Showing 75001 words to 78000 words out of 88589 words
ya wuntsulo ciki,
Cike da zumu
ɗ
i yace "a ƙarshe dai kin yarda an kawo min ke amaryata"
Yana ƙoƙarin kai hannu jikin ta
A fusace sakina ta jiyo ta bige hannun shi, cikin fusata tace "Kar ka kuskura ka sake kai hannun
ka jiki na malam"
Dariya
Tk ya saka ha
ɗ
e da shafa ƙeyar shi, koma da baya yayi ya zauna a gefen gado sannan
yace "Halan iyayen ki basu ce maki gidan aure suka kawo ki ba?"
Banza tayi da shi ta buga tsaki ta shige toilet
Gya
ɗ
a kai yayi ha
ɗ
e da fa
ɗ
in "gama ki fito, zaki gayan wan
da kikayi ma tsaki yar gidan mugu"
Tun yana saka ido yaga fitowar sakina daga toilet har ya koma ya fara kallon agogo
Da dai yaga abin ya wuce gonabda iri ya miƙe ha
ɗ
e da fa
ɗ
in "ko kashin danƙo kike yi ai yaci
ace kin gama shi"
Tura ƙofar bayin yayi,
Da mamaki yake kallon sakina da tayi zaman dirshen a ƙasa
Ranƙwafowa yayi ya ta
ɓ
ata, da sauri ta bu
ɗ
e ido ha
ɗ
e da ja baya tace "miye haka?"
Ɗ
aure fuska TK yayi yace "baki da hankali ne zaki fara bacci a cikin toilet? nan wajen bacci ne
akace maki?"
Ban
za tayi da shi ta juyar dankanta can
Gya
ɗ
a kai kawai yayi ya juya ya fice
Ɗ
ayan
ɗ
akin ya shiga ya gama duk uzirorin sa sannan ya shiga kitchen ya
ɗ
akko cups da kuma
juice ya fito
a palo ya tsaya ya saka sleeping pills a cup
ɗ
aya sannan ya tsiyaya juic
e
ɗ
in a ciki ya nufi
ɗ
akin
Daidai sakina ta gaji da zaman bayin ta fito
Kallo
ɗ
aya tayi masa ta watsar,
Gefen gadon ta zauna ha
ɗ
e da cire lullu
ɓ
in jikin ta
Kamar wani mutumin kirki Tk ya matsa kusa da sakina,
Cikin dabara ya fara magana,"ki fahimce ni
mu nema wa kanmu mafita sakina, kin san nima ba
son ki nake ba, kamar yarda akayi maki dole to nima dolen akayi mani,
Abinda nake so dake shine, ki kwantar da hankalin ki muyi musu lam
ɓ
o kamar mun haƙura,
daga nan zuwa sati
ɗ
aya nasan sun gama sakin jiki
da mun haƙura da juna, ni kuma daga
wannan lokacin se in sake ki kije ki auri wanda kike so nima na auri wacce nake so"
Kafe ta da kallo yayi yaga a wani yanayi ta tarbi maganar tasa
Murmushi sakina tayi, tana jin sanyin nutsuwa na kama ta
Cike da jin
da
ɗ
i da fara'a tace "Da gaske kake Tk?"
Gya
ɗ
a kai yayi shima murmushi
ɗ
auke da fuskar shi ganin yarda tayi saurin fa
ɗ
awa tarkon shi
Gyara zama tayi ta fuskance shi da kyau tace "To muyi ma juna alƙawari"
Kai tsaye yace "alƙawarin me?"
A ido ta kalle sh
i tace "babu wani abu da ze ta
ɓ
a shiga tsakanin mu har mu rabu"
Da sauri Tk yace "da me kike tunani?, ai ki saka a ranki yarda kike zaune a gidan ku haka zaki
zauna a nan, ba wannan maganar ma"
A take sakina ta
ɗ
auki yarda ta aza wa maganar ta da Tk,
Shiru tayi tana ta saƙe saƙen abubuwan da ya dace tayi bayan rabuwar ta da TK.
Tashi yayi ya nufi ƙofa sannan ya waigo yace "nan
ɗ
akin yayi maki ko can kike so?
Ta
ɓ
e baki tayi tace "it's okay nan"
Har ya fice ya dawo ya
ɗ
auki juice
ɗ
in da ya watsa ma pi
lls a ciki
Fuska ba yabo ba fallasa tace "nasha ni ka aje ma ai?"
A fakaice yayi murnushi ya yace "bari na kawo maki naki dai"
"to" kawai tace ta gyara kwanciyar ta
Tk na fitowa palo, ya nufi kitchen ya zubar da rabin wannan sannan ya sake
ɗ
aukar me sa
nyi ya
cikasa cup
ɗ
in tukun ya koma
ɗ
akin
Ko kallon shi bata yi ba ta kar
ɓ
a
Kofin ta kai baki, har wani lumshe ido take tsabar yarda sanyin juice
ɗ
in ya ratsa ta
Tk na tsaye, seda ya ga ta kusa shan rabi tukun yace "mu kwana lafia"
Ko tanka shi batayi
ba ta ci gaba da sipping juice
ɗ
in ta.
*****Ya faruk
Wasa-wasa sedai ya bar mumtaz a gidan Amal yace zuwa bayan magrib ze dawo
Sam Amal kasa
ɗ
auke ido tayi daga kallon mumtaz, saboda tsananin mamaki da kuma
al'ajabin komi da yaƙi barin ta
Faska mata
duka a cinya mumtaz tayi tace "kar ki cinye ni malama, kallon ya isa haka"
Amal na sosa cinyarta tace "wallahi ganin abun nan nake kamar a mafarki mumtaz, wai ya faruk
ya zama mijin ki har kike masa yarda kika dama"
Kai tsaye mumtaz tace "To Allah ya
kashe ya bani, ya son ranki?"
Ihu Amal ta saka tsabar ƙwaƙwalwar ta takasa riƙe jin da
ɗ
in da take a ciki
Cike da azar
ɓ
a
ɓ
i tace "wallahi kunyi mugun dacewa mumtaz, se yanzu na tabbatar da baku
wani dace da khalid ba sam,
nifa na jima da zargin dama ya fa
ruk na son ki wallahi"
Ta
ɓ
e baki mumtaz tayi tuno mata da sunan kalid da amal tayi, can tace
"Haka Allah ke abin shi, dama kana naka ne Allah na nasa, kuma na Allah shine daidai akan
namu"
Ko sallar basu tashi sun yi ba, mijin Amal ya shigo palon ha
ɗ
e
da kiran sunan Amal
Tashi Amal tayi ta fito zuwa palon, ya faruk ta gani zaune
Sam kasa
ɓ
oye murnar ta tayi, cike da
ɗ
oki tace "oyoyo ya faruk"
Murmushi ya faruk yayi yace "kuna lafia?"
Da sauri ta juya ta nufi kitchen ta ha
ɗ
o mishi abun motsa baki
sannan ta dawo
Ruwa kawai ya sha yace "kice ta fito mu tafi, akwai inda zani"
Ɗ
an
ɓ
ata rai Amal tayi sannan tace "Dan Allah yaya"
Be ma bari ta gama fa
ɗ
in me zatace ba yace "no Amal, wani lokacin dai"
Jiki a sa
ɓ
ule ta koma
ɗ
akin da mumtaz ke zaune, tac
e "ki fito zaku wuce"
Daga zaunen da take tace "ya dawo wai?"
"eh" tace sannan ta
ɗ
auki hijabin ta dake aje a gefe.
Kan mumtaz a ƙasa ta gaishe da mijin Amal, ya faruk na ta satar kallon ta a fakaice har suka
fita.
**** Uku da rabi saura na dare T
k ya turo
ɗ
akin da sakina ke ciki,
wata muguwar dariya Tk ya saka
Matsawa yayi ya
ɗ
aga hannuwan ta
Ya
ɗ
anyi mata cakulkuli yaga ko motsawa batayi ba
Sake
ɓ
a
ɓɓ
aka wata dariyar yayi sannan yace "an gaya maki kowa sakarai ne irin ki, ai ko zan
sake ki baza
n bari ki tafi hakanan ba ya mori sadaki na ba"
Hmmmm!! daga nana labari ya sauya,
Tk dai ya sa
ɓ
a alƙawarin da suka yi shi da sakina
A daren ranar ya hakke ma sakina da sam bata cikin hankalin ta.
Abun da Tk yayi ya wuce hankali sam,
Kusan zamu kira
abun da fya
ɗ
e kai tsaye
Tunda ya gama hankalin shi ya dawo jikin shi yabar
ɗ
akin ya koma nashi
ɗ
akin yayi kwanciyar
shi nan da nan bacci yayi awon gaba da shi.
Asubar fari sakina ta farka daga mugun baccin datayi,
Jan ƙafarta na farko datayi ya tabba
tar mata da ba haka ta kwanta ba
Da ƙyar da dabara ta tashi zaune, alamomin data gani da kuma tsantsar azabar da take ji ya
tabbatar mata da abinda Tk yayi mata
Hankali a tashe ta samu ta lalla
ɓ
a ta sakko daga kan gadon, sam tsayuwa na neman gagarar ta
Tana tsaye dafe da bango Tk ya bu
ɗ
e
ɗ
akin ya shigo
Ido cikin ido sakina ke kallon shi
Tsabar yarda take jin bushewar zuciya yasa idanuwan ta bushewa ƙamas
Da
ɗ
an sauri TK ya matsa kusa da ita
Cike da duniyanci yace "ashe kin tashi amarsusu"
Maganar
shi ji tayi kamar ya da
ɓ
a mata wuƙa a ƙirji
Yarda take jin zuciyar ta kamar ta shaƙe shi har se ya dena motsi
Matsowa yayi daf da fuskar ta yace "kin
ɗ
auka kowa ma wawa ne irin ke da ubanki?,
Be jira cewar ta ba ya
ɗ
ora da "in ma zakiyi
ɗ
ammarar zama da
ni to kiyi, in ba haka ba ke zaki
wahalar da kanki a banza a wofi?" Yana gama fa
ɗ
in haka ya juya yayi ficewar shi ko duba da
yanayin datake a ciki beyi ba ya balle ya temaka mata.
Tk na fita sakina ta durƙushe a wajen ta fashe da kukan baƙin ciki
Karkuc
e kuka na hankali, kuka take na fitar hankali da kuma tsanar duk wani wanda ya shafi Tk
Cikin hargowar kuka tace "wallahi, tallahi sekayi mugun danasani na wannan aika aikar da kayi
min".
A ranar seda sakina tasha baƙar wahala kafin ta samu kanta.
T
a can
ɓ
angaren su mama kuwa ana ta shirye shiryen miƙa mumtaz gidan nata mijin
A hankali kamar kuma da wasa gida ya fara cika kamar ba last week akayi biki ba
Duk da gidan be kai ko tabin cikar wancan taron ba, amma ba laifi ƴan'uwa nata halartowa
domin
shedawa da idanuwan su
Abun har yaso ba kowa mamaki
Da safe wajajen sha
ɗ
aya saura warce zata yi wa mumtaz kitson amarci ta iso
Kun san dai gwanar taku basa shiri sam da kitso
Seda mama tayi kamar zata maketa kafin a gama kitson
Ana gamawa me ƙunshi t
azo, ta yarfa mata shi a farar fatar nan,
Masha Allah, ba'acewa komi.
Ya faruk kam ya bar mus'ab da uncle ƙasim wajen tsare bokan su uncle Abbas, shi yana can shi
da su ya sabiha da ya maryam wajen ha
ɗ
o wa mumtaz kayan da zatayi fitar bu
ɗ
ar kai da umma
babba da kanta ta shirya hakan a gobe kafin ango ya
ɗ
auki amaryar sa su tafi.
Sosai umma babba ta sanar da taron bu
ɗ
ar kan babban
ɗ
anta a gobe
Duk wata ƙawar ta da tai tasan da zaman taron a gobe
Haka mama ba'a barta a baya ba, itama ta gayyaci ƙaway
en ta sosai
Wasa wasa, gida ya kacame da sabuwar hidima.
Su umma ƙarama da sauran sun samu kwanciyar hankali tunda sukaji abinda bokan nasu ya
sanar da su
Haka itama umma ƙarama ta saki jiki sosai a ka shiga hidima da ita harda ƴaƴan ta ba'a barsu a
b
aya ba.
*****Khalid
A fusace mami ta tura ƙofar
ɗ
akin shi ta shiga
Kamar koda yaushe yana kwance idon shi a rufe duk da ba bacci yake ba
Bakar shi tayi a ƙafa ya bu
ɗ
e idanun shi da suka ka
ɗ
a sukayi jajir
Jiki a sanyaye ya tashi zaune yace "lafia mam
i?"
Galla mishi harara mamin tayi tace "wallahi khalid na gaji da wannan halin da ka tsirar ma
kanka,
Tunda kaji labarin an aura ma yarinyar nan
ɗ
an'uwan ta ka wanu susuce ka fita hayyacin ka,
Ina kai ka sake ta da kanka ba wanda ya saka ka?"
Shiru kal
id bece komi ba kanshi a ƙasa
Mamin ta
ɗ
ora da "wallahi na gaji to, ka dena fita sam, aikin ma ka dena zuwa, abinci se nayi da
gaske kafin kaci saboda ka
ɗ
ora ma kanka wahalar banza data wofi
Shiyasa tun farko nace karka sake ta, kawai dai zaka nemi warc
e zata haifa maka ƴaƴa na gari
amma bance ka sake su ba,
Dole ko ka ƙi, ko ka so kacire ta a ranka tunda har Allah yasa ta zama mallakin wani, kuma mu
gode wa Allah ma ba seda aka fara tara ƴaƴa ba tukun muka san halin ta
Gwara da aka sani tun wuri"
Can
kuma ta sausauta murya ta koma rarrashi.
Tun ranar da mumtaz ta
ɗ
auki wayar goggo safiya tayi mishi msg khalid ya rasa sukunin kanshi
bayan ya karanta saƙon ya biyo da kira, a lokacin wayar na hannun ya faruk, nan kuwa ya karta
mishi warning me zafin gas
ke da fayyace mishi abubuwa da yawan gaske a game da satar da
mumtaz keyi
Da yake yayi nisa bejin kira yasa yace "ai da bayani za'aimin tun farko na fahimta ba wai kaje ka
aure min mata ba"
Ya faruk be wani tsaya ya saurare shi ba ya kashe kiran ha
ɗ
e da
blocking number shi daga
wayar goggo safiya.
*****RANA BATA ƘARYA..
Tunda garin Allah ya waye masu decoration suka iso
Gidan yana da girman gaske kamar yarda na fa
ɗ
a a baya
Shiyasa zeyi wahala in ana biki kuga sun fita wani waje da sunan kama hall.
Ma sha Allah su ya sabiha sun tsaya tsayin daka wajen ganin komi ya kammalu
Ba ƙarya an shirya wajen yayi kyau matuƙa
Baloons
ɗ
in da akayi kwalliyar wajen da su su kansu abun kallo ne
Kala uku sukayi using, sky blue, baƙi se fari
Haka kujerun wajen
gaba
ɗ
aya farare ne, se
ɗ
an kwalliyar baƙi da sky blue a saman teburin
Ko wani teburi da sunan wanda ya dace ya zauna a wajen
Side
ɗ
in abokan ya faruk daban abokanan umma babba daban sanan na mama daban
Se wajen da ango da amarya zasu zauna shi kanshi w
ajen abun kallo ne,
Sannan wajen da ƴan'uwa da abokan arziki da zasu zauna daga can gefe.
Mumtaz kam bata gayyaci ko mutum
ɗ
aya ba acewar ta ai biki
ɗ
aya ne.
Tun kafin azzahar me makeup
ɗ
in da zata yi wa mumtaz ta iso, wannan karon babu wani cewa
b
anaso, da kanta tace "ki tsatso ni infi kowa fita fa"
Yarda tayi maganar seda taba kowa dariya a wajen
Ita kanta seda ga baya taji kunyar abinda tace.
Abun mamaki umma babba itama musaman ta sa aka kira mata me kwalliya har gida.
Ta can
ɓ
angaren yaya
faruk shi zamu iyacewa taron shi ya fi na kowa,
Tunda ba
ɗ
aurin aure, shiyasa ya yi gayya sosai wannan karon
Gaba
ɗ
aya abokab shi wankan blue shadda sukayi se baƙin takalmi da baƙar hula
Shikuma yayi wankan farar shadda ƙal da baƙar hula.
Ma sha Allah
, ku hango tsarin da kanku ku gani
😊
Biyar saura wajen ya
ɗ
inke sosai da mutane,
shigowar iyayen amarya da ango ake jira sannan shigowar amarya da angon.
Mamace ta fara isowa bayan MC ya sanar da shigowar ta, tana a tsakiyar ƙawayen ta da ko
wacce
ka kalla zaka san nera ta zauna ba ƙarya
Gaba
ɗ
aya maman wankan blue black lace tayi ta amsa sunan shi.
Seda suka sami waje suka zauna, sannan MC ya sanar da shigowar hajiya umma babba da
nata tawagar
Ba ƙarya itama itama a tsakiya suka sako ta, bakin n
an nata kamar gonar audiga saboda fara'a
Wankan ta itama yayi kyau ba ƙarya, inda ta saka farin lace me ratsin baƙi a jiki
Itama ta samu waje ta zauna.
Seda kowa da kowa ya nutsu ya zauna sannan MC yayi sanarwan shigowar ya faruk da
mumtaz da har yanzu
ya faruk ya kasa yarda cewa ita ce saboda yarda shigar fari da baƙi yayi
mata masifar kyau
Da gudu ya sabiha ta ƙaraso da sky blue
ɗ
in net sharara ta rufa wa mumtaz akan goggoron ta,
sannan tace "yes, zaku iya shiga
Tunda suka fara takowa, wajen ya ru
ɗ
e
da tafi, wasu na gu
ɗ
a wasu suna sowa
Mama kam ta kasa
ɗ
auke idanun ta akan su, banda murmushi da hamdala babu abinda take
Umma babba kam miƙewa tayi ta tarbosu har seda ta dangane dasu da gujerar su
Tajuddeen me hoto na gaba gaba yana haske su ta ko wac
e kusurwa.
(ƘANI NA YANA PICS ƊIN BIKI, SUNA, BIRTHDAY, DA KOMI MA, KUMA A KO WANI GARI
👉
😊
KUKE, A CIKIN FARASHI ME SAUKI DA RAHUSA, ZAKU IYA TUNTUƁAR SHI TA WANNAN
NUMBER 09078408747, K
U GWADA BABU DANASANI A CIKI )
***TK
Tun da rana da ya leƙa sakina ya aje mata abincin da yayi musu order yace mata "ki shirya
anjima zamu je bu
ɗ
ar kan ya faruk da mumtaz"
A mugun firgice da kuma mamaki ta
ɗ
ago, murya a dishe tace "wacce mumtaz
ɗ
in kak
e nufi?"
Har ya saka kanshi ze fice ya dawo yace "Mumtaz nawa kuke da su a dangin ku?"
Ganin kamar bata fahimce shi ba ya tsaya yayi mata bayanin auren mumtaz da ya faruk dalla
dallah sannan ya fice ha
ɗ
e da fa
ɗ
in "kar kuma ki
ɓ
atan lokaci"
yana ficewa s
akina tayi jifa da ledar abincin ha
ɗ
e da gwara kanta da jikin gado
Cikin kuka take fa
ɗ
in "ya za'ayi ma na ƙare akan TK mumtaz na auren