Showing 3001 words to 6000 words out of 88589 words
/>
aure mishi kai, shi ya san kaf yaran gidan nan babu warce ta kai nutsuwar
ta, amma wannan dawowar da yayi yaga sa
ɓ
anin haka daga gare ta
Can daga ƙasan zuciyar shi tace
"Ka sani ko dama lumbu lumbu take, d
an ba'a shedar mutum"
A sanyaye ya faruƙ yace
"Haka ne, amma ya zama dole in saka mata ido, ba mamaki mugayen abokai tayi"
Da wannan tunane tunane bacci yayi awon gaba da shi.
ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU
🤲
LAUJE CIKIN NAƊI
NA
ZAINAB FALAL
U(MRS SULAIMAN)
WATTPAD@ZAINABFALALU8
Pg3
Babbar kasuwar seye da sayarwa na diamond da gold na garin mumtaz ta nufa kai tsaye
Seda suka isa tukun ta tuna da bata da ko sisin da zata ba me keken data
ɗ
akko
Nan fa ido ya raina fata,
Me kekenapep ya
kafe ya tsare, kai da fata besan wani zance ba in ba na ku
ɗ
in shi ba
Mumtaz na tsaye ƙwale da idanu kamar zata fasa ihu akan tereren da me keken ke mata
Murya ƙasa-ƙasa tace
"Da Allah fa nake ha
ɗ
a ka bawan Allah, wallahi ban san ba ko sisi a cikin jak
ar ba"
Cike da hargowa ya yunƙuro kamar ze make ta, da sauri ta ja da baya tana ƙara danƙe jakar ta
tamau
A fusace yace
"Wallahi tallahi in baki bani haƙƙi na ba se ba miki tsinannan duka a wajen nan, se in ga uban
da ya tsaya miki"
Fuska a
ɗ
aure
Mumtaz ta
ɗ
aga mishi hannu tace
"ah, dakata mlm, zagin ya tsaya kaina kar ya kai can, inda yanzu zaka ga wa
ɗ
an da suka tsaya
min da bakin ka ba ze ƙara furta ko da kalma
ɗ
aya a wajen nan ba, kawai ka nutsu muyi sulhu
tunda ni na kawo kaina"
Ta ƙarashe
maganar tana jujjuya manya idanun ta na gado.
Da zafin nama me keken ya sakko yayo kan Mumtaz da ke tsaye
Ƙ
iris ya hana ya sauke mata yatsun shi biyar a kumatun ta Allah ya kawo wani matashin saurayi
da tunda suka fara dramar ku
ɗ
in yake kallon su
Da sauri saurayin ya riƙe hannun me keken, fuska a sake yace
"Haba kai kuwa, ya zaka daki mace kamar ba na miji ba?"
A fusace
ɗ
an keken ya ƙwace hannun shi, cike da kumfar baki yace
"Banda tsabar wulaƙanci
ɗ
akko yarinyar nan nayi, duk da zafin ra
nar nan da kuma ƙishirwa be
sa na kwanta ba, na fito neman halali na amma dan ta raina min hankali se da na kawo ta zata
ce min bata san babu ku
ɗ
i a jakar ta ba"
Nunata yayi sannan yaci gaba
"To wallahi ko waye ya tsaya mata yau
ɗ
in nan se ta bani haƙƙ
i na, ko kuma na daki ku
ɗ
i na"
Cikin nutsuwa saurayin ya waiga inda mumtaz ke tsaye tana wani karka
ɗ
a jiki,
Murmushi yayi, sannan ya waiga yace wa me keken
"To nawa ne ku
ɗ
in naka?"
Baki a bushe yace
"Ɗari biyar ne".
A aljihun rigar shi ya saka
hannu ya ciro sabuwar dubu
ɗ
aya ya miƙa mishi
warce dubun yayi ya juya ya shiga keken shi yana mita
Da sauri Mumtaz tace
"Ɗari biyar ce haƙƙin ka malam, se ka kawo canjin na samu na komawa gida"
Duk yarda me keken nan ke
ɗ
aurewa seda maganar Mu
mtaz ta bashi dariya
Shi kuma saurayin na gefe yayi folding hannuwan shi a ƙirji yana kallon Mumtaz cike da
mamaki da kuma ban dariya
Mumtaz kam har ga Allah da zuciya
ɗ
aya tayu maganar,
Daga bayan su suka tsinkayi muryar saurayin yace
"Ki barshi
ya tafi, ke se in maida ki gida a mota ta" yayi maganar yana nuna inda yayi parcking
motar shi da hannu.
Ko tsayawa me keken ya ƙarasa jin zancen beyi ba yayi gaba abun shi.
Seda ya
ɓ
ace ma ganin mumtaz tukun ta waigo da fuskar ta inda saurayin ke
tsaye yana kallon
ta tun daga sama har ƙasa
Tana juyowa idanun ta suka sauka a cikin nashi,
Da sauri ta sauke kanta ƙasa tana wasa da hannun jakar ta dake cikin hijabi
Murmushi ya sakar mata,
Cike da ƙwarewa a magana yace
"im khalid, and u?"
Ka
nta a ƙasa kamar ba zata ce komi ba,
Har ya fitar da ran jin wani abu daga gare ta, can dai tace
"MUMTAZ"
can ƙasan numfashin shi ya maimaita "mumtaz"
Murmushi sosai ya sakar mata a wannan karon, sannan yace
"unique name"
murmushi itama tayi sann
an tace "nagode".
Tana gama fa
ɗ
in nagoden tayi gaba
Da sauri khalid ya bita a baya yace
"Ah ya zaki tafi kuma ki barni bayan bamu gama magana ba?"
Be jira cewar ta ba ya sake cewa
"ina ma zaki je tukunna?"
Yana mata wannan tambayar ta tsaya c
ak gaban na dukan uku-uku, sarai zaka ga hakan ga
fuskar ta
Kafe ta da kallon ƙurilla yayi yana jiran jin me zata ce
Ganin bata da niyar cewa komi yasa yace
"tunda ba zaki fa
ɗ
a min ba, muje to na rakaki"
Da sauri Mumtaz tace
"na fasa, gida z
an koma"
Shiru khalid ya sake yi yana kallon ta
Can yace
"Muje na sauke ki to"
Da sauri ta girgiza kanta tana yin gaba da sauri
Haka khalid yayi ta binta yana roƙonta akan ta tsaya ya sauke ta amma firr mumtaz ta ƙi yarda
Badan yaso ba ya sak
e tsaida mata
ɗ
an keke
Yana ji yana gani ta tafi, ko arzikin number wayar ta be samu ba.
****Duk a tunanin mama mumtaz sun dawo tana
ɗ
akin su,
Yau da yake a general kitchen za'ayi abincin bu
ɗ
a baki yasa tun da akayi sallar azzahar matan
gidan suk
a hallara a babban kitchen
ɗ
in dake ta can ƙarshen makeken gidan dake
ɗ
auke da
ahalin gaba
ɗ
aya
ko wacce mace da ƴan aikin ta, se
ɗ
ai
ɗ
ai ku na daga cikin ƴaƴan gidan da suke
ɗ
an ta
ɓ
a wani
abun a wajen.
Cike da ha
ɗ
in kai suke aiyukan su,
Yawanci duk
a matan suna zazzaune akan kujeru suna basu order abubuwan da za'ayi
Sun jima suna aikace-aikacen su suna ta
ɓ
a fira sama-sama
Ganin duka yaran gidan sun fito waje, mama ta kalla taga mumtaz ce kawai babu
Atine ta ƙwala ma kira daga can in da suke
Da
sauri atine ta tawo tana amsawa
Kallon ta mama tayi tace
"Je ki taso min mumtaz, bacci ya isa haka"
Da "to" atine ta amasa tukun ta wuce part
ɗ
in maman kai tsaye
Mumtaz na cire hijabi atine tayi sallama a
ɗ
akin
Da sauri mumtaz ta waiga tana ka
llon ta,
Seda ta sauke ajiyar zuciya, duk a tunanin ta mama ce, tukun tace
"ya akayi ne?"
Atine tace
"mama na kira" ta juya ta fita.
Seda Mumtaz ta adana wa
ɗ
an nan agogunan sannan ta gabatar da salla tukun ta fito zuwa
kiran maman.
A hanya k
afin ta ƙarasa kitchen
ɗ
in suka yi kici
ɓ
us da yaya faruƙ da ya kafe ta da kallo tun
fitowar ta daga part
ɗ
in su
Ita sam bata lura da shi ba seda ta kawo daf da shi
Fuska a
ɗ
aure bayan ta kawar da kai gefe tace a taƙaice
"ina wuni"
Be bi ta kan ga
isuwar ta ba yace
"After asham kizo ki same ni a
ɗ
aki"
Ko kallon ta be kuma yi ba ya wuce abun shi.
Jin kalmar ta same shi a
ɗ
aki ba ƙaramin
ɗ
aga mata hankali yayi ba, sosai tsoro da fargaba
suka kamata
Murya ƙasa-ƙasa tace
"ko dai ya duba beg
a agogunan shi bane ni mumtaz"?
Ta jima tsaye a wajen tana saƙa da warwara, can dai ta yanke hukuncin ƙin zuwa kamar yarda
ya umarce ta.
Ƙ
arasawa tayi inda su mama suke a ka ci gaba da aikin da ita.
Wajen biyar da rabi na yamma suka kammala, su M
umtaz, Najwa, Bilkisu da Hafsat ke ta
kwasan manyan kulolin suna kaiwa kan babban dinnig
ɗ
in gidan suna jejjerawa,
inda lokaci zuwa lokaci ake ha
ɗ
uwa duka iyalan aci abinci
Seda suka gama tas, tukun kowa ya koma part
ɗ
in shi domin yin wanka kafin kiran
sallah.
SHARE PLS.
ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU
🤲
LAUJE CIKIN NAƊI
NA
ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)
MARUBUCIYAR
👹
MAKIRCI
KISHI DA ALJANA
WANI HANIN GA ALLAH
Ƙ
ADDARAR MU
LAUJE CIKIN NAƊI
WATTPAD@ZAINABFALALU8
p4
Aha
lin gidan gaba
ɗ
aya kowa da kowa ya hallara a babban
ɗ
akin cin abincin da yake
musamman sabida lokuta irin haka dama
Cikin nutsuwa kowa ke cin abinci, baka jin motsin komi sai cokula, se kuma waya da wasu daga
cikin ƴan mazan dake amsawa lokaci zuwa lok
aci.
Ba wani abincin kirki Mumtaz taci ba,
Ƙ
aramin bowl ta
ɗ
auka ta zuba pepper soup
ɗ
in cat fish
ɗ
an madedeci ta fakaici idanun kowa
tukun ta fece zuwa part
ɗ
in su, duk dan gudun kar su ƙara arangama da ya faruƙ
Bata san yana lura da duk wani motsin
ta ba, duk da a zahiri zaka ce besan da wanzuwar ta ba
a wajen, amma kar yake kallon ta.
Tana fitowa ta sauke ajiyar zuciya, a bayyane tace
"Na sha a wannan karon, sallar ma a
ɗ
aki zanyi ta tunda ba'ace dolen dolen mutum se yayi ta a
cikin jam'i ba"
Ta ƙarashe maganar ha
ɗ
e da murgu
ɗ
a baki.
Ɗ
an karkatawa Abba ƙarami yayi saitin kunnen mama yace
"Wani abun kika daka Mumtaz halan?"
Saitin ƙofa mama ta kalla sannan tace
"Ba abunda na saka ta, ƙila ta ƙoshi ne, kasan bata fiya zama taci abinci
kamar yarda kowa keyi
ba"
Abba ƙarami ba sake cewa komi ba, sema
ɗ
an yatsina fuska da yayi yana streaching wuyan shi
da kwana biyu yake
ɗ
an sagewa, kamar irin be kwanta da kyau
ɗ
in nan ba.
Ya faruƙ ne ya fara tashi,
Sannan
ɗ
aya bayan
ɗ
aya ƴan samari
n suka fara watsewa daga teburin cin abincin suna ficewa,
Cike da isa Umma babba tace
"Hafsa, ku tashi ku kwashe plates
ɗ
in nan, uwayen son jiki" Ta ƙarashe maganar tana miƙewa
ha
ɗ
e da kara wayar ta dake ringing ga kunne
Tas su Najwa suka gyara waj
en kamar yarda suka shirya shi a
ɗ
azu, kowa da abinda ya
ɗ
auka
yake yi, banda Hafsa dake ƙorafin bata ga Mumtaz ba, ai ba su ka
ɗ
ai ya dace su rinƙa aikin ba
Da yake ƙasa-ƙasa take ƙorafin ta yasa Umma babba bata jiyo ta ba, dan ita ta mammake
mutum ba w
ahala yake mata ba
Macece me son iyawa da kuma kamewa, bata
ɗ
aukar raini balle shashanci, kuma bata fiya
shiga sabgar mutane ba, in abu be shafe ta ba da wahala kuga ta saka baki, amma tana da
mugun kishin zamantakewa, se ka zauna da ita sosai zaka fahi
mci hakan.
Mama, aunty, umma ƙarama da mummy suma suka kama gaban su, kafin lokacin sallar isha
yayi, ko wacce tayi part
ɗ
in ta suka bar iyayen maza kawai a babban palon da tun bayan gama
cin abincin suka koma cikin palon.
Cike da kulawa Abba babba ya
kalli Abba ƙarami yace
"Ina lura da yanayin ka se streaching baya kake, badai ciwon bayan bane ya dawo?"
Murmushi Abba ƙarami yayi, yana lumshe idanun shi dake nuna tsabar gajiya tukun yace
"Ɗazun nan na fara jin alamun shi dai, amma ina tunanin
gajiya ce, in nayi bacci zan warware in
sha Allah"
Da "Amin suka amsa dukan su
Seda suka gabatar da sallar isha'i suka
ɗ
ora da asham kafin kowa ya kama gaban shi.
Tunda ya faruƙ ya shiga
ɗ
aki yaƙi cire riga saboda yana jiran Mumtaz
Ɗ
abi'ar shi c
e sam baya son zama da riga, komin sanyi kuwa
Haka ya zauna tun yana kallon agogo har ya gaji da jiran ta
Se a lokacin ya fara recalling befa ganta a wajen salla ba
Ƙ
wata yaja tukun ya tashi ya cire rigar shi,
List
ɗ
in da Abba ƙarami ya bashi
ɗ
azu
ya janyo ya hau duddubawa yana fitar da wanda ya
dace ya fitar ya bar wanda ya dace ya bari,
Ba shine ya gama ba, se wajen sha biyu saura, tukun ya kishingi
ɗ
a.
Tun da mama ta koma part
ɗ
inta ta hau Mumtaz da fa
ɗ
an rashin fitar ta salla da kuma tashi
d
ata yi bata tsaya an gyara wajen cin abincin da ita ba
Marairaice murya Mumtaz tayi sannan tace
"kaina ne ke fa ciwo shiyasa ban fita ba mama"
Ta
ɓ
e baki mama tayi, tace
"Da dai ban san halin ki ba, in bakiyi sharar masallaci ba ai kya yi ta kasu
wa" ta juya tayi
ficewar zuwa palon Abbah ƙarami da shima shigowar shi kenan.
Direct kitchen
ɗ
in palon ta nufa, butar shayi ta
ɗ
ora akan gas bayan ta zuba kayan ƙamshi da
ruwa
Seda ya dahu tukun ta juye a ƙaramin flask golden colour tukun ta
ɗ
ora a tr
ay
ɗ
an madedeci
bayan ta
ɗ
ora ƙananun cups biyu da kuma glass
ɗ
in sugar akai, tukun ta fice zuwa palon Abba
ƙ
arami
Zaune yake ya kafa kai da gwiwa mama ta shiga, tana ganin a yanayin da yake seda gaban ta
ya fa
ɗ
i
Jiki a sanyaye ta ƙarasa ciki, ajiye tr
ay
ɗ
in hannun ta tayi sannan ta zauna a kusa da shi
Jiki a sanyaye ta
ɗ
ora hannun ta a kafa
ɗ
ar shi, bata ce komi ba se
ɗ
an shafa bayan shi data ke
alamar rarrashi.
A jejjere Abba ƙarami ke sauke ajiyar zuciya, sun
ɗ
an jima a haka kafin ya
ɗ
ago idanun
shi da
suka yi jajir
Kafin yace komi mama ta rigashi fa
ɗ
in
"Dukkan tsanani yana tare da sauƙi yalla
ɓ
ai, tunda har warcan shawarar da na baka ba zatayi
aiki ba, dole mu rungumi haƙuri sannan mu ƙara ƙaimi wajen kaima Allah kukan mu, shine
yasan abund
a muka sani da wanda bamu sani ba"
Murya a sanyaye Abbah ƙarami yace
"Maganar ki haka take, amma can ƙasan raina ina jin wani mugun yanayin da ke ƙoƙarin ta
ɓ
a
min zuciya, fa
ɗ
uwar gaban da nake ji sam bata barina na aiwatar da komi cikin salama, amma
ba komi ƙila dalilin hawan jinin nan ne yasa nake jin hakan" ya ƙarasa maganar yana ƙirƙirar
murmushi.
A hankali mama tace
"shima ze iya sawa"
Flask
ɗ
in shayin ta janyo ta zuba mishi.
Suna a haka Ahmad da mus'ab suka shigo a tare bakin su
ɗ
auke
da sallama
Akan la
ɓɓ
a Abba ƙarami ya amsa musu yana jiran yaji me kuma suka zo da shi.
"Mus'ab ne ya fara magana cikin inda inda
"Abbah, dama akan maganar tafiya umarar ne, mun gama shiryawa ni da Ahmad gobe da
yamma zamu wuce"
Mama na gefe ta
zuba musu idanu da mamaki sosai a fuskar ta
Abba kuwa murmushin da yafi kuka ciwo yayi, yasan ze iya jin abunda yafi wannan ba daga
bakin su, wannan zuwan ma da suka yi yasan ba da son ransu suka zo ba
Duk da haka a matsayin shi na uba be kamata yayi m
usu shiru ba akan muguwar
ɗ
abi'ar rashin
shawarar da sam basayi da shi ko da mahaifiyar su ba
Gyaran murya Abba ƙarami yayi yana ajiye mug
ɗ
in hannun shi a kan table
ɗ
in gaban shi
Ɗ
aya bayan
ɗ
aya yake kallon Ahmad da mus'ab da ke zaune kansu a ƙasa
Ɓ
acin ranshi keson fitowa fili, amma ya danne ya kalle su ya ce
"Yanzu kun kyauta akan wannn halin naku?" be jira cewar su ba ya
ɗ
ora da
"A matsayina na mahaifin ku ai naci arizikin a sanar dani kafin ku aiwatar da komi zakuyi,
dukkan ku ina lura da
sabbin halayen da kuka tsiro da su,
So har kunyi arzikin da zaku iya biyan ummara, kuma har kk biya se zaku tafi muke da arzikin ji
ko?"
Kansu a ƙasa suka ha
ɗ
a baki wajen fa
ɗ
in
"a'a Abbah"
Murmushi ya sake yi sannan yace
"Yanzu nayi asarar ku
ɗ
in da
na biya harda ku kenan?"
caraf mus'ab yace
"zaka iya sawa ayi refunding maka ai Abbah, mu mun riga da mun gama shiri"
Shiru yayi ganin mama na gaf da fashewa da kuka a gaban su yasa Abbah ƙarami saurin fa
ɗ
in
"ku tashi kuje, Allah ya kaiku lafia"
Kamar wa
ɗ
anda suke kan ƙaya haka suka tashi har suna gwaren fita.
Aikuwa suna fita hawayen mama suka
ɓ
alle, sam ta kasa riƙe su tsabar yarda zuciyar ta ke
mata zafi
Abba bece komi ba, ya kamota ya rungume ta tsam a jikin shi yana shafa bayan ta ala
mar
rarrashi.
SHARE PLS
ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU
🤲
WALLAHI YAWAN SHARHIN KU YAWAN