Showing 66001 words to 69000 words out of 88589 words

Chapter 23 - Lauje-Cikin-Nadi-Book-Compeletx

HAKA NAN NA DAURE NAYI MAKU

ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU

🤲

LAUJE CIKIN NAÆŠI

NA

ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)

MARUBUCIYAR



👹

MAKIRCI

KISHI DA ALJANA

WANI HANIN GA ALLAH

Ƙ

ADDARAR MU

LAUJE CIKIN NAÆŠI

WATTPAD@ZAINABFALALU8

Pg69-70

Duk wata hanya da ya faruk yasan ze ha

É—

u da umma b ya kauce mata

A daren suka yi waya da Æ´an'uwan shi suka ji dahir

É—

in zancen auren a bakin shi, k

uma suka

sanar da shi jiran da umma b ke masa,

Sosai suka taya shi murna, bama kamar ya sabiha datafi kowa sanin shi.

***MAMA

Murnar data ke ciki bata musaltuwa, Æ´an'uwan ta kaf da suke gidan kowa yaji abunda ya faru na

auren mumtaz da ya faruk,

Da m

amaki da yawansu ke tambayar ya akai hakan ta kasance

Kafin mama tayi magana goggo safiya tayi caraf tace "sauyin ubangiji mana, a daren tun kafin

mu kai ga isa da ita mijin ya kira yace ya sake ta akan dalilin shi mara tushe,

Aikuwa a cikin daren jiya i

yayen ta suka

É—

aura mata da wanda yafi shi komi"

Al'ajabin maganar kowa yake,

Sedai maganar data ke fitowa daga sasan umma babba daban da warce goggo safiya ke fa

É—

a

Yawanci da magana biyu a zuciya suka bar gidan.

Tun a daren jiya da aka

É—

aura auren

ya faruk da mumtaz Abba babba ke neman umma babba a

waya amma wayar a kashe

Se kawai yayi la'akari da ƙila ta shiga ribibin mutane ne ya haƙura zuwa wayewar garin Allah

besan tana can tana tafasa ba.

Mutane na nesa nata shirye shiryen tafiya gidajen s

u ta

É“

angaren mummy da aunty, tunda su

acewar su sun gama nasu bikin.

Mama kuwa a wannan safiyar tana tashi ta bada umarni a

É—

ora manyan tukwane a wuta

Inna hassu da ta baro gidan uncle junaid tun a daren jiya tace "anya basuyi yawa ba zahra'u?"

Murmu

shi mama tayi annushuwar fuskar ta na da

É—

a yalwatuwa tace "Basu yi ba inna, so nake

akai gidan marayu sannan a raba wa almajirai "

Gya

É—

a kai inna hassu tayi, kafin tace "kice mu yanzu muka fara hidamar tamu"

Mama tace "ƙwarai kuwa, sabon ango sabuwar hid

ima"

Gaba

É—

aya wajen suka saka dariya da gu

É—

a

A hankali Altine tayi ƙasa da murya tace wa

É—

ayar me aikin da suke aikin hidimar bikin tare tace

"Rabon da naga baiwar Allah n nan a cikin farin ciki haka na mance wallahi,

Ki kalle ta da kyau ki gani, tund

a aka fara hidimar bikin nan bata a cikin walwala sam, amma

daga jiya da daddare zuwa yanzu ko aljihun ki ze sheda da tana cikin murna"

Dariya matar tayi ta dafe lalitar ta taji zam ku

É—

in ta na nan, sannan tace "kyauta me tsoka fa

mun shata, mukam gaba

ta kaimu wannan sauyin tunda ko ba komi mun sami alkairi"

Suna aiki suna hirar su, ko irin su nuna gajiyar nan, amma daka gansu zaka san cikin nisha

É—

i

da walwala suma suke aikin.

*****

Sha

É—

aya da kusan rabi na safe yaya faruk yayi parking a harabar gida

n nasu

Tunda ya tsaya be fito ba, yana ciki zaune yana ƙare wa jama'ar dake harabar gidan kallo ta

cikin baƙin gilashin motar shi

Seda ya gama kallon kowa tukun ya kwashi wayoyin shi dake ajiye a gefe sannan ya saka ƙafa

ya fito

Ma sha Allah! koni kal

lo

É—

aya nayi mashi na tabbatar da lallai ya faruk ya zama ango da gaske

Banda baza ƙanshi da sheƙi ba abinda yake

Duk da fa

É—

uwar gaban da yake ji hakan be hana shi murmushi ba

ya fauza dake ta kai kawo a harabar gidan ita ta fara hango shi

Ihu ta fas

a tace "Angooooo"

Aikuwa akayo mishi caaa

Abokan wasa kowa na yagar shi, hatta da ƙannin shi yau basu barshi ba

Ba abinda yake se aukin murmushi da sa

É“

a babbar riga

Ta window umma babba ke hango shi, ta ƙara ciki tayi fam ganin yarda yake wani zuba

m

urmushi yana amsa addu'o'in da ake mishi.

Da ƙyar ya kufce musu ya shige ciki wajen umma b

Zaune a palo ya iske umma ƙarama da wasu daga cikin baƙi

Be nuna komi a fuska ba yace "barka da safiya umma ƙarama"

ya gaishe da sauran sannan ya shige

É—

akin um

ma babba

Tana tsaye jikin window dake kallon harabar gidan

A

É—

an

É—

arare yayi sallama ya shigo

É—

akin

Ciki-ciki ta amsa, bata waigo ba bata kuma nuna tasan ya shigo ba

Gefen kujera ya

É—

osana ya zauna, kanshi a ƙasa yace

"Ki yafe min umma na, wallahi tal

lahi ba'a tambayi ra'ayi na ba nima akan maganar"

Jin rainin da yake ƙoƙarin kawo mata yasa ta waigo a fusace tace "Dakata faruk, yanzu na sake

tabbatar wa da bani da wani matsayi me girma a wajen ka kai da mahaifin ka,

Na sha komin lalacewa ta tunda har

ni na tsugunna na haife ka za'a nemi shawarata koda kuwa

ba zan yarda ba, nasan an fita haƙƙina an gaya min

Amma abun haushin sedai naji a gari, har wasu su sami damar yi min gori da habaici"

Tana fa

É—

in haka ta hau share hawaye tana tuno da kalar habaic

in da umma ƙarama ta yayya

É“

a

mata

É—

azu da safe

Gya

É—

a kai ya faruk yayi, a ranshi yace "Tabbas sun gama sanin laggon ki umma na"

Jin bece komi ba yasa taci gaba da fa

É—

in "wai kamar ni ace

É—

an da shi ka

É—

ai ne

É—

a namiji dana

haifa ya

É“

ige da auren

É“

arau

niya, kai abin da ciwo wallahi"

Jin ta

É—

an fara

É—

aga murya, ga kuma mutane dake ta kai kawo yasa ya miƙe a hankali ya

sakaya ƙofar sannan ya dawo kusa da umman da ke ta sharar ƙwalla ya zauna

Kama hannayen ta yayi sannan yayi ƙasa da murya cike da lada

bi da kuma sanin haƙƙin

mahaifiya yace

"Ki yafe min kuma ki yafe wa Abba na umma, wallahi tallahi muna sonki kuma kina da daraja a

waje na fiye da kowa a duniyar nan umma, kece kawai kika kasa fahimtar hakan"

Muryar ta na rawa tace "Yanzu kai kaji ka a

mince da auren yarinyar nan? wallahi faruk karka so

kaga wulaƙanci da cin kashin da mutanen can sukai mana saboda halin yarinyar nan

Ganin bazasu

É—

aukar wa kansu jidali bane yasa ya sauwaƙe mata amma kai se ka kwaso mana

ita?"

Nutsuwa sosai faruk yayi y

ace "umma ke da akace maki mumtaz na

É—

auke-

É—

auke ya kika ji

zancen?"

Ya kafe ta da ido yana jiran jin amsar ta.

Shiru tayi can tace "gaskiya daga farko ban yarda ba"

"good" ya faruk yace sannan ya sake cewa "Tsakanin ki da Allah kuma baki

É—

arsa komi a

cikin

ranki ba, duba da ynayin yarda kuka bamu tarbiya daidai gwargwadon iyawar ku?"

Gya

É—

a kai tayi tukun tace "Da wannan dan wannan kuma"

Murmushin gefen baki yayi ganin tun ba'aje ko ina ba matsalar shi ta kusa warwarewa.

Gyara zama sosai yayi sanna

n yace

"Umma in kika duba gatan da iyayen ta ke mata,

dan ban manta ba har maganar kin ta

É“

a yimin cewa gatan da suke mata yayi yawa, kar su saka

mata girman kai a abubuwa, har kike cewa hakan yana da nasaba da ƙin kula samari da takeyi

saboda tana ganin

ta wadatu da komi ta fi ƙarfin su"

Gya

É—

a kai tayi tace "anyi haka"

Sannan yace "To umma kina ganin wanda ya wadatu da wannan gatan shine har wani abu na

wasu ze birgeta ta

É—

auka?"

Ajiyar zuciya ta sauke a wannan karon, taci gaba da sauraron shi

Jin bat

a ce komi ba ya

É—

ora da " Tabbas in hakan da gaske ne to AKWAI LAUJE CIKIN NAÆŠI

umma"

Shiru umma babba tayi tana nazarin maganar

É—

an nata

a karo na farko da taji wani abu me kama da tausayi tausayi na son kamata game da ahalin

mama.

Cikin ido ya faruk y

a kalli mama yace "Kiyi nazarin maganata umma, in har baki gano komi ba

to ina me tabbatar miki da a gaban ki zan saki mumtaz!."

Yana gama fa

É—

in haka ya miƙe yace "na barki lafiya umma" ya fice.

Yana fitowa yaga juyawar umma ƙarama da gudu

Karka

É—

a kai

kawai yayi a ranshi yana fa

É—

in "Baƙar macijya me kan mutum".

ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU

🤲

LAUJE CIKIN NAÆŠI

NA

ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)

MARUBUCIYAR



👹

MAKIRCI

KISHI DA ALJANA

WANI HANIN GA ALLAH

Ƙ

ADDARAR MU

LAUJE C

IKIN NAÆŠI

WATTPAD@ZAINABFALALU8

Pg71-72

Yaso ya shiga sasan mama amma ya kasa, dan yau sasan nata yafi na kowa cika, a yarda yake

gani ma kamar sake yin wasu baƙin akai

Mota ya koma ya zauna, so yake yaga mama ya shawarce ta kafin ya aiwatar da ƙudirin

shi

Wayar shi ya ciro yace "bari nagwada kira ƙila na same ta yanzu"

Mumtaz na kwance taji wayar maman na ringing

Calls ne ke ta shigowa na mutane daban daban

Jin wayar ta sake ringing yasa taja tsaki a gajiye ta kara wayar a kunne ko saurarawa bata

yi ba

tace "Mamar fa na ƙasa tabar wayar a

É—

aki"

Tsit faruk yayi da yaji muryar ta,

Can daga baya yace "Kuma bazaki iya kai mata ba?"

Durumm haka taji saukar fa

É—

uwar gaba

Da sauri ta cire wayar a kunne ta kalli sunan dake kan screen

É—

in

Daga can ya f

aruk yace "kar ki kashe man waya, ki sauka ki kai mata ina jin ki"

Zum

É“

ura baki tayi kafin tace "wallahi akwai mutane da yawa, ni kuma kunyar sauka nake ji"

Murmushin da iyakar shi kan la

ɓɓ

a yayi tukun yace "saboda an miki auren dole da wanda bakya

s

o ko?"

Dafe baki tayi da sauri tana baza idanu,

Jin tayi banza da shi yace "Tunda baki da amsa ze ki kai mata"

Badan taso ba ta sauko,

Ta wayar ya faruk najin yarda abokan wasa ke warfarta suna tsokana, gummm yaji bakin ta dan

beji taba ko mutum

É—

a

ya amsa ba.

Mama na cikin mutane mumtaz ta miƙa mata wayar

Ansar wayar tayi ha

É—

e da tambayar ta "waye"

Zum

É“

uro baki tayi tace "yaron ki wai"

Dariya ya faruk yayi jin abinda mumtaz tace.

Tsinkayar muryar mama yayi tana fa

É—

in "faruk ya akayi?"

Barin

wajen hayaniyar tayi tana sauraron shi, da mamaki mama tace "Banjin ta sha ba gaskiya,

me yasa baka bani a hannu na ba? Riƙe wayar ina zuwa"

Da sauri mama ta haura sama zuwa

É—

akin ta inda mumtaz ke zaune

Ya faruk naji tana tambayar ta "mumtaz ina maganin

da faruk ya baki tun last month?"

Kai tsaye tace "akan mirrow na ajiye shi, da nazo zan sha kuma bangan shi ba"

Ajiyar zuciya mama ta sauke, jiki a sanyaye tace "bata sha ba faruk"

Daga can ya faruk yace "ba abin damuwa bane mama, yanzu zan koma waje

n Alaramman

dama nayi waya da shi tun last week akan ya sake yin wani, nasan ƙila ya gama zuwa yanzu"

Mama tace "rubutu ne ko me?"

"Ba rubutu bane, ayoyin karya sihiri ne wanda ake yin shi da ganyen magarya, daga bayanin da

nayi mashi ne ya gane abun akw

ai sihiri a ciki"

Jiki a sanyaye mama tace "Allah yayi maka albarka faruk yasa ka gama da iyayen ka lafia, ya

albarkaci auren ku da zuri'a managarciya me albarka"

A hankali ya amsa da "amin" kafin ya

É—

ora da "ki kira Abba ƙaramin akan maganar kayan nas

u,

dan be dace ace su sake kwana anan ba"

Murmushi mama tayi, tace "baka da matsala yaro na"

Da haka su kayi sallama ta aje wayar.

Kafin ya faruk ya tafi seda ya kira ya maryam ya sabiha da ya fa'iza yace "Ku lalla

É“

a ku sa

É“

ar

wa umma babba ku tafi can g

idana dake nasarawa,

Ku cire komi da komi ayo waje dasu, nasa azo a kwashe su, za'ayi ma gidan sabon penti"

ÆŠ

an baya ta maryam taja ta ranga

É—

a guda ha

É—

e da tafa hannaye

Ganin zata jawo masu hankular jama'a yasa yayi saurin miƙa wa sabiha keys yaja motar

ya fice.

Yana a hanya call

É—

in Abba babba ya shigo masa, da sauri ya

É—

aga ha

É—

e da sallama

Abba babba yace "kasa an fara aikin ko kuwa shiririta kasa?"

Seda ya

É—

an rissinar da kai yace "yanzun nan muka gama waya da su har sun iso masu

gyaran"

Abban y

ace "yauwa to, ka kyauta" ya aje wayar.

Seda mama ta je kiran da ake mata kafin ta dawo

É—

akin ita da goggo safiya

Zaunar da ita mama tayi ta mata tace "kayan da can suka kawo ya kamata a maida masu kar

su sake kwana, nima a kwaso man furnitures

É—

ina"

Goggo safiya tace "hnn na ta

É“

aki da alkairi, ai ni tsabar farin ciki yasa na mance da wasu kayan

su, gaskiya gara a maida musu, kira man ƙasim a wayar ki muji ya za'ayi"

Ba

É“

ata lokaci mama ta danno wa uncle ƙasim kira

Yana

É—

auka ta miƙa mata.

A take suk

a gama arranging mayar da komi dan acewar su babu abinda zasuyi da kayan su.

Gaf da la'asar goggo safiya da matar uncle ƙasim se inna hassu da wata ƴar'uwar mamar suka

kwashi akwatunan aka loda su a mota

É—

aya, su kuma suka shiga mota

É—

aya suka nufi gida

n su

khalid da su.

Babu kowa a gidan se Æ´an tsirarun mutane, ba zaka ta

É“

a cewa anyi biki jiya a gidan ba

Goggo safiya ce kan gaba, kwa

É—

a sallama tayi, sauran kuma suna ta shigo da akwatunan

Aunty hajara ce ta amsa musu ha

É—

e da fitowa, cak ta tsaya t

ana binsu da kallo

É—

aya bayan

É—

aya

Da sauri ta juya ta koma ciki, se gasu sun fito da

É—

ayar sister mamin

Suna tsaye har aka gama shigo da akwatunan sannan goggo safiya tace "sannun ku bayin

Allah, uwar kalid

É—

in na ciki ne?"

Sister mamin tayi saurin f

a

É—

in "ku ƙaraso daga ciki mana kuka tsaya a nan"

Palon da aka tarbesu jiya a nan aka sake saukar su

Sun kai kusan minti goma a zaune kafin mamin ta shigo fuskar nan tata a

É—

aure

Waje ta samu ta zauna, sama sama aka gaisa kafin goggo safiya tace "To bayi

n Allah, ga kaya

nan dai mun dawo dasu, tunda aure beje ko ina ba akayi saki, shine muka yanke shawarar

dawo muku da su

Kunga an

É—

an rage mashi asara ko yaya ne"

Wani wawan kallo mami ta jefi goggo safiya da shi, bata yi magana ba har goggo safiya takai

aya tukun aunty hajara tace

"ai da kun bar mata kayan tunda har kun riga da kunyi jere, mu dama a al'adar mu in akayi

sakin aure kayan

É—

aki ya zama na miji, kuma kunga yarda wannan auren ya kasance, se ku

koma da kayan kunga an raba asarar duka"

Matar un

cle ƙasim tace "tohh, wannan wace irin al'ada ce ta son banza da yawa haka?"

Sister mami tayi wuf tace "kalar warce kuka ji yanzu"

Da sauri inna hassu tace "ku tashi muje, naga kamar abin ze zama da cin mutunci"

Miƙewar su kenan khalid ya shigo palo

n, kallo

É—

aya zakayi mashi ka san ya zabge daga jiya

zuwa yau

É—

in nan

Kanshi a sama yace "mami bani mukullin gidan, babu abinda zanyi da kayan nan, gara abari su

kwashe"

Sudai basu tsaya ba, ficewa sukayi gaba

É—

ayan su bama su tsaya jin amsar da mamin ke

bashi

ba.

Aunty hajara da sistern mamin suka hau shi da fa

É—

a, "sakarai in ba haka akayi musu ba kaike

da aasara, duk uban ku

É—

in da aka kashe wajen hidimar bikin, ba se ka fanshe da kayan ba"

Juyawa yayi ya fice ha

É—

e da fa

É—

in "nidai bana so".

Ganin

sun bar akwatunan yasa suka shigar da su palo suka hau bubbu

É—

ewa

Mami na daga gefe ta zabga uban tagumi tana kallon kayan

a cikin ranta tace "basu ta

É“

a komi ba ma ashe".

Bayan sun koma gida mama taji abinda gidan su kalid

É—

in suka ce, murmushi tayi ta

ce "ku rabu

da su, Allah ya rufa mana asiri kawai".

***Umma babba tunda ya faruk ya barmata assignment take tufka da warwara, har ma bata san

time ya tafi haka ba

Duk in ta ƙulla se taga warwarar daga ƙarshe ba aibu bace ba kuma abar ƙyama bace sanna

n

kuma alamar tambaya ce me girman gaske.

Da dai tayi tayi ta gaji, haƙura tayi ta miƙe ha

É—

e da fa

É—

in "Allah ka warware mana komi cikin

sauƙi da salama, ka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login