Showing 48001 words to 51000 words out of 88589 words
jikin ta
Sosai ta fuskance ta tukun tac
e "Wannan ba wani abu bane mumtaz, duk amarya a ranar auren
ta takan fuskanci abubuwa makamancin wa
ɗ
an nan da kike ji, daurewa ake da zaran an
ɗ
aura
auren zakiji kin dena ji"
Mumtaz tace "Amma mama jiya a wajen walima seda na tambayi Amal ko itama tanaj
in hakan
tace min a'a"
Shiru mama tayi can tace "ai shine nace miki ya danganta, ta yuwu ita ba kalar naki take ji ba,
wani daban take ji"
Bata sake cewa komi ba,
Seda maman ta sauya kaya tukun tace
"Maza kije kiyo wanka, ga akwatin kayan ki nan, za
n turo me kwalliyar zuwa palo se ki fito tayi
maki"
Ɓ
ata fuska mumtaz tayi tace "yau ba zanyi kwalliya ba mama"
Kai tsaye maman tace "zakiyi, zance ayi maki light one" ta juya ta fice tana amsa call.
Gida ta ko'ina ba matsaka tsinke, kowa ka gani
ya cike da murna da kuma fara'a
Wasu sunyi group ana ta fira wasu kuma suna ta harkokin su
Daga can gefe sautin waƙar gwanja ne ke tashi
Duk da ba rawa ake ba amma daga gani kasan sautin na kaima kowa
Ta
ɓ
angaren amare kuwa ko wacce daga cikin su t
a gaji da ha
ɗ
uwa
Babban palo aka ware musu su da ƙawayen su,
Sakina ce keta tarbar ƙawayen mumtaz dabata fito ba haryanzu
Sauƙinta
ɗ
aya ma ƙawayen nasu
ɗ
aya ne da Amal, amma ko wacce in tazo bataga mumtaz ba
se ta tambaya
Da dai Amal ta gaji da tamba
yoyin yasa ta janyo waya tayi dialing no
ɗ
in mumtaz
Ana tsaka da mata kwalliya call
ɗ
in Amal ta shigo,
Ganin an kusa gamawa yasa bata
ɗ
aga ba dan dama tasan ƙorafi ne.
Ta
ɓ
angaren angwace ba'acewa komi, in ka kalli wannan sekace yafi sauran kyau, da k
a kalli
wani shima se kaga kamar yafi wancan kyau,
Khalid na zaune kusa da kamal yana
ɗ
aure igiyar takalmin ƙafar shi
Waya kare a kunnen shi yana sauraren mami dake ƙorafin kar ya wuce wajen
ɗ
aurin auren ba
tare da sun biyo taga wankan shi ba
Murmushi
kawai yake zubawa, sannan yace 'na san yarda mamina ke sona da kuma son nayi
aure tabbas zata so ta ganni for the last time a matsayin saurayi kafin na zama ango kokuma
ince magidanci"
Dariya da salati a tare mami ta hau yi kafin tace "naji ka dai zo i
n ganka" tana gama fa
ɗ
in haka
ta ajiye wayar taci gaba da saka
ɗ
ankunne a
ɗ
ayan kunnen.
Khalid na aje wayar mami abokan shi suka hau tsokanar shi da mummys boy
Shidai murmushi kawai ya ke ta faman yi yana jin azalzalar ayi a
ɗ
aura auren nan ko ya samu
nutsuwar zucia.
*****
A mugun fusace uncle Abbas ya sauke ma Tk mari a duka kumatukan shi
Cikin zafin rai yanuna shi da yatsa yace " Har kai ka isa ka nuna min ga yarda zanyi a al'amura
na? tun jiya nake lalla
ɓ
a ka akan ka bari ina da shiri na amma k
a ƙi ji, na fa
ɗ
a na kuma fa
ɗ
a
mumtaz bata da wani miji da ya wuce kai a yau
ɗ
in nan saboda ina da tabbaci daga majiya me
ƙ
arfi, ohhh shine zakazo kana min barazana da zaka fa
ɗ
i gaske cewa ni na saka ka danne
Abubakar(Abba ƙarami) ka kashe shi, ko kuma ka s
anar mu muka saka a tsinke wayar burkin
motar shi?"
Cikin zafin rai ya ƙara matsawa kusa da TK dake ja da baya ya
ɗ
ora da "to da kayi babban
kuskure a rayuwar ka, kallo na kawai kake a matsayin mahaifi amma kai kanka kawar da kai ba
wani abu me wahala ban
e a waje na, sakarai shasha"
Still a cikin fushi ya juya gefen gadon
ɗ
akin hotel da ya kama saboda cinkoson mata a cikin
gida, ya janyo babbar farar leda me
ɗ
auke da farar shadda aciki
Wirga mishi ledar yayi kafin yace "kaje ka shirya, kuma karkayi wasa
da turaren da na baka ka
tabbatar da seka hango Abubakar(Abba ƙ) tukun zaka shafa a hannun ka, ka tabbatar da ko
yaya ne hannun ka ya ta
ɓ
a jikin sa kafin a
ɗ
aura auren, daga nan ka gama naka se kaja gefe
kayi kallo"
Duk da ya TK yaji marin da uban nashi
yayi mishi amma jin wannan bayanin ya wanke mishi
zuciya, ko ba komi yanzu ze nuna ma ya faruk yafi kusanci da Abba ƙ da kuma duk wani abu da
ya mallaka
Seda TK ya
ɗ
auki ledar tukun yace "sorry dad, nima ba da son raina nayi maganar ba" yana
gama fa
ɗ
in
haka ya juya ya fice ranshi fess.
KHALID
Ɗ
aya da kusan rabi ya shiga cikin gidan nasu inda shima a cike yake danƙam da mutane
Tunda ya shigo yaje gaishe gaishe
Gu
ɗ
a ta ko'ina se tashi take
Mami nadaga can ta jiyo gu
ɗ
ar mutane, da sauri ta tawo dan ta
san be wuce kalid
ɗ
in ne ya
shigo
Tana zuwa kuwa ta rungume shi ha
ɗ
e da fashewa da kukan murna da kuma tunowa da
mahaifin shi
Shi kanshi dauriyace kawai ya ara ya yafa ma kanshi, amma ƙiris da ya fashe da kukan
Mami na rungume da shi ta rinƙa jeho mish
i addu'oi mutanen kusa da ita suna amsawa
Ta jima a haka, kafin kamal ya matso kusa da ita yace "mami time ya kusa wallahi, 2pm ne
ɗ
aurin auren fa"
Da ƙyar dai ya zame kanshi daga wajen ta suka
ɗ
unguma zuwa babban masallacin dake
manne a jikin gidan amar
en.
Fotowar mumtaz kenan taji ana ta gu
ɗ
a a palon ƙasa, kamar ta fasa sakkowa take ji
Badan calls
ɗ
in da ƙawayen su keta auno mata ba da bazata sakko ba
ISMAT ƴar ƙawar mama da bata jima da isowa ba, dataga alamun juyawa mumtaz zatayi yasa
ta taro ta
, galla mata harara tayi kafin tace "Halin ki sak da na yaya mardiya wallahi, kuyi ta abu
kamar baku da gaskiya"
Mumtaz bata ce komi ba, dan tasan musu da ISMAT
ɗ
in Ummu ba riba shiyasa ta lafe a jikin ta
suka fara takowa
Tana sakkowa daidai nan taga mam
a ta rungume ya faruk da yasha galleliyar farar shaddar shi
da ta amsa sunan ta
Yarda yake sheƙi da walwali kwa rantse da Allah shine angon
Sakato Mumtaz tayi tana kallon su
Sam fara'ar fuskar mama taƙi
ɓ
oyuwa, gefen kumatun shi ta mangara tukun tace "k
a kyauta
daka dawo yarona, a jiki na naji kamar wani abu da na rasa ya dawo"
Dariya yayi yace "wallahi saboda ke na aje komi mamana nazo, daga tafiyata na gane baki so
hakan ba, shiyasa ni kuma nace dole nayi suprising ki"
Kafin mama ta sake magana t
a hango mumtaz, da sauri ta kamo hannun ta
Tsakiyar ita da ya faruk ta shiga sannan tace wa me hoto ya
ɗ
auke su
Haka camera man
ɗ
in nan yayi ta kashe su da hotuna
ISMAT kam wayar ta kunna itama tayi ta kashe su
Tajuddeen(me hoton) yace "Hajiya
ɗ
an fi
ta a yi musu au biyu"
Fita mama tayi, nan kuma tsakanin ya faruk da mumtaz aka tsaya kallon kallo
Ko a jikin Tajuddeen ya matasa kusa da su sannan yace
"yallabai matso kayi haka" ya nuna mishi ya dafa ta
Ganin zasu
ɓ
ata mishi time yasa ya
ɗ
auki hannun
ya faruk da kanshi ya
ɗ
ora a kafa
ɗ
ar mumtaz
data
ɗ
an sunkuyar da kanta
Ganin da sauran space a tsakanin su yasa ISMAT matsowa da sauri ta tura mumtaz jikin ya
faruk
Da yake Tajuddeen mayen hoto ne tuni ya samu ya hashaska su, kai kace shine mijin
Bay
an ya gama
ɗ
aukan su, ya faruk ya juya ya fice da sauri dan gaf ake da fara
ɗ
aura auren
Ɗ
ago kan da Tajuddeen zeyi yace "Kai ban ta
ɓ
a ganin angon da sukayi mugun dace da
amaryar sa ba irin wannan"
Daga mama har mumtaz seda suka ji wata fa
ɗ
uwar gaba dajin
furucin Tajuddeen me hoto
Ganin ba wanda ya bashi amsa yace "next, se suwa za'a
ɗ
auka"
ISMAT na dariya tace "muje ta can" sannan taja mumtaz suka ƙarasa ficewa zuwa babban
palon da amaren da kuma ƙawayen su suke.
Tunda ya Tk ya iso wajen yake kutsa
wa ya samu ya dangane da cikin masallacin
Duk inda ya saƙa be yarda Abba ƙ ya
ɓ
ace wa idanun shi ba
Cunkoso ne sosai a wajen, amma haka ya kurkur
ɗ
a har ya dangane da gaba gaba inda wakila
duka angwayen ke zaune
Can ta gefe ya hango Abba babba da Abba ƙa
rami se kuma uncle junaid yayan mama
Ta
ɗ
ayan
ɓ
angaren uncle Abbas da uncle ƙasim se ya faruk a gefen su da kuma dr jamal a
kusa da ya faruk
Kusa da Abba ƙ ya matsa mutum
ɗ
aya ne a tsakanin su, daga can uncle Abbas na kallon shi
ganin ya dangane da Abban
yasa shi lumshe idanun yana sauke ajiyar zuciya
Cike da kula ya Tk ya sunkuyar da kanshi tukun ya zaro kwalbar turaren daga cikin aljihun shi,
da ƙyar ya kwance ledar duk dai yana bi a hankali kar ya tama kayan shi
Yana samu ya kwance ledar ya bu
ɗ
e murf
in shima da ƙyar tukun ya tsiyaya turaren a tafun
hannun shi, ya riƙe kwalbar da ledar da kuma murfin a hannu
ɗ
aya
Tsabar mugunta seda ya wani runtse idanu tukun ya matsa a inda yake tunanin Abba ƙ
ɗ
in na
zaune, a wayance ya shafe wannan turare da ya zuba
kaf a jikin uncle junaid, wanda a tunanin
Tk a jikin Abba ƙ ya saka
Bu
ɗ
e idon da zeyi ya hango Abba ƙ ya matsa can wajen da liman ke sallah yana amsa waya
A mugun tsorace ya ja baya, tsautsayi da baya wuce lokacin shi, aikuwa sauran turaren ya kife
a ji
kin ya Tk
Tsaf akan idon uncle Abbas da hankalin shi yafi na Tk tashi
A mugun tsorace uncle Abbas ya miƙe tsaye, har uncle ƙasim na tambayar sha da "lafia?"
Ko amsa be bashi ba, yafara ƙoƙarin cinma Tk dayayi mutuwar tsaye anan inda yake
Kafin uncle
Abbas ya ƙarasa wajen Tk ya fara jin juyawar kai da kuma
ɗ
arsuwar abu a zuciya
Ko tunani na biyu beyi ba ya matsa can kusa da Abba babba
Abba Abba na ganin shi yace "ya akayi ne Tk?"
Kanshi a ƙasa yace "Inaso ka nemar min auren sakina a hannun mahaifin
ta uncle junaid Abba
b"
Da mamaki Abba b ke kallon shi, bama shi ka
ɗ
ai ba har sauran dake gewaye a wajen ma sunyi
mamaki
Uncle junaid na gefe idon shi sun ka
ɗ
a sunyi jajir, ga wata muguwar azalzala da yake ji a cikin
ranshi
Uncle Abbas na ganin an t
saya saurarar Tk ya koma kawai ya zauna, dan yasan tunda
tsautsayi yasa har turaren ya ta
ɓ
a shi to ba makawa se an
ɗ
aura auren
Amma inda zaku duba kuga a wani irin yanayi zuciyar shi ke a ciki se kun firgita da mugun
baƙin da zaku gani.
Wasa-wasa magan
a ta zama babba,
Uncle junaid da kanshi ya amsa da ya ba Tk auren sakina
Ya faruk da gayya ya cire sadaki ya biya ma Tk
Har aka
ɗ
aura auren Tk da sakina mamaki be bar zukatan kusan kowa dake wajen ba
Da gangan ya faruk yace a fara
ɗ
aura na Tk dan ba'a
san abinda ubangiji ya
ɓ
oye a ciki ba
Aikuwa nasun aka fara
ɗ
aurawa, sannan aka
ɗ
aura na hafsa se Bilkisu sannan Amal se najwa
Kafin a
ɗ
aura auren mumtaz ya faruk ya sa
ɓ
ar ya bar wajen cike da ƙunar zuciya da rashin
sanin abun yi kuma.
ALHAMDULILLAH au
re ya
ɗ
auru tsakanin khalid safwan da amaryar sa mumtaZ Abubakar
Haka maroƙi yayi ta kururuwar fa
ɗ
ar sunayen angwayen da kuma amaren
Khalid da suke tsaye ta can ya lumshe ido ha
ɗ
e da godiya ga ubangiji jin an
ɗ
aura
Jikin shi har rawa yake wajen ciro waya
r shi yayi dialing no
ɗ
in mumtaz.
HMMMMM, AKAWAI FA LUKUTAR MASIFA JAMA'A!!!!!!
ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU
🤲
LAUJE CIKIN NAƊI
NA
ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)
MARUBUCIYAR
👹
MAKIRCI
KISHI DA ALJANA
WANI HANIN GA ALLAH
Ƙ
ADDARAR MU
LAUJE CIKIN NAƊI
WATTPAD@ZAINABFALALU8
Pg55-56
Mummy na cikin jama'a taga uncle Abbas ya shigo fuuuu kamar ze tashi sama
gaisuwa da mutane ke masa ko kallo basu ishe shi ba yayi ciki
Da mamaki mummy tabi bayan shi, sanda ta je har ya kul
le ƙofar bedroom
ɗ
in shi
Tsaye tayi a bakin ƙofar tana so ta gano abunda ya
ɓ
ata wa mijin nata rai har haka
A hankali ta fara kiran sunan shi tana ƙwanƙwasa ƙofar ya bu
ɗ
e
Cikin tsananin fushi da hargowa uncle Abbas yace
"Wallahi da zaran kin ƙara ta
ɓ
a ƙofar nan a bakin auren ki!!!"
A mugun bazata mummy taji furucin
Sakato tayi tana jin yarda bugun zuciyarta ya ƙaru daga jin furucin sa
Da yake tasan halinn zuciyar shi, a ranta tace "yanzu haka abinda akayi mishi be taka kara ya
karya ba yake wannan
ɓ
acin ran," dawayewa tayi ta ja ƙafafuwanta ta bar wajen ta koma wajen
mutanen ta.
Tunda uncle Abbas ya kulle kanshi a
ɗ
akin yake buga number malamin nasu,
Busy kawai ake ce mishi, amma ya ƙi haƙura ya manne wuta, da ta tsinke ya maida wani, daga
ƙ
arsh
e ma akace wayar akashe take.
Wurgi yayi da wayar sannan ya dafe kanshi da hannu bibbiyu ya kifa goshin shi a jikin bango ya
runtse idanu
Da ƙarfi ya ce "no! bazeyuwu ba billahillazi, ba zan
ɗ
auki asara ba ban kuma santa ba" the way
yake magana da ƙarfi
badan hayaniyar ƴan biki ba da babu abinda ze hana a ji shi.
Ganin yana neman zarewa a
ɗ
an ƙanƙanin lokaci yasa ya janyo drower gefen gado ya zaro
kwalin sigari ya bu
ɗ
e ya hau kunna musu wuta yana zuƙewa
A ƙanƙanin lokaci ya zuƙe kwalin tas sannan ya far
a samun
ɗ
an sukuni a ranshi.
Amare da ƙawayen su suna a nan anata shewa
Amal ta shigo palon da gudu tana haki
Kusan kowa kallon ta yake da mamaki
Hafsat ce tayi tsalan tace "oh Allah ya kyauta miki kedai, kar ki manta kin dai zama matar aure
tun
ɗ
az
u"
Dariya da shewa sauran suka saka, banda mumtaz data kafe ta da ido
Seda Amal ta zauna ta mayar da numfashin gudun data kwasa tace "Gulma da
ɗ
umi
ɗ
umin ta
na kwaso yasin"
Bata jira amsar su ba ta
ɗ
ora da "Ya TK shima ya angonce"
Ido a waje Najwa
tace "Amma ba ya Tkn da na sani ba ko?"
Dariya sosai Amal keyi bayan ta kalli sakina dake ta wani ta
ɓ
e baki irin ko'ajikin nan nata
Cike da son tabbatar da gaskiyar zancen mumtaz tace "a ina aka bashi auren tunda dai naga
alama kin koyo gulma kema"
Dariyar ta kawai take kwasa, lukutar masifar data hango a fuskokin mutanen gidan kawai ya
isheka sanin cewa AKWAI LAUJE A CIKIN NAƊI!
Ganin Amal taƙi basu amsar tambayoyin su ne yasa suka shareta dan maganar dama batayi
kama da warce za'a yarda da ita
ba.
A waje kuwa, ana gama
ɗ
aurin aure uncle junaid ya bar wajen saboda yarda yake jin kan shi na
jujjuyawa.
TK kam ya shiga sahun angwaye bakin nan nashi har kunne yake gaisawa da mutane ana
masa murna da sam barka.
Wurin a hautsine yake bama ka
iya gane inda kowa yake
Ɗ
aurin aure ne ba na mutum
ɗ
aya ko biyu ba
Shiyasa cinciridon jama'ar yayi yawa.
A haka dai aka rinƙa ragewa ana watsewa
Duka angwayen ko wanne tawagar shi sun bishi zuwa reception da suka shirya
Sam khalid beso tafiya ba, y
aso se yaga fuskar amaryar tashi, bata samu amsa wayar shi ba,
ga gidan kuma ba ze shigu ba a yanzu, haka nan ya shige mota kamal yaja suka nufi wajen
reception.
Ba abinda mama ke maimaitawa se kalmar "innalillahi wa'inna ilaihirraji'un"
Da damuwa a f
uskar tace "An dena irin wannan auren fa Abban mus'ab, ni a iya zuwa gidan
nan da sakina keyi ban ta
ɓ
a ganin wani abu ya ha
ɗ
a ta da TK ba in ba gaisuwa ba, amma rana
tsaka ace an
ɗ
aura aure"
Abba ƙ da shima haryanzu be fita daga mamakin al'amarin ba yac
e "To tunda mahaifin yarinya
yaji ya gani ai mu bamu data cewa zahra'u, in kika ga yarda junaid ya amsa ma Tkn ma zaki
sha mamaki wallahi, nasha Abbas zeyi magana shima naga yayi shiru daga baya ma ya bar
masallacin gaba
ɗ
aya
Shi kuma junaid kafin na gama
gaigaisawa da mutane na nemesa na rasa, kuma