Showing 51001 words to 54000 words out of 88589 words

Chapter 18 - Lauje-Cikin-Nadi-Book-Compeletx

ya tashi ya

kashe wayoyi gaba

ɗ

aya"

Ajiyar zuciya mama ta sauke sannan tace "Danƙari, tabbas akwai wani abu a ƙasa wallahi"

Goge zufar goshin shi yayi kafin yace "Yanzu abinda nake so dake shine, ki san ya

rda za'ayi ita

hajiya Asiyan kiyi mata magana ta fahinta kafin taji daga sama, daga nan se asan yarda za'a

ɓ

ullo wa sakinar itama"

Jiki a mace mama tace "toh, bari naje"

Ta hauro sama, shi kuma ya fice ta ƙofar sirrin sa.

Mama na fitowa sukayi kici

ɓ

u

s da hajiya Asiya data shigo a ru

ɗ

e

Da sauri mama ta tarbeta, bata jira komi ba gudun jan hankalin mutane garesu taja ta zuwa

bedroom

ɗ

inta da ba kowa

Suna shiga ta danna key a ƙofa, kafin mama tace komi hajiya asiya tace "Ga dukkan alamu kinji

abinda n

a jiyo ko hajiya zahra?"

Jiki a sanyaye mama ta kamata ta zaunar da ita a gefen gado tace "Ki nutsu muyi magana haj

Asiya"

Da sauri maman sakina tace "Da gaske ne kenan?"

Cike da hikima mama tafara magana "Karki

ɗ

aga hankalin ki akan abinda kika ji

pls, Ya junaid

ba ze ta

ɓ

a cutar da ƴarshi ba, ki riƙe zuciyar ki har sanda zakiji daga bakin mijin ki, nasan zaki fi

fahimtar zancen"

Fashewa da kuka tayi tace "wannan wani irin ƙaddara ne, aure ba shiri ba sanin uwa balle ƴar,

yanzu ya zanyi da sakina

in taji wannan maganar bayan tana da wanda take so yake sonta,

innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!"

Miƙewa da sauri mama tayi tace "ki zauna a nan kuma ki share hawayen nan, bari inje in tawo

da sakinar"

Ta fice da sauri har tana

ɗ

an cin tuntu

ɓ

e.

Tu

n bayan shigowar Amal a gujen nan sakina taja can gefe tana amsa call

ɗ

in saurayin ta dake

hanyar zuwa

Matsawa kusa da ita Amal tayi, seda tayi ƙasa da murya tace "wayar nan da kikeyi fa ta sa

ɓ

awa

addini malama"

Ta ja gefe kamar ba ita tayi maganar ba

Se

da sakina ta gama masa kwatancen gidan ta aje wayar kafin ta waiga inda Amal ke zaune

tace "Me kikace uwar ƴan shishshigi?"

Banza Amal tayi da ita, duk da taji me tace, amma tayi pretending kamar bata ji ba taci gaba da

firar ta

Ƙ

wata sakina tayi ta mi

ƙ

e da niyar jan mumtaz zuwa sauya kaya mama ta fa

ɗ

o

ɗ

akin itama

Sama-sama ta amsa gaisuwar su kafin ta wurga idon ta can inda sakina ke tsaye tana wa

mumtaz magana

Da hanzari mama ta ƙarasa can, hannun sakina kawai ta kamo ta janyota suka fito daga palon

zuwa can sasan maman.

Suna fita Amal ta saki gu

ɗ

a ha

ɗ

e da karka

ɗ

a jiki tana juyi

Kallon ta mumtaz tayi ta yafitota da hannu

Amal na dariya ta matso kusa da mumtaz

Kafin mumtaz tayi magana Amal tace "muje mu sauya kaya"

Mumtaz ta gane me take nufi,

ba musu suka fice daga palon

Tacan bayan

ɗ

akin ya faruk Amal taja mumtaz,

ido cikin ido Amal ta kalle ta tace "kin san wa ya Tk ya aura?"

Tsaki mumtaz taja kafin tace "wai wani ya Tkn kk magana akai?"

Cike da gulma Amal tace "Ya Tk na nan gidan, to w

allahi na shiga

ɗ

akin umma babba naji tana

waya da Abba b yana fa

ɗ

a mata an

ɗ

aura aure harda na ya Tk da sakinar uncle junaid"

Ido waje mumtaz ta dafe ƙirji tace "jakar ubancan kayyasa!!

Sakina fa kikace?"

Rai fess Amal tace "Rass sakinar da kika sani,

kuma daga majiya me ƙarfin gaske naji"

Ai mumtaz bata gama tsayawa jin ta ba tayi hanyar sasan su da sauri kamar zata kifa

Direct bedroom

ɗ

in mama ta nufa,

Mur

ɗ

a ƙofar tayi tajita gam a rufe

Ƙ

wanƙwasa tayi, daga ciki mama tace "waye?"

"nice mama"

S

akina ce ta bu

ɗ

e ƙofar duk tabi ta firgice

Mumtaz na shigowa tace "mama wai da gaske ya Tk an

ɗ

aura mishi aure da sakina"

Dakatar da ita mama take, saboda sun kasa gaya ma sakinar, amma ina seda ta kai ƙarshen

tambayar ta kafin ta tsaya

A mugun firgic

e sakina tace "wai wace sakinar kike nufi?"

Shiru mumtaz tayi, ta nemi waje ta zauna ganin

ɓ

allo ruwan datayi.

A tsorace sakina ta kalli maman ta dake kuka sannan ta waiga ta kalli mama itama tayi

zuru-zuru tace

"Dan Allah da gaske ni sakinar ake nu

fi wai?"

Yarda tayi magaanar mama taji wani mugun tausayi ya kamata,

Kamota tayi ta zaunar da ita tukun ta runguneta sannan tace "ki kwantar da hankalin ki sakina,

Dad

ɗ

in ki kawai muke saurara muji tabbaci amma ba wani abun da zaki

ɗ

aga hankalin ki bane

akai"

Da ƙarfi ta ture mama ta miƙe tsaye, cikin hargowa da rawar jiki tace "ku fa

ɗ

a min gaskiya kafin

zuciyata ta buga, da gaske ni sakinar ake nufi ko wata ce daban?"

gya

ɗ

a kai mama tayi sannan tace "ki nutsu abi komi a hankali sakina"

Wage baki

tayi ta kurma ihun da seda ya janyo hankulan mutanen dake zaune a palo.

ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU

🤲

LAUJE CIKIN NAƊI

NA

ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)

MARUBUCIYAR

MAKIRCI

KISHI DA ALJANA

👹

WANI HANIN GA ALLAH

Ƙ

ADDARAR MU

LAUJE CIKIN NAƊ

I

WATTPAD@ZAINABFALALU8

Pg57-58

A guje mama da mamar ta suka tare ta ganin zata buga kanta a ƙasa

Kafin ta kai ƙasa suka tare ta

Cikin kuka maman ta ke jijjiga ta tana kiran sunan ta

Mumtaz dake tsaye jiki na ta kerma mama tace "kawo ruwa da sauri su

ma tayi"

Gaba

ɗ

aya mumtaz ta ru

ɗ

e ta manta sam akwai toilet a

ɗ

akin ta bu

ɗ

e ƙofa ta fice a ru

ɗ

e zuwa

neman ruwa

Bu

ɗ

e ƙofar data yi ne ya ba wasu daga cikin ƴan'uwan maman shigowa

ɗ

akin

Ƙ

anwar mahaifiyar su maman ce tace "me ya same ta ne ni hassu, ina

yanzun nan naga

gilmawar ta?"

Cike da kuka sa kuma

ɓ

acin rai da ya fara bayyana a fuskar mum

ɗ

in sakina ta waiga ta kalli

matar tace "inna hassu wallahi in dai junaid yayi sanadiyar rayuwar ƴata sena maka shi a kotu,

na san ba wanda ya isa ya gaya mish

i yaji, amma ke tunda ƙanwar uwace a wajen shi ƙila yaji

taki maganar"

Bata ƙarasa ba inna hassu ta dakatar da ita cikin sauri tace "Kiyi ki kaini inda nake son zuwa kin

tsaya kina ta mana jaye jayen lukutar masifa"

Mama tayi caraf tace "ayi a hankali d

an Allah, kunga akwai baƙin kunya a gidan"

Inna hassu tace "ku fa

ɗ

a min me junaidun yayi?

Mama tace "aure ya

ɗ

aura mata da

ɗ

an gidan ƙanin megidana"

Kusan gaba

ɗ

aya

ɗ

akin aka hau salati da tafa hannuwa

Riƙe baki inna hassu tayi tace "shine wai abin

ɗ

aga hankali harda suma?"

Sakatoo mum

ɗ

in sakina da mama sukayi suna kallon ta da mamaki

mum

ɗ

in sakina tace "aure fa ba shiri, babu jituwa ko wata sanayya tsakanin ta da yaro fa inna

hassu"

Ɗ

aya bayan

ɗ

aya inna hassu tace kowa ya fita

Kowa ya fita ya

rage daga ita se mama se mum

ɗ

in sakina,

Se sakinar dake kwance ido rufe bayan ta farfa

ɗ

o daga suman wucin gadin data yi

Inna hassu ta kalle su duka tace "waye ke da haƙƙin aurar da ƴarsa?"

Ba wanda yace komi, da kanta ta ba kanta amsa tace "ina ubane

ke da wannan haƙƙin"?

Ta

ɗ

ora da "mujira shi muji hujjar shi ta yanke wannan hukuncin da yayi ba wai ku zauna ku

ɗ

aga hankalin ku ba itama yarinyar ku

ɗ

aga mata nata.

Yanzu abunda za'ayi shine, ke Asiya kamo ƴarki mu tafi can gidan naku ayi komi a can g

udun

surutun mutane"

Ba yarda suka iya haka mum

ɗ

in ta kamo sakina da banda kuka babu abinda takeyi, duk uban

kwalliyar da aka

ɗ

auka ta cacca

ɓ

e da hawaye da majina, suka yi waje.

Kun san gidan biki, nan aka koma maganar da yarda abun ya kasance.

Mum

my kam data ji batayi mamaki ba, dan ta san a halin mijin ta ze iya aikata komi ba tare da

sanin ta ba

Da Tkn ya shigo gidan ma rungume ta yayi yana murnar shima ya zama ango

Zaunar da shi tayi ta tambaye shi ra'ayin shi ne ko kuwa na iyayen shi ne

Da b

akin shi yace mata ra'ayin shi ne, harda ƙarin cewa, daga tambayar baban ta yace kawai a

ɗ

aura yanzu.

a haka ya barta, ko ajikin ta taci gaba da sabgar jama'ar data gayyata.

Tsegumi na can sasan umma babba tunda ita ta fara jin maganar auren

Tayi-tayi t

aji wani abu game da auren a bakin ya faruk, amma yace mata be san komi ba akan

lamarin.

Inna hassu suna isa gidan suka iske uncle junaid baje yana bacci

Da mamaki sakina da mum

ɗ

inta suke kallob shi,

Cikin kuka sakina tace "Gaskiya ba lafia ba mum, k

alli a yarda dad ke bacci fa"

Ita kanta hajiya Asiyan jiki a sanyaye ta matsa kusa da mijin ta,

Ƙ

afar shi ta kama ta jire mishi takalmi sannan ta cire mai hular kanshi, da ƙyar suka ha

ɗ

u su

ukun suka cire mishi malum malum

Inna hassu ta kalli haj Asiya

tace "anya lafiar shi ƙalau kuwa?"

Shiru hajiya asiya tayi, tama rasa wani kalar tunani zatayi.

A gidan biki kuwa an ci gaba da shagali, masu janjanin magana nata yi, a haka ma wasu basu

san da maganar ba ana ta sha'ani

Wajen biyar da rabi na ya

mma masu

ɗ

aukar amare suka fara isowa

Kaf amaren sun bar palon da suke zaune, ko wacce ta koma sasan su

Ya sabiha ta sasu Amal yin wanka kafin su Abba babba su ƙaraso

Haka Najwa itama ƙanwar mummy ta ha

ɗ

a mata ruwan wanka da yaji turaruka masu ƙamshi.

Mumtaz kuwa tunda aka fitar da sakina jikin ta ya sake yin sanyi, ga azababbiyar fa

ɗ

uwar

gaban da ta ƙaru fiye da na baya

Maman kanta dauriya kawai take wajen sallamar mutane dan kalli

ɗ

aya zakai mata kasan duk a

firgice take, bata da sukunin zuciya

Mumtaz na nan kwance a kan gadon mama ta sake shigowa

ɗ

akin

cikin fa

ɗ

an dabata san daga ina ba tace "yanzun ma se nace kiyi wankan ne?"

Murya na rawa tace "a'a mama"

Mayafin ta tafara cirewa sannan ta cire sauran kayan

Ɗ

aya daga cikin akwatunan ta da t

a ha

ɗ

a ta bu

ɗ

e, towel ta

ɗ

auka sannan ta shige toilet tana

share hawayen da suka sakko mata.

Ta jima a ciki tana kuka kafin tayi wankan ta fito

Mai kawai ta shafa, se kayan ƙamshi, amma ko kwalli babu a idon ta

Wannan karon blue black

ɗ

in atamfar me rat

sin fari a jiki ta saka

Masha Allah, sosai ta fito a cikin

ɗ

inki tayi

ɗ

ass abinta shigar ta dace da kalar fatar ta ƙwarai.

Bu

ɗ

e jakar da ƴankunnaye ta ke aciki tayi har ta

ɗ

auki ƴan kunne masu kyau zata saka ta fasa,

ƙ

ananun barima ta

ɗ

auka ta manna a

kunnen ta, har zata rufe jakar ta hango wannan

ɗ

an abin

hannun da ta sata ta, da sauri ta kai hannu ta

ɗ

auke shi ta saka a hannun damanta,

first time da ta saka abun hannun kenan, shiru tayi ta tsaya tana kallon yarda ya dace da

hannun ta da kuma shigar d

ata yi

Haka kawai ta tsinci kanta da yin murmushi.

Maida komi tayi ta rufe bayan ta cire sabon farin hijabi ƙar daga cikin kayan

Sassauke akwatunan tayi ƙasa, tukun ta haye gefen gadon tayi kwanciyar ta.

Gab da magariba su Abba b suka sallami ƴaƴan

nasu bayan doguwar nasiha da suka sha

Tun ana jiran uncle Abbas har suka gaji suka sallami yaran .

Tabbas gida yana da da

ɗ

i, koda kai kaji kana son auren, amma ranar tafiya gidan miji se an

ɗ

aure

gaba

ɗ

ayan su kuka suke, kar ma kuzo kuga mumtaz, duk ir

in dauriya da kawar da kai irin na

Abba ƙ, kasa daurewa yayi, be bari an gama ba ya bar palon

Mama kam dama ko da aka kira ta ƙin zuwa tayi, da goggon safiya ta dameta se cewa tayi "ai ni

na gama mata fa

ɗ

a, duk abinda taga inayi tayi shi bazata ta

ɓ

a ta

ɓ

ew

a ba"

Ba yarda goggo safiya ta iya, haka ta rabu da ita.

Ya faruk na cikin RANGE ROVER shi ƴar yayi, gab da babban palon,

Ko wacce an riƙota fuskar ta a rufe zuwa wajen motar

Duk da ba da son ranshi ze kaisu gidajen nasu ba ya sakko yace "Iya su biya

r

ɗ

in zan

ɗ

auka,

ko wacce ta shiga wata motar"

Goggo safiya tayu caraf tace, "a ina ka ta

ɓ

a ji amare sun tafi ba ƴan rakiya?"

Fuska ba yabo ba fallasa yace "bance kar kuje ba ai, ina nufin motar bazata

ɗ

auke ku ku duka

ba"

Uncle ƙasim ya ƙaraso yace "su

shiga mu gani"

Hafsat ta fara shiga, se najwa, sannan bilkisu, se Amal, kujerar

Bayan ta cika, uncle ƙasim ya rufe musu ƙofar

sannan ya bu

ɗ

e ƙofar gaba yace "zo ki shiga nan mumtaz" tana shiga yace "matsa" sannan

yace "ya safiya shiga" ta shige tukun

ya rufe ƙofar.

Tun kafin dama a fito da amaren, ƙawar ko wacce tabi motocin angon ƙawar ta

Haka dangi ma, wasu suce can zasu wasu suce nan zasu

Haka angwayen suka kwashe su tas

Tun farko sun san dama daga gida za'akai musu amaren nasu.

Ya faruk ya d

aidaita motar akan titi tukun ya kalli goggo safiya yace "gidan wa za'afara zuwa"?

Tana kallon hanya tace "a fara kai babba se ƙaramar ta zama ta ƙarshe"

Mumtaz najin haka ta sake lafewa a jikin goggo safiya tana sauke ajiyar zuciya, tun jiya dama

take r

oƙonta kar a fara kaita, kuma a al'adance in biki ya ha

ɗ

e haka, ƙarama ake fara kaiwa

sannan babba.

Hakan kuwa akayi, hafsat naji na gani aka fara kaita,

Sannan bilkisu

Gidan najwa da Amal ba nisa tsakani, se anje gidan najwa kafin na Amal,

Nan ma sed

a aka kai najwan tukun aka zagaya da Amal, rungume juna suka yi da mumtaz

suna ta kuka, da ƙyar aka raba su tukun aka wuce da mumtaz

Kukan da mumrtaz keyi a yanzu yafi na

ɗ

azu

Gaba

ɗ

aya ya faruk na neman rasa nutsuwar shi

A cikin zuciyar shi yake jin ku

kan ta

Jiki a mace ya kai hannun shi jikin radion motar ya kunna karatun ALARAMMA AHMAD

SULEIMAN wanda yake karanta suratul mulk

Tun sautin kukan na tashi da ƙarfi har ya koma yayi ƙasa sosai

Shi kanshi karatun ya saka shi nutsuwa ƙwarai

Yarda suke taf

iyar har yaso bawa goggo safiya mamaki

Laƙaƙai laƙaƙai haka suke tafia, da na kalla da kyau naga a 40 yake tafiyar

Kasa haƙuri goggo safiya tayi tace "wannan tafiya haka faruk, kamar baka so mu kai"

Se a sannan ya farga da yarda yake tafiyar

Duk haushin

kanshi ya kama shi

Sunyi nisa sosai goggo safiya tace

"na mance, gidan sirikanta Za'a fara kaita kafin mu wuce gidan ta".

Cike da ƙosawa ya faruk yace "mijin ya kaita da kanshi, ina da abun yi ni kam"

Da sauri goggo safiya tace "wallahi baka isa

ba, al'adar suce, kuma tunda har suka sanar mana

to ba zamuyi ƙaranta ba, dole muje"

Rai

ɓ

ace ya faruk yace, "nifa ban san gidan ba"

Itama rai a

ɓ

ace tace "bari na kira yayi maka kwatance"

Be sake cewa komi ba, se muryar kalid da yake saurar ta way

ar goggon yana musu kwatance.

Har ƙofar gidan suka je, a can suka iske mota biyu

ɗ

auke da mutum uku-uku a ciki, ciki harda

umma babba suna jiran ƙarasowar su.

Suna zuwa suka

ɗ

unguma zuwa ciki inda ahalin mami ke jiran ƙarasowar su

Mami da kanta ta t

arbi mumtaz da ƴan rakiyar ta har zuwa ciki

Tana rungume da mumtaz data lafe ajikin mamin, itama ta taro bayan mami da hannun ta na

dama ta riƙe ta

A haka suka taka zuwa ciki, ana ta

ɗ

aukar su hotuna, ga gu

ɗ

a nata tashi ta ko wace kusurwa

Da dai mumta

z taji ana ƙoƙarin yaye mata rufin fuskarta ta saka duka hannayenta ta riƙe hijabin

ƙ

am

Har seda mami ta aje ta a babban palon gidan, tukun ta kalli su umma babba tace, "marhabun

ku zauna bari nazo"

Hannun daman ta mumtaz tasa ta ta

ɓ

o goggo safiya dake

gefe,

Ɗ

iyar ƙanwar mami nata

ɗ

aukan hotunan ta,

Khalid ya saka ta dama, seda ta

ɗ

auka sosai duk da ba wani ganin fuskar ta ake ba tukun ta

fice

Ɗakin da sauran take takoma, sannan ta danna ma number khalid

ɗ

in kira

Yana

ɗ

agawa tace "duba whatsapp yanzu

zan antayo maka pic

ɗ

in, dan ma taƙi bari muga

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login