Showing 72001 words to 75000 words out of 88589 words
su ya sabiha ne suka je akayi jeren sabbin kayan da aka
siya
Duk wanda k
a gani a gidan kasan
ɗ
an'uwa ne duk wasu bare sun jima da tafiya.
Da yamma wajen ƙarfe biyar saura ya faruk ya nufi gidan da a yanzu can mus'ab ke zama
Da keys
ɗ
in shi ya bu
ɗ
e gidan ya shiga
Seda ya ƙare wa dattijon dake
ɗ
aure a tsakiyar palon kallo s
annan ya zauna a kujerar dake
kallon shi
Da ƙyar dattijon ya
ɗ
ago kai ya kalli ya faruk sannan ya maida kanshi ƙasa
Ya faruk bece mishi komi ba, sema wayar shi da kara a kunne, shirun da be wucw seconda yayi
ba kafin yace "uncle ƙasim ka shigo layin ne
?"
Daga can yace "ina daidai gidan"
Fitowar mus'ab daga cikin bedroom kenan ya faruk yace "bari na shigo da uncle ƙasim"
zama mus'ab yayi yace "to"
Anan waje uncle ƙasim yayi parking, tukun ya biyo bayan ya faruk tambayoyi fal bakin shi.
Yana sa
ka ƙafar shi a palon ya tsaya cak yana kallon mus'ab da ya tara ƙasumba a fuska
Raba kallon shi yayi,
ya kalli mus'ab da murmushi yaƙi barin fuskar shi, sannan ya kalli dattijon da yake a
ɗ
aure a
ƙ
asa tukun maida kallon shi ga ya faruk da yasha baƙin gi
lashi fuskar nan a murtuke.
Ƙarasowa yayi a hankali idon shi a kan mus'ab yace
"Mus'ab yaushe ka dawo?"
Kai tsaye ya faruk yace "Ba inda yaje uncle, yana nan"
Da mamaki uncle ƙasim ya maimaita "yana nan fa kace?"
Be jira amsar su ba ya sake nuna mut
umin dake
ɗ
aure yace "shi kuma waye wannan kuka
ɗ
aure shi haka?"
ya faruk yace "calm down uncle ƙasim, dalilin zuwan ka nan kenan ai"
Be sake cewa komi ba se waje da ya samu ya
ɗ
osana ya zauna, dan ya faruk da mus'ab sun
fara bashi tsoro.
Gyaran mur
ya ya faruk yayi ya fara bashi labarin komi A-Z, sannan ya nuna mutumin nan yace
"shine tun shekarnjiya muka je na
ɗ
akko bokan nasu na kawo shi nan.
Duk yarda zuciyar uncle ƙasim take da dakiya se gashi zaune dirshen yana kuka da idanuwan
shi
Kuka hard
a majina jin kalar cin amanar da
ɗ
an'uwan shi da kuma matar
ɗ
an'uwan shi suka ƙulla
Cikin su babu wanda ya lallashe shi, dan abin ayi kukane ga duk wanda yaji labarin cin amanar
nan
Uncle ƙasim yafi awa
ɗ
aya kafin ya dawo normal, yayi shiru ya zabga tagu
mi yana kallon
mutumin da ya shirya dukka tuggun
Murya a dishe yace "all this while me yasa kuka bar abun a tsakanin ku baku fallasa maƙiyan
Allah ba?"
Ha
ɗ
iye miyau me
ɗ
aci ya faruk yayi sannan yace "Uncle ƙasim, in baka iya kama
ɓ
arawo ba, to
shi se y
a kamaka"
Ya faruk be gama rufe bakin shi ba wayar bokan tayi ringing a karo na ba adadi
Kallon wayar sukayi dukkan su, sannan ya faruk yace "calls
ɗ
in su ya fi
ɗ
ari uku daga shekaran
jiya zuwa yanzu"
Cike da
ɓ
acin rai uncle Ƙasim yace "ba amfanin hak
an, so nake kawai yanzu ku tashi muje
gidan ayi wacce za'ayi kawai"
Karka
ɗ
a kai ya faruk yayi sannan yace, "akwai abinda ban ƙarasa ba, kuma yanzu zan
kammala shi kafin mu dangane da gidan"
Shiru kawai uncle ƙasim yayi, dan abun yafi ƙarfin kanshi ga
ba
ɗ
aya.
Juyawa saitin bokan ya faruk yayi, rufe ido yayi ya tsinka mashi mari me shiga jiki kafin yace "ka
haddace abinda nace ka gaya musu ko na sake maimaita maka maƙiyin Allah?"
Cikin rawar murya ta irin wanda yasha wiyar nan yace "wallahi na hadda
ce ranka shi da
ɗ
e"
Da kanshi ya janyo wayar bokan yayi dialing no
ɗ
in uncle Abbas
Tsit polon yayi, ringing
ɗ
aya kamar dama suna a kan wayar uncle Abbas ya
ɗ
aga,
Daga jin muryar sa zaka san a ki
ɗ
ime yake, "Haba malam, haba malam, ina ka shiga tsawon
kwan
akin nan muna neman ka amma baka amsa wayar mu?"
Cikin ƙarfin hali bokan yace "Ina wani aiki ne, ba gashi na kira da kaina ba"
Kamar me ƙinƙina uncle Abbas yace "dukan mu gamu a waje
ɗ
aya, rikici na neman
ɓ
arkewa a
tsakanin mu, in hakan ta kasance asirin
mu ya gama tonuwa malam"
Bu
ɗ
e mishi manyan idanuwan shi yayi, yayi mashi alama da ido
Bokan yace "Kuna jina dukan ku?" a tare su ukun suka ha
ɗ
a baki wajen fa
ɗ
in "eh malam"
ya
ɗ
ora da "abinda nake so da ku shine, ku tabbatar da ankai yarinyar nan komi
n dare
ɗ
akin ta,
rufe bakin kowa da kukace nayi, to nayi,
kaita
ɗ
akin ta shine rufar bakin kowa, daga nan ku bar min komi babu wanda ya isa yaga
bayan ku, kuma takardun campanonin da nayi muku alƙawarin cewa da kanshi ze tabbatar da
cewa ba mallakin sa b
ane shi ka
ɗ
ai, akwai saka hannun jarin ku a ciki ze tabbata shima a daren
gobe, amma shara
ɗ
in shine ku kai yarinyar nan kafin goben"
Yana gama fa
ɗ
in haka ya faruk ya gintse wayar ha
ɗ
e da tallaƙe ƙeyar maƙiyin Allah.
Da ƙarfi uncle ƙasim yace "HAZBINAL
LAHU WANI'IMAL WAKIL"!
Ya sake ka
ɗ
a kai yace "Mutum da dukiyar sa halalin sa gumin sa amma suke son ganin bayan
shi".
Tsuru tsuru sukayi gaba
ɗ
ayan su, maganar tarewar sakina sam uncle junaid beso ba, amma
jin kalaman bokan nasu na ƙarshe yasa yaji ran
shi yayi fari
Uncle Abbas da umma ƙarama daman uncle junaid ne matsalar su
Suna jin yace "Na yarda ta tare
ɗ
in" umma ƙarama ta daka wani uban tsalle kamar ƙaramar
yarinya ta rungume uncle Abbas da shima dariyar cin nasara da suke tunanin sun samu yake
(WA
'IYAZUBILLAH)
A take umma ƙarama ta bar wajen ta nufi gida.
Uncle junaid ma ya nufi nashi gidan da yazama kamar gidan mutuwa a ƴan kwana biyun nan.
A yarda suka rabu dama uncle junaid ze kira Abba babba da kanshi ya sanar dashi tarewar
sakinar a yau
Aikuwa hakan ta kasance, ko gidan be kai ga shiga ba ya kira Abban
A mutunce suka gaisa, yayi masa bayanin komi
Abban yaso yaja maganar amma uncle junaid ya fahimtar da shi amfanin yin hakan tuntuni
A take Abba babba ya yarda, sukayi sallama san
nan ya kira Abba ƙarami ya sanar da shi,
tukun ya kira uncle Abbas da dama call
ɗ
in yake jira,
Sannan ya kira uncle ƙasim suma da suke zaune suna jiran kiran
Sanda uncle ƙasim ya yaga kiran Abba babba kuma yaji akan maganar da ya kira, abun ya
sake bash
i mamaki ainun.
Murmushi ya faruk yayi jin komi na zuwan masu da sauƙi.
***TK
Sanda uncle Abbas ya kira shi ya sanar da shi tarewa sakina a yau
ɗ
in nan, haka yayi ta
birgima yana murna kamar wani ƙaramin yaro
A take uncle ƙasim yace "Yanzun nan zan
sa azo ayi shara da goge goge tunda gidan sabo ne
babu abinda yayi"
Cike da zumu
ɗ
i Tk yace "To daddy"
Kankace me maganar tarewar sakina ta ba
ɗ
e sasan gidan gaba
ɗ
aya
Abba ƙarami da kanshi ya kira mama ya sanar da ita, har da fa
ɗ
in "ki shirya ki tafi
can gidan
junaid
ɗ
in"
Jiki a sanyaye mama tace "to, Allah yasa hakan shi yafi zama alkairi"
Mumtaz da inna hassu na gefe, har rige-rigen tambayar ta suke
Nan tace musu "yau ne sakina zata tare wai"
Riƙe baki inna hassu tayi sannan tace "shine ko junaid
u ya kirani yasan da ina nan ban koma
ba"
Mama tace "ai bata
ɓ
aci ba, yanzun ma shiryawa zakiyi mu tafi tare"
Mumtaz tayi karaf tace "mama nima zani dan Allah"
Ɗ
aga hannu sama mama tayu tace "ba ruwana, ki tambayi faruk"
Ta
ɓ
e baki mumtaz tayi kamar g
aske tace "to ara min wayar ki na kira shi"
Da hannu ta nuna mata inda wayar take ha
ɗ
e da miƙewa zuwa ta shirya
Mumtaz na ganin mama ta shige ta maida wayar ta ajiye, ha
ɗ
e da turo baki tace "wallahi ba zan
kira ba kuma se naje, kullum in zakayi abu se ac
e se ka kira wani can"
ALLAH KASA ANNABI YA CECE
🤲
LAUJE CIKIN NAƊI
NA
ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)
MARUBUCIYAR
👹
MAKIRCI
KISHI DA ALJANA
WANI HANIN GA ALLAH
Ƙ
ADDARAR MU
LAUJE CIKIN NAƊI
WATTPAD@ZAINABFALALU8
Pg77-78
Da
gudu ta shige
ɗ
akin ta,
Bata jima da watsa ruwa ba dama,
Rasa kayan da zata saka tayi, can idon ta ya kai ga baƙar Abaya
Da sauri ta cirota ha
ɗ
e da mayafin ta
Roll on se
ɗ
an body spray me da
ɗ
in ƙamshi ta fesa
Sannan ta saka rigar
Gashin ta da ke a war
gaje ta ha
ɗ
e shi ta saka ribbom ta
ɗ
aure sannan tayi rolling da mayafin
mudubi ta kalla, ganin yarda ta fito ras a kayan yasa ta wani kashe ma kanta ido
ɗ
aya
Har ta juya zata fita ta dawo da saurin ta zizara kwalli a idon ta, dan tasan sarai mama se tayi
magana in taga idon ta fari ƙwal.
Fitowar su kenan suka ga sisters
ɗ
in mummy kusan su takwas sun shigo
Cike da mutuntawa aka gaisa suka wuce.
Miƙawa mumtaz key
ɗ
in motar tayi sannan ta zagaya ta shiga gaba
Inna hassu kuma ta shiga baya, mumtaz na ma
zaunin driver.
Suna hawa titi mama ta kalle ta tace "Ba sauri muke ba mu kam, jamu a hankali wallahi"
Dariya mumtaz tayi, tace "Hajiya mama"
Daga can baya inna hassu tace "ah da gaskiyar ta wallahi, koni yarda naga kin fizgi motar seda
na zabura"
Haka
sukayi ta wasa da dariya har suka kai gidan uncle junaid.
Suna shiga gidan suka iske ana buga danbarwa da sakina akan shiryawa
Kallo
ɗ
aya mumtaz tayi ma sakina taji mugun tausayin ta ya kama ta
gaba
ɗ
aya a ƴan kwanakin nan da akayi ta wani ko
ɗ
e ta ram
e kamar warda ta shekara tana
jinya
Jiki a sanyaye tace "ina kayan nata?"
Ƙ
anwar mum
ɗ
in sakinar ta miƙa wa mumtaz kayan, suka juya suka bar musu
ɗ
akin.
Sakaya ƙofar mumtaz tayi tukun ta matsa kusa da sakina da ko ƙarfin kirki bata da shi tsabar
rashi
n cin abinci da ba tayi,
Kusa da ita ta zauna, dafa ta tayi tace "Haba sakina kina cutar kanki da yawa, jifa yarda kika
koma daga last week zuwa yau,
Ki
ɗ
auki ƙaddara ki fawwala ma Allah komi, ko wannen mu yana da tashi jarabawar"
Cikin fushi sakina ta
katse mumtaz tace "Kin fa
ɗ
i haka ai bayan ke kin samu muradin ranki"
Murmushi mumtaz tayi sannan tace "nasan baki san khalid ya sakeni ba a ranar da aka kaini
gidan su"
Duk da rashin ƙarfin jikin da bata ji hakan be hanata waigowa da sauri ba ha
ɗ
e da fa
ɗ
in "Haba
dai?"
Gya
ɗ
a kai mumtaz tayi
Can ƙasan zuciya sakina tace "Ka
ɗ
an kenan kika gani"
A bayyane kuma tace "To garin yaya hakan ta kasance, me kikayi mishi to?"
Ta
ɓ
e baki mumtaz tayi sannan tace "shi ya san ma kanshi sakina"
mamaki mumtaz keyi gani
n yarda sakina kamar fara'a take da jin labarin sakin da akai mata
Basarwa tayi taci gaba da bata baki akan muhimmancin bin iyaye,
Haka kurum ta tsinci kanta da kasa gaya mata an maida auren ta kan yaya faruk.
Biyar da rabi na yamma aka fito da sakin
a da, sam ba zaka iya tantance a wani yanayi take ciki
ba
Fuskar ta ba yabo ba fallasa, har cikin bedroom wajen maman ta aka kaita
Saboda yarda kuka yaciyo ta kasa cewa komi tayi, su mama suka taso ta suka fito
Motoci ne reras ba laifi, kusan guda shida
, haka aka saka sakina idon nan nata ƙur tana bin
kowa da kallo har motocin suka
ɗ
aga
Mumtaz ma na daga motar mama tana binsu a baya, wannan karon ita ka
ɗ
aice a motar.
Masha Allah, gida se ƙamshi yake zubawa kamar gaske, haka aka wuce da sakina har cik
in
ɗ
aki aka zaunar da ita
Su mama suka sakata a gaba da nasiha da rarrashi tukun sukai mata sallama suka fito.
Ba su wani jima a gidan ba suka fito kowa ya kama gaban sa
Suna tafe a hanya mama tayi shiru tana ta kallon titi
Can ta nisa tace "wallahi
sakina ta bani tausayi, Allah yasa dai ta sa ma kanta haƙuri da salama
ta zauna har su samu su fahimci juna"
"hmm" kawai mumtaz tace, taci gaba da tuƙin ta har suka je gida
Suna shiga gida taga motar ya faruk a pake
Duk a tunanin ta baya cikin motar, ta
je tayi parking a kusa da tashi
Yana zaune yana waya da mus'ab amma hankalin shi gaba
ɗ
aya yana gareta
Mumtaz na parking mama ta fice tayi sasan mummy yi mata Allah sanya alkairin Tk
Ya faruk na ganin mama ta fice ya sallami mus'ab yayi wuf ya fito
Mum
taz bata ankare ba taji shi tsulum ya fa
ɗ
o mata cikin mota, har seda ta
ɗ
an firgita taja da
baya
Dalalo mata ido yayi yace "wa kika tambaya da zaki fita?"
Sosa kai ta hau yi, tana inda inda tace "ai ban same ka bane, kuma naga da su mama zamu fita
ai"
Ɗ
age duka girar shi yayi, sanna yace "Shiyasa kika ƙi tambaya kenan?"
Shiru tayi ta sunkuyar da kai ƙasa
a hanakali tace "to kayi haƙuri"
Murmushi yayi ha
ɗ
e da fa
ɗ
in "Ah lallai asalin mumtaz
ɗ
in da na sani ta fara dawowa tunda har
ana iya fa
ɗ
in nayi haƙ
uri"
Murmushi kawai tayi
Ya sake cewa "muje ki raka ni wani waje"
Taso yin gaddama, amma bata ga wannan fuskar ba.
Motar shi suka koma daidai fitowar mama daga sasan mummy ta hango fitar su, murmushi tayi
kawai ta wuce nata sasan.
Suna tafe yana mat
a hira, tun tana basarwa har ta dawo tana bashi amsa
Daidai ƙofar wani
ɗ
an madedecin guda me kyau yayi parking
Kallon shi tayi sannan tace "gidan wa ne nan?"
Ta
ɓ
e baki yayi yace "cewa akayi na kawo ki dan Allah, ki shiga minti goma na baki ki fito"
Ƙ
in
fita tayi dan bata san ina ne ba,
Shima basarwa yayi yaja seat
ɗ
in kujera baya yayi kwanciyar shi
Can ya waigo yaga itama idonta a rufe, zungurin ta yayi da hannu
Sannn yace "yarinya duk a cikin mintocin ki ne, ba ruwa na"
Yana gama fa
ɗ
in haka ya jany
o wayar shi yayi dialing no
ɗ
in Amal, bugu biyu ta
ɗ
aga, cewa
kawai yayi "Leƙo" ya aje wayar
Mumtaz na zaune taga fitowar Amal da gudu tayo kan motar
Da mugun mamaki mumtaz ta kalli ya faruk da ya basar tace "Innalillahi, wallahi ban yarda ai
fa
ɗ
a min
ya kamata kayi"
Bama ta jira me zece ba ta bu
ɗ
e motar
Wani ihu suka saka seda ya faruk yayi saurin toshe kunnuwan shi
Cike da farin ciki suka rungume juna, ko ta kan ya faruk basu sake biba sukayi ciki rungume da
juna.
Karka
ɗ
a kai kawai yayi yace "Baza
su ta
ɓ
a girma ba yaran nan".
****Ango TK
Ana idar da sallar isha'i ya nufi gidan amarya sakina
Tana nan zaune inda aka barta, ba sallah ba salati, banda saƙa da warwarar mugun abu babu
abinda take tun tafiyar wa
ɗ
anda suka kawo ta
A hankali ta tashi
ta ƙarasa gaban mudubi ta tsaya,
ƙ
are ma kanta kallo tayi daga sama har ƙasa, a fili tace
"wallahi ba ajin ka bace ni Tk, ko ta halin ƙaƙa se na bar gidan nan ba tare da igiyar ka a kaina
ba wannan alƙawari ne na
ɗ
aukar ma kaina! ta dafa ƙirjin ta ha
ɗ
e d
a gya
ɗ
a kanta.
KUYI HAƘURI NA JINA SHIRU, JIKI DA JINI
😊
ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU
🤲
WANNAN PAGE ƊIN SADAUKAR WANE GA DUK WANI MAKARANCIN "LAUJE CIKIN NAƊI"
Ƙ
AUNAR KU TA DABAN CE A CIKIN RAINA
❤
️
LAUJE CIKIN NAƊI
NA
ZAIN
AB FALALU(MRS SULAIMAN)
MARUBUCIYAR
👹
MAKIRCI
KISHI DA ALJANA
WANI HANIN GA ALLAH
Ƙ
ADDARAR MU
LAUJE CIKIN NAƊI
WATTPAD@ZAINABFALALU8
Pg79-80
Tana nan a tsaye taji shigowar shi cikin gidan,
Rufe ko ina yayi sannan ya ƙaraso cikin
ɗ
akin da take
Tk na tura ƙofar ya tsaya cak yana bin sakina dake tsaye a gaban mudubi da ido
Kamar maye haka ya hau lashe baki yana wani marmar da idanu.
Ta cikin mudubin take hango shi, wani tsana da ƙyamar shi kawai ke taso mata bilhaƙƙi
Ba sallama
ba komi haka