
Wasa wasa biki nata matsowa, rayukan wasu fes wasu kuma gasunan dai
Tun biki na saura wata
ɗ
aya Ya sabi
ha ta kira umma babba a waya tace "umma su hafsat zasu
iya tawowa zuwa jibi, me gyaran jikin na hanya itama"
Cike da fara'a umma b tace "aikuwa anjima zan kira Bilkisu ta dawo"
Ya sabiha tace "bata nan ne?"
"eh, taje wajen mahaifin ta tun shekaranji
ya"
Cike da
ɗ
an shakku ya sabiha tace "ehnn dama ina ta son in sanar da ke nayi wa mama da
mummy magana subar Mumtaz da Najwa su biyo su hafsan suzo tare se ayi musu gyaran
duka"
Umma nadaga kishingi
ɗ
e dama suke wayar, jin abinda ya sabihan tace yasa t
a miƙewa zaune
Ƙ
anƙance ido tayi kamar tana ganin ta tace
"ohh, seda kika aiwatar tukun kike sanar dan saboda ban isa dake ba?"
Cikin rashin jin da
ɗ
i sabiha tace "ba haka bane umma, a matsayina na babba a cikin su be dace
ace na kira ƴan
ɗ
akin mu ba ka
wai na bar sauran alhalin dukan su rana
ɗ
aya za'a aurar da su,
kuma.."
Bata bari ta
ɗ
ora ba ta dakatar da ita da sauri tace "Su da kike kumfar baki akansu kika san me
iyayen su ke musu ba tare da sun ha
ɗ
a da su Amal
ɗ
in ba?"
Shiru sabiha tayi tana dana
sanin sanar mata data yi, data sani tayi shiru sedai daga baya taji
labarin dasu suka tafi
Cikin fushi umma tace "ba magana nake miki ba kikayi banza dani?"
Kasa cewa komi tayi sedai tace "kiyi haƙuri ban san bazakiji da
ɗ
in hakan ba"
Tu zaburar fark
o da umma b tayi ta fara sababin ta mumtaz ke tsaye jikin ƙofa,
Hannun ta riƙe da leda me
ɗ
auke da sauyoyi na maganin sanyi da goggo safiya ta bata ta kai
mata ita da mummy
Tas ta gama jin me suke fa
ɗ
a ita da ya sabihar kafin ta ƙwanƙwasa ƙofar
A sama u
mma tace "waye? shigo" a tare
Seda mumtaz ta ta
ɓ
e baki kafin ta tura ƙofar bakin ta
ɗ
auke da sallama ta shiga
Umma na kallonta ta sake ha
ɗ
a fuska
Ɗ
an rissinawa tayi ta gaishe ta,
Ta amsa ba yabo ba fallasa
Mumtaz bata jira komi ba ta miƙa mata babbar
ledar tace "gashi inji goggo safiya, wai ki tafasa
da jar kanwa ki ba su Amal su rinƙa sha"
A yatsine ta kar
ɓ
i ledar ta leƙa sannan ta
ɗ
ago kai
Har mumtaz ta kai ƙofa taji tace "Kuma tace maganin mene?"
Ko waigowa mumtaz batayi ba tace "na sanyi" a taƙa
ice ta fice ta nufi sasan mummy(matar
uncle Abbas)
Seda tayi knocking me aiki tazo ta bu
ɗ
e mata
Tayi niyar taba me aikin saƙon, jin muryar mummyn tana tamvayar waye yasa ta ƙarasa shiga
cikin palon
Cike da fara'a mummy ke fa
ɗ
in "Ah lallai
ɓ
atan han
ya kika ne ko?"
Murmushi mumtaz tayi ta
ɗ
an
ɗ
osana mazaunan ta a bakin kujera tace "ina wuni mummy"
Tace "lafia lau mumtaz"
Bayan gaisuwan bata sake cewa komi ba ta miƙa mata ledar hannun ta tace "goggo safiya tace
na kawo, a dafa Najwa ta rinƙa s
ha"
Allah Allah take ta bar sasan saboda wani mayen kallo da Tk ke binta da shi
Mummyn na ankare da rashin nutsuwar ta, a wayance ta kalli Tk da ido tace