Showing 60001 words to 63000 words out of 88589 words

Chapter 21 - Lauje-Cikin-Nadi-Book-Compeletx

yace " kaje gida ka

ɗ

akko min Hajiya zahra'u da yaya safiya ku tawo da mumtaz

ma"

Da mamaki ya faruk yace "ina zan kawo su Abba?"

Kai tsaye yace "guest house

ɗ

in Abubakar, kayi

maza karka

ɓ

ata min lokaci kaima"

Huci me zafin gaske ya fesar daga bakin shi

Number dr jamal ya kira, yana

ɗ

agawa yace "Be farka ba?"

Daga can dr jamal yayi dariya yace "ai na gaya maka se gobe kuma shi da ya bu

ɗ

e idon shi"

"good" ya faruk yace

, sannan ya

ɗ

ora da "kar ka bari ya gane kaine pls, in da hali ka barshi a

motar ya kwana da safen masan yarda zamuyi daga nan"

Dr jamal yace "no baza'a barshi a mota ba, tun

ɗ

azu nasa aka shigar da shi ciki, kawai sanda

kake da buƙatar shi kayi min mag

ana"

Daga haka sukayi sallama.

Seda ya sake

ɓ

ata time kafin ya fita ya shiga sasan mama, inda ya barsu anan ya iske su

Suna ganin shi suka zubo mai ido

Goggo safiya tace "Yace a maidata ko?"

Basar da tambayar yayi yace "Abba b yace ku shirya na ka

iku yana son ganin ku"

Tafa hannu goggo safiya ta hau yi ha

ɗ

e da fa

ɗ

in "nasan dama tunda akayi komi a gaban

uwarka bazata rufa ba se ta fesar ni safiya, nasha zamuyi rufa rufar mu a mayar da ita ba tare

da kowa yaji ba"

Murya a dishe mama tace "Ba maga

na bace da zata

ɓ

oyu ba ya safiya, muje kawai komi ze

faru da sanin ubangiji"

Ƙ

wale mumtaz tayi kamar me shirin hawa bori

Cike da tausayawa ya faruk yace "Tashi mana"

Hawayen da take maƙalewa suka sakko murya na rawa tace "tsoro nake ji ya faruk"

D

a sauri ya runtse idon shi, be yarda ta gane halin dayake a ciki ba,

Seda ya juya yace "keep on praying, nothing will happen kinji ko?"

Taji shi ne amma bata yarda ba, har ji take a ranta inama tana da layar

ɓ

ata, ta

ɓ

ace kowa ma

ya huta

Mama ce ka

ɗ

ai ta

shiga ta

ɗ

auki lullu

ɓ

i

Tukun ta fito.

Baƙi suna ta harkokin gaban su, dukda da ka kalli kowa zaka san akwai tambaya a bakin shi.

Mumtaz na gaba mama da goggo safiya baya,

Motar tayi tsit baka jin komi

Mintuna ba su fi sha biyar ba suka isa guest h

ouse

ɗ

in Abba ƙ

Mumtaz na fitowa daga motar gaban ta ya hau lugude ganin motar Abban ta data Abba b, uncle

ƙ

asim, ga kuma motar Ahmad a gefe

Se

ɗ

ayar motar da bata san ko ta waye ba

Da sauri ta koma bayan goggo safiya, murya na rawa tace "Na shiga uku, n

an ma mutanen aka

ƙ

ara tara min"

Gam goggo safiya ta riƙeta, ya faruk na gaba mama na biye da shi se su daga baya suka kutsa

har cikin palon

Dukan su ciki-ciki suka yi sallama inma bakaji da kyau ba balale ka gane sunyi ba

kusan palon a cike yake,

Abba

b, uncle Ƙasim, Amir(me bima TK) Ahmad, Fadil se kuma ALHAJI SULE(Mahaifin su)

kowa yayi zugu

ɗ

i ran kowa babu da

ɗ

i

Kan mama a ƙasa ta gaishe da sirikin nata, goggo safiya ma ta gaishe shi

Mumtaz bamata da courage

ɗ

in gaisar da kowa, tunda ta lafe kusa

da goggo safiya ko

ɗ

aga

kanta bata sake ba

Waigawa Abba b yayi gaba ba Abba ƙarami a wajen

Ya ciro waya ya danna mishi kiraz gab da zata tsinke ya

ɗ

aga

Abba babba yace "jiran ka muke"

Ko minti

ɗ

aya ba'ayi ba suka jiyo takun saukowar shi daga sama

A f

akaice mumtaz ta saci kallon Abban nata, sosai gaban ta ya fa

ɗ

i ganin yarda idanun shi suka

yi jajir, sun

ɗ

an kuma tasa alamun wanda yayi kuka dai

Yana sakkowa amma idanun shi na kan mumtaz

Yana shigowa palon yayi kan mumtaz da bugu, duka yake kaimat

a tako ina

Banda ihu da neman agaji babu abinda take

Da sauri ya faruk yayi kan Abba ƙ yana riƙe shi, shima ya samu tsarabar nashi dukan

Abba babba na daga zaune yake fa

ɗ

in "ya isa Abubakar mana"

Alhj sule fa

ɗ

i yake "Abubakar kar ka sake ta

ɓ

a ta,

baka ji ina maka magana"

Maganar mahaifin shi ce kawai ta dakatar da shi, yaso yayi mata lilis yarda bazata moru ba

sam.

Yana huci ya koma ya zauna.

Gyaran murya Alhj sule yayi kafin ya bu

ɗ

e taron da addu'a

Nasiha ya fara yiwa mama da Abba ƙ akan m

uhimmancin haƙuri da kuma

ɗ

aukar ƙaddara,

seda ya tabbatar da nasihar ta shigesu kafin yace

"Ba wani sauran dawo da maganar data wuce tunda munji komi, Faruku" ya nuno ya faruk da

hannu "kace min ka kira shi mijin mumtaz

ɗ

in ko?"

Jinjina kai ya faruk yay

i ya ciro wayar shi daga aljihu

Kunna maganar da sukayi da khalid yayi,

Tsit wajen ya sakeyi kowa najin abinda yake fa

ɗ

a

A ƙarshe da ya ce NA SAKETA, har sau uku

Alhj sule yace, "Sake kiran shi ya tantance mana, saki nawa yake nufi"

Da sauri uncle A

bbas yace "Baba ai bama buƙatar ƙarin bayani, sau uku ya furta"

Alhj sule yace "a kira shi dai, ta iya yuwuwa

ɗ

aya yayi"

Badan ya faruk yaso ba ya sake dialing no

ɗ

in khalid

Duk ringing

ɗ

in data yi tana yi ne da fa

ɗ

uwar gaban shi, bama shi ka

ɗ

ai ba ha

r uncle Abbas

dake ganin ta leƙo ta koma mishi

Gab da zata tsinke khalid ya

ɗ

aga

Murya ƙasa-ƙasa yace "ehen, inaji?"

Seda ya faruk yayi gyaran murya kafin yace "na kira ne naji tabbacin saki nawa kayi wa

mumtaz?"

Shiru khalid yayi kamar baya kan layi

, seda ya faruk yace "kana jina kuwa?"

Kai tsaye khalid yace "uku gaba

ɗ

aya"

ɗ

if ya tsinka wayar.

Seda wajen ya

ɗ

au shirun mintoci kafin Abba ƙ yace "Good tunda haka kika za

ɓ

ar ma kanki,

Allah shine shedata ban rageki da komi ba amma kika tashi kika sa

ka kanki a abu mafi ƙasƙanci

da har wanda be isa ba yake tozarta mana ahali, to wallahi ba zan zauna inuwa

ɗ

aya dake ba,"

Da sauri mama ta

ɗ

ago kanta ta kalli Abba ƙ da mmaki da kuma tsoro, tasan mutum ne me

haƙuri amma in yyi fushi a abu yakan kafe akai.

Nan da nan uncle Abbas ya sauya fuska zuwa ta tausayi yace "Hannun ka ba ze ta

ɓ

a ru

ɓ

ewa

ka yanke ka yar ba, dole babu yarda zamuyi haka zamu ha

ɗ

u mu rufa ma junan mu asiri

Abubakar, tunda dai babu wata idda akanta ni ina nemar wa TK auren mumtaz"

A

firgice mama ta

ɗ

ago kanta, tana kallon uncle Abbas

Haka zalika ya faruk da beyi expecting jin maganar a yanzu ba

Karaf uncle ƙasim yace "Gaskiya be kamata ayi hakan ba Baba, karfa ku manta Tk na auren

sakina ƴar gidan yayan zahra'u(mama kenan)

Be kamata

a ha

ɗ

a mishi mata biyu ba a lokaci

ɗ

aya kuma da

ɗ

in da

ɗ

awa ƴan'uwan juna, kunga

anyi ba'ayi ba kenan, nan mun gyara zumuncin mu can kuma mun ha

ɗ

a tsiya"

Cikin hargowa uncle Abbas yace "to ai ba haramun bane ko malam"

Ɗ

aga musu hannu alhj sule yayi ya

ce "Duk ya isa akira min Tukur

ɗ

in muji ta bakin shi

Se asannan ya faruk ya sauke ajiyar zuciya, dan yasan ba yarda za'ayi a samu no

ɗ

in Tk kuwa

Kafin ma ayi dialing no

ɗ

in mama tace

"Baba ayi mun afuwa abani dama nayi magana"

Tacan uncle Abbas na ta a

iko mata da harara ta

ɓ

angare

ɗ

aya kuma yana ta danna wa Tk kira

amma shiru bata shiga

Alhj sule yace "ina jin ki zahra'u"

Seda ta kalli Abba ƙ da ya zabga tagumi kanshi a ƙasa kafin tace

"ina neman alfarmar ta farko kar ayi mana wannan ha

ɗ

in ko dan sa

boda girman zumunci, duk

da nasan ba haramun bane,

Sannan alfarma ta biyu kuma, INA NEMAN WA YARONA FARUK AUREN MUMTAZ ƊIYAR

ALHJ ABUBAKAR BISA WAKILCIN UNCLE ƊIN SA ƘASIM"

Da sauri Abba ƙ ya

ɗ

aga kanshi ya kalli mama, idanun shi na ciccikowa da hawaye

Alhaj sule kam dariya yanayin yada mama tasa maganar ya bashi, banda ka

ɗ

a kai babu abinda

yake

Uncle ƙasim ma murnar shi na gaf da bayyana, a ranshi yake jinjinawa jarumta irin ta mama

Mumtaz kam daskarewa tayi a wajen gaban ta na dukan tara-tara

Ya

yin da goggo safiya ta kasa riƙe kukan ta sam

Oga ya faruk kam lumshe ido yayi yana sauraren amsar da Alhj sule ze ba mama

Haka Abba babba ma jira yake yaji me baban nasu zece

Jin shurun da yayi yasa Abba babba fa

ɗ

in

"Ni ALIYU SULE NA BAMA ƊANKI FARUK

AUREN ƳATA MUMTAZ

Dariya me ha

ɗ

e da kuka mama ta saka

Da sauri ta janyo wayar ta tace "zan biya sadakin

ɗ

ana yanzu"

Sosai taba wasu

ɗ

ariya

Uncle ƙasim yace "zaki iya bayarwa"

A take ta saka dubu

ɗ

ari biyu cif a asusun bankin uncle ƙasim

Uncle ƙas

im na fa

ɗ

in "ku

ɗ

i sun shiga" uncle Abbas yayi fuuuu yafice daga palon

Alhaji sule dake kallon iyalan nashi cike da jin da

ɗ

i yace

"Tun da akwai shedu har sama da mutum shida a

ɗ

aura shi a yanzu kawai"

Abu kamar wasa ya zama gaske a take!!!

Da ƙarfi ya

Ahmad yace "Allahu akbar"

Mama da ya faruk kusan a tare suka yi sujudushshukur, banada mumtaz data kasa

ɗ

auke

idonta ga kowa dake palon.

ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU

🤲

LAUJE CIKIN NAƊI

NA

ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)

MARUBUCIYAR





👹

MAKIRCI

KISHI DA ALJANA

WANI HANIN GA ALLAH

Ƙ

ADDARAR MU

LAUJE CIKIN NAƊI

WATTPAD@ZAINABFALALU8

Pg65-66

Sa

ɗ

af-sa

ɗ

af Abba ƙarami ya tashi daga palon yayi sama,

Tsabar sauri bema san a bibbiyu yake taka matakalar benen ba

Yana shiga

ɗ

aki ya

kalli gabas ya kabbara sallah

Nafila yayi ta godiya ga Allah,

Acikin addu'o'in da yayi yake fa

ɗ

in

"ya Allah ban ta

ɓ

a tsammanin wannan abu ba, ada munso hakan amma ganin wa

ɗ

anda

mukeyin dan su basu da ra'ayi, haka muka danne zuciyoyin mu muka haƙura, ash

e akwai shirin

da kayi mana Allah, Allah na gode maka, kacika mana burin mu nida nagartacciyar matata

alokacin da muke tunanin an mana tozarci mafi muni a rayuwar mu,

Allah ikon ka ne kuma yardar kane ya rabbi, kai kayi mana kuma mun gani, Allah ka ƙara t

sira

da aminci ga shugabanmu kuma masoyin ka annabi Muhammad"

Haka Abba ƙ yayi ta wa ubangiji godiya da wannan sauyi da yayi musu a lokaci ƙanƙani.

Mama na

ɗ

agowa daga sujjadar datayi ta rungume ya faruk da shima

ɗ

agowar shi kenan

Jin yarda jikin shi

ke rawa yasa tayi ƙasa da murya tace

"Bi a hankali yarona, kar ka kunna kanka fa"

Dariya yayi, a karo na farko da kunyar mama ta kamashi a kaf rayuwar shi

Ƙ

eyar shi ta mangara sannan ta yunƙura ta tashi, har gaban Alhj sule taje ta tsugunna

Gwiwowinta

a ƙasa haka zalika kanta a ƙasa tace "Nagode Baba, Allah ya ƙara girma, arziki da

wadata"

Murmushi yayi yace "Amin, Allah kuma yasa ace gara da akayi, ya ka

ɓ

e sharri da fitina"

Da "amin" ta amsa, sannan ta tashi.

Uncle Abbas na fita dama uncle ƙasim y

abi bayan shi da sauri ganin abinda yayi be kyauta ba,

dan kamar raini ne ace mahaifin su na zaune dan ba'ai mishi abunda yake so ba se ya tashi ya

fice

Yana fita ya iske shi zaune a mota yana waya cike da tashin hankali a fuskar shi

Uncle ƙasim na ƙaras

awa wajen yayi saurin datse wayar yaci gaba da muzurai yana wani

ɓ

ata

rai

Jinjina kai kawai uncle ƙasim yayi sannan yace "Yanzu ka kyauta abinda kayi Abbas?,

Ai ko baka

ɗ

aga ma kowa ƙafa ba ka

ɗ

aga wa Baba da shine silar zuwan ka duniya"

Cikin hargow

a uncle Abbas ya fara magana daidai kuma Abba babba da ya faruk sun sako Alhj

sule a tsakiya zasu maida shi masaukin shi suka ji yana fa

ɗ

in

"Ai

ɗ

aya bayan

ɗ

aya zan same ku, banda toshewar basira irin taku ai wani kusancin yafi wani,

kuma komin lalacewa ku

sanci na da Abubakar yafi kusanci shi da Aliyu"

Cak Alhj sule ya tsaya jin wannan furuci da uncle Abbas yayi

Kafin Alhj sule ya magantu, Abba ƙarami dake bayan su yace "ka tafka babban kuskure Abbas,

akan abinda be taka kara ya karya ba kake wani tada ji

jiyoyin wuya haka?

To bari kaji abinda baka sani ba, wanda kake cewa kafi kusanci dani akan shi, shi ya fara shan

nonon mahaifiyar mu kafin mu musha, haihuwar shi ce kawai inna batayi ba, amma tundaga

shayarwa zuwa raino, cin kashi da fitsarin shi duk ita

ce

Sannan kuma abinda yayi mahaifiyar Aliyu shi yayi inna in baka sani ba na sanar da kai

Kuma wallahi inda inna zataji wannan furucin daga bakin ka tabbas da zaka ga mummunan

fushin ta"

Waigowa Alhj sule yayi yace "wannan bayanin ma ya ishe shi haka

Abubakar, kuma har gobe

ina alfahari da jinin Bilkisu da Zainab(Bilkisu itace mahaifiyar Abba babba, zainab kuma

mahaifiyar su Abba ƙarami)"

Shiru uncle Abbas yayi yana muzurai har su Abba suka bar wajen shi yana nan tsaye.

Cike da fargaba mumtaz tace

"mama haka ake

ɗ

aurin auren wai?"

Daga mama har goggo safiya kwashewa da dariya sukayi

Goggo safiya tace "Kinga yardar ubangiji ko?"

Gya

ɗ

a kai mumtaz tayi hawaye na sakko mata tace "wallahi kashi na ya bushe in dai da gaske

an

ɗ

aura min aure da ya faruk

"

Sakin baki suka yi suna kallon ta, goggo safiya tayi ƙarfin halin cewa "Kamar ya mumtaz, mudai

kiyi shiru kar ki janyo mana wata lukutar masifar bamu jima da fita a wata ba"

Mama kan kafe mumtaz tayi da ido tana nazartar ta.

Tsaki Ahmad yaja kafin yac

e "yo ya faruk befi wancan sakaran ba so ba adadi?"

Cikin kuka mumtaz tace "To wallahi baku san halin ya faruk ba, ku rubuta ku aje kullum se ya

narkeni tunda ba dena

ɗ

auke-

ɗ

auken nayi ba"

Gaba

ɗ

aya jikin kowa yayi sanyi, harda shi kanshi ya faruk

ɗ

in da

dawowar shi kenan daga kai

Alhj sule masauki yaji ma kunnen shi.

Jiki a sa

ɓ

ule goggo safiya tace "Allah ze rabaki da ita in sha Allah, kema ki daure ki rinƙa kai

zuciyar ki nesa dan Allah mumtaz"

Shiru mumtaz tayi tana share hawayen fuskar ta,

Amma ts

oro na nan danƙare a zuciyar ta, bayan tsoro ga tsananin mamakin wai an

ɗ

aura mata

aure da ya faruk.

Murya ƙasa-ƙasa goggo safia tace "Ni ba kowa nake ji ba se tijararriyar uwar faruk wallahi"

Tagumi mama tayi kafin tace "babban damuwa ta da kikace a g

aban ta akayi komi a can gidan"

can ta nisa tace "mu bar ma Allah kawai, kuma ina fatan zuciyarta tayi sanyi ta kar

ɓ

i abun da

hannu bibbiyu".

Ɗ

an komawa da baya ya faruk yayi, kamar zuwan shi kenan yayi sallama

Da sauri mumtaz ta juya baya tana dafe ƙi

rji jin yarda gaban ta ya yanke ya fa

ɗ

i

Yana lura da actuons

ɗ

inta, basarwa yayi yace "mama ku taso na maida ku gida"

Kallon shi mama tayi cike da fara'a tace "su Abban naku fa?"

Yace "Alhj ya tsaida su duka"

Tashi tayi tace "ku muje to"

Ita ta fa

ra fita sannan goggo safiya, se Ahmad dasu fadil

Mumtaz kuma ta tsaya neman warin takalimin ta da ya shige ƙarƙashin kujera

Duk tabi ta ru

ɗ

e jin kowa ya fita se ya faruk da ya rage

Daga inda yake tsaye yana hango takalmin, Daburcewar datayi ne ya bashi

mamaki

Dan ya sake tabbatar da ta ru

ɗ

en ne ya matso kusa da ita ya tsaya ta bayanta

Da hannu ya zungureta, aikuwa a firgice ta juyo jikin ta na

ɗ

an rawa

Da baki ya nuna mata inda takalmin ya shige

Da sauri ta janyo shi tayi hanyar fita har tana cin tun

tu

ɓ

e da ƙafarshi

Karka

ɗ

a kai kawai yayi tukun ya bi ya kashe wutar gidan sannan yaja ƙofar ya rufe ya ƙarasa

motar

Ganin mama zaune a gaba yasa ya

ɗ

ab waiwaya baya, can ya hango mumtaz maƙure a gefe

Be san sanda murmushi ya su

ɓ

uce mishi ba,

Duk abinda

yake ta gefen ido mama ke kallon shi,

Farin cikin da take ji be misaltuwa dan rabon dataji irin haka ta mance.

Motar tayi tsit baka jin motsin kowa, dukansu da saƙe-saƙen da suke

Sun

ɗ

anyi nisa ka

ɗ

an, jin shirun yayi yawa ya faruk ya kunna radio, rabi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login