Showing 27001 words to 30000 words out of 88589 words
yanzu ki
ɗ
auke ni a gida, ba se kin shigo da motar ba, kawai ki kirani in
kin ƙaraso"
Tambayoyi ta fara jero mata,
cikin zaƙuwa mumtaz tace
"kedai ki zo zakiji komi pls" kit ta kashe wayar ta koma ta dunƙule waje
ɗ
aya, tana jin wani
mugun zazza
ɓ
i na kamata.
20mins drive ne ya kawota shara
ɗ
a phase2, dialing no
ɗ
inta tayi
Mumtaz na ganin call
ɗ
in sakina ta tashi
da sauri, akwatin data zo dashi shi ta sake ja ta fice,
sam ta mance bata da rufe ƙofa, seda ta kusa gate ta tuna ta dawo da gudu ta rufe
Gaf da da zata fita gate taga ya TK da wani friend
ɗ
in shi sun shigo gidan
Sama-sama ta gaishe su tayi gaba
Haka ab
okin nan ya kafeta da ido kamar wani tsohon maye, dan seda ya Tk ya zungure shi da
ƙ
afa kafin ya dawo daga lulawar da yayi
Warda akeyi domin ita bama tasan yana yi ba, tayi waje abinta.
Sakina na zaune cikin mota taga fitowar ta,
fitowa tayi ta taya su
ka saka kayan
Kafin sakina ta gama saka zakar hannun ta har mumtaz ya shiga motar
Sanna itama ta zagayo ta shiga mazaunin driver taja suka tafi.
Jin mumtaz ta mata shiru batace komi ba yasa tace
"kin tsira ma waje
ɗ
aya idanu bayan kin san jiran jin ki
nake"
Mumtaz tayi niyar suyi maganar, amma haka nan taji ranta be aminta da tayi zancen da sakina
ba,
Busashshen murmushi ta yi sannan tace
"Dan kizo ki
ɗ
auke ni fa kawai, amma bakomaai"
Murmushi sakina tayi kafin tace "in tayi wari maji, yaushe k
uka dawo?"
"Ɗazu" tace ta maida idanuwanta ta lumshe.
****
Biyu da rabi na rana umma babba ta sakko zuwa
ɗ
akin ƴammatan ta dake ta baccin gajiya tun
da suka dawo
Tura ƙofar
ɗ
akin tayi ta iskesu sunyi
ɗ
ai-
ɗ
ai, taso tashin su kome ta tuna? oho, ta juya
ta fita
zuwa kitchen inda masu aiki ke ta soye-soyen kayan flour
Nan ta gama bada umarni umarnin yarda za'a shirya komi kafin ta koma bedroom
ɗ
in ta.
Kamar yarda ake ta hada-hada a sasan umma babba haka sauran sasan aunty da mummy ma,
wasu daga cikin
su ma har sun fara kar
ɓ
an baƙin ƴan'uwansu da zasuyi sallah a nan.
***MAMA
Tun da ta tashi take neman layin mumtaz amma shiru bata
ɗ
auka, farko tayi tunanin ko baccin
gajiya take, amma har bayan la'asar data sake neman ta shima shuru ba amsa
Sauya aka
lar kiran tayi ga layin umma ƙarama, bugu biyu umma ƙ ta
ɗ
aga, cike da fara'a da
mutunta juna suka gaisa
Can mama tace "Ehn, dan Allah hajiya sumayya mumtaz nike so ki
ɗ
an ha
ɗ
ani da ita, ina ta
kiranta bata picking"
Da mamaki umma ƙ tace "Ah, wai mumtaz
ta dawo ne itama?"
Mama tace "tare suka dawo duka ai, nasha tana nan wajen ku"
Umma ƙ tace "to banƙi ta taki ba, bari na dubota ko tana wajen su Amal, riƙe wayar"
Da "to"maama ta amsa
A kunnen ta taji umma ƙ na tambayar Amal inda mumtaz take
Daga
can ta jiyo Amal tace "ban sani ba umma ƙ"
Umma ƙ tace "kamar ya baki sani ba?"
Da
ɗ
an ƙosawa tace "da muka dawo a waje muka barta, nace tazo muje tayi banza dani, daga
nan ban san inda tayi ba"
Umma ƙ na tsaye a
ɗ
akin su Amal, umma b ta shigo jin mag
anar su,
Ba yabo ba fallasa tace "hajiya sumayya lafia?"
Mama na jiyo su daga can, kafin umma ƙ tabawa umma b amsa mama tace
"ko tana part
ɗ
ina ne?"
Umma ƙ tace "bari inje can to"
Ta
ɓ
e baki umma babba tayi ta juya tana fa
ɗ
in
"Gulmamammu kawai, shishs
higi babu kwarjini" ta ƙarashe ficewa.
Can ma wayam bata, nan ne fa hankalin mama ya fara tashi, farat
ɗ
aya tafiyar mus'ab ta dawo
mata kai
Cike da zullumi tace
"ko dai tana gidan Abbas ko ƙasim?"
Kafin umma ƙ tayi magana, mama taga call
ɗ
in mumtaz n
a shigowa, da sauri tace "gashi tana
kirana bari naji".
Seda taji daga wajen ta tukun hankalin ta ya kwanta, duk da tayi mata fa
ɗ
an rashin gaya mata
datayi.
Da suka gama wayar ta kira umma ƙ ta gaya mata taje gidan ya junaid ne ashe.
*****KHALID
Daga yinin jiya zuwa na yau duk yabi ya susuce rashin ji daga wajen ta, msgs kam ya tura mata
su kamar me
Bashi da aiki se duba waya akai akai,
Bayan sallar isha haka ya sake wankar ƙafa ya koma hotel
ɗ
in da suka sauka, haka yasha
zama kamar jiya amma ba
ta da dalilin ta.
Zuwan shi na jiya dana yau duk akan idon ya faruk, yasan khalid farin sani tunda a ƙarƙashin su
yake aiki,
Yasan yana da kirki, amma ba ze iya cewa ga hallayyar shi ba, a fili yace
"Zanci gaba da sa maka ido naga dame kazo".
Mumt
az na kwance a
ɗ
akin data sauka, baka jin motsin kowa alamar dai dare ya ratsa
Juyi kawai take tana farfasa maganganun da ya mus'ab yayi mata
ɗ
azu,
Gaba
ɗ
aya kanta ya kulle ta rasa wani kalar tunani zata yi akan maganar, dama tacika damun
kanta taji ya fa
ra sassara mata,
Haka ta tattara ta watsar da zancen, abu
ɗ
aya ne ta
ɗ
auka shine bazata bari kowa yaji ba har
sanda ya dace
Khalid ne ya fa
ɗ
o mata a rai lokaci
ɗ
aya, sam ta mance da babin shi daga jiya zuwa yau, se
yanzu daya fa
ɗ
o mata
Wayarta dake gefe
ta janyo, kunna data tayi ta hau whatsapp, kan kice me saƙonnin shi suka
rinƙa antayowa
Tsuru tayi ta kafe wayar da ido
Seda suka gama shigowa tas tukun ta bu
ɗ
e ta fara bin saƙonnin
ɗ
aya bayan
ɗ
aya tana dubawa
A karon farko tun jiya da tayi murmushi,
ita kanta bata san sanda hakan ta kasance ba
Se tsintar kanta tayi da replying shi, ta rubuta "whats wrong"? akan saƙon shi da ya rubuta "ina
cikin wani hali" da manyan baƙi.
Khalid na ganin saƙon ta, hannun shi har rawa yake wajen danna mata kira
Tana
ɗ
aga wayar ta kara a kunne tayi shiru tana sauraren shi
"Baki da wani excuse da zaki bani, kina ina?"
Murmushi mumtaz tayi kafin tace "ina nan mana"
Cikin zaƙuwa yace "meyesa ban ganki a masallaci ba? har hotel
ɗ
in da kika sauka naje nasha
jira amma ba
nga ko me kama dake ba mumtaz" yaja sunan ta daga ƙarshe
Zum
ɓ
uro baki tayi kamar yana ganin ta kafin tace
"kai dai bari, Allah ne ya ha
ɗ
amu da
ɗ
an baƙin ciki yasa aka auno mu gida"
Yarda tayi maganar dole ya baka dariya, seda khalid ya dara kafin yace
"who was that person?"
Seda ta ta
ɓ
e baki again kafin tace "a dangi yake, ataiƙaice dai ina ƙasarmu ta gado"
Duk da khalid beji da
ɗ
i ba, amma ya samu relief ko yayane, nan suka raba kusan daren gaba
ɗ
aya suna fira,
Abun mamaki sosai mumtaz ta saki jik
i da shi se gashi tana neman kunci da damuwar data
shiga sam ta raaa ta, ji tayi ma kamar kar ya kashe wayar su dauwama a haka.
A ranar daga khalid har mumtaz baccin farin ciki sukayi da alƙawarin ha
ɗ
uwa a ranar sallar da
ze dawo da yamma,
Sa
ɓ
anin wasu ƴ
an tsirarai masu mugun nufi da suke kwana da yini wajen tarwatsa rayuwar
bayin Allah da yawa wanda basu jiba basu gani ba, saboda tsabar son zuciya da rashin rabo!!!!.
SHARE PLS
ALLAH KASA ANNABI YA CECE MU
🤲
LAUJE CIKIN NAƊI
NA
ZAINAB FALAL
U(MRS SULAIMAN)
MARUBUCIYAR
👹
MAKIRCI
KISHI DA ALJANA
WANI HANIN GA ALLAH
Ƙ
ADDARAR MU
LAUJE CIKIN NAƊI
WATTPAD@ZAINABFALALU8
Pg 31-32
BAYAN SALLAH DA KWANA BIYU
Tun safe da umma b ta fito daga wajen Abba b ta samu su Amal a
ɗ
aki, duk da sun tashi amma
suna zazzaune
Wayace a kunnen hafsa, while Amal kuma handouts ne a gaban ta tana dubawa
Da sallama umma b ta shiga
ɗ
akin,
Stool
ɗ
in gaban mudubi taja ta zauna,
Sallama hafsa tayi da wanda suke wayar ta maido da hankalin ga um
ma b dake binsu da kallo
Amal ma juyowa tayi gaba
ɗ
aya sukai shiru suna kallon ta.
Seda ta mula da kallon su tukun tace
"Dake zan fara Amal, Amir da faisal wanne yafi gwa
ɓ
i a cikin su?"
Bin ta da kallo Amal tayi, dan har ga Allah bata fahimci kalmar
"gwa
ɓ
i" da umma tace ba
Ɗ
an shirun da Amal tayi tana nazarin kalmar, umma ta sake maimaita tambayar tana kafe ta da
idanu itama
Da gaske Amal tace "wallahi ban gane me kike nufi ba umma
Ƙ
afa
ɗ
aya kan
ɗ
aya umma ta
ɗ
ora sannan tace
"Bari nayi maki da
lla dalla, ina nufin Amir da faisal wanne yafi wani a cikin su?"
Murmushi Amal tayi kafin tace "Amir
ɗ
in dai umma"
Karaf hafsat tace "billahillazi ƙarya take, ko motar da faisal ke zuwa gidannan zata siya ta Amir
sau biyar umma"
Murtike fuska Amal
tayi, cike da tsiwa tace "ba ruwanki a cikin maganar nan wallahi"
Da sauri Umma ta
ɗ
aga masu hannu ha
ɗ
e da fa
ɗ
in "Ku dakata min" duka sukayi shiru suna
kallon ta, idonta ta maida ga Amal sannan tace "na san kece zaki fi bani matsala, daga yau
zuwa jibi
n da Abban ku yace zasu tara ku suji za
ɓ
in ku na wanda kuke so, ina so ki fitar da
wanda yafi rigar arziƙi a cikin su, kuma kar naga ba abinda nake so ba"
Sadda kai ƙatsa Amal tayi jin abinda umman ke fa
ɗ
a
Cike da zumu
ɗ
i hafsat tace
"umma wai maganar ta
taso ne?"
Seda ta
ɗ
an ta
ɓ
e baki tukun tace
"Tunda me ƙumbar susa ya bada umarni ai dole a bi,"
Zaro ido Hafsat tayi ta
ɗ
an sake matsowa kusa tayi ƙasa da murya tace
"Umma, to harda ƴar gaban goshin nashi ko mu ka
ɗ
ai?"
Dariya umma b tayi sannan tace "
hmmm, harda ita fa, da Bilkisu da Najwa ma"
Baki bu
ɗ
e hafsat tace "jakar uba, to da wa za'ayi kenan?"
Wannan karon dariyar da umma b tayi tafi na
ɗ
azu
Seda ta dara sosai tukun tace
"Ayi dai mu gani in tusa zata hura wuta"
Da ga nan tayi gaba ta ja mus
u ƙofar.
Umma na fita Amal ta kalli hafsat tace
"Mugunta fitsarin faƙƙo ce dai ya hafsa, har wani murna kike saboda wani dalilin ku mara tushe"
Kafin Amal ta rufe baki hafsat tayo kanta a mugun sukwane, dayake Amal ta san hali, dama
tayi readyn fita, ai
kuwa tana yunƙurowa ta kwasa tayi waje da gudu
Aikuwa hafsat kamar ta ari baki saboda masifa da take zazzagawa, seda ya fauza da basu jima
da zuwa gidan ba ita da khairi suka shiga tsakanin su tukunna.
Ya fauza da yake tana da fa
ɗ
a sosai ta hau surfa m
usu bala'i, tace "kuna girma kuna cin ƙasa
shirmen banza"
A fakaice hafsat ta murgu
ɗ
a mata baki ta juya tana gunaguni.
Kamar yarda umma b ta zaunar da yaran ta tasanar da su saƙon Abba b, haka ma mummy, duk
da Najwa ba ƴar cikin ta bace riƙonta take, h
asali ma saboda son da take ma ƴa mace ne kuma
Allah be bata ba yasa yayan ta ya bata Najwa halak malak tun daga yaye
Najwa na kwance a kan doguwar kujera mummy ta sanar mata da umarnin su Abba
jin Najwa bata ce komi yasa mummyn cewa
"ya dai? ko akwai w
ani abunne?"
Can ƙasan zuciyar ta na zigata ta ce ya faruk take so, amma wani sashi na zuciyar yana ƙwa
ɓ
ar
ta, murmushin dole ta ƙwaƙulo tukun tace
"nothing mummy, kawai naji maganar ne daga sama"
Shafa kanta tayi tace "mutuncin duka ƴa mace
ɗ
akin mijin
ta, tun da Allah yasa sadik na son ki
kema kuma kina son shi ba shikenan ba?"
Gya
ɗ
a kai tayi, tana ƙara cire ya faruk daga cikin ranta dan har ga Allah bata son tayi auren da
ita ka
ɗ
ai ke so.
******MUMTAZ
Kicin-kicin mumtaz tayi da fuska, jin me sak
ina ke gaya mata, bayan sun gama shirin tafia
airport tarban Abba ƙ da mama
"Gaskiya guy
ɗ
innan be iya zuwa ba, wai fisabilillahi baki gaya mishi fita zamuyi ba?"
Sakina da ke
ɗ
aura
ɗ
ankwali a gaban mudubi tace "shap na mance ban gaya mishi ba, ko muje
ya sauke mu ne?"
Da sauri mumtaz tace "no, bari nayi wa drivern ku magana, in kuma yana da abinda zeyi zan
hau taxi"
Sakina batace komi ba, looks like kamar da gangan ma tayi hakan.
Mumtaz na fita ta iske an aiki drivern,
Dama ba kowa a gidan, m
ama asiya taje unguwa, daga su se masu aik.
Agogo ta kalla taga befi awa
ɗ
aya ba su sauka,
Wayarta ta
ɗ
auka ta kira bolt, minti biyar da kiran shi ya ƙaraso, "na wuce" kawai tace wa sakina
ta fice.
Saboda traffic
ɗ
in hanyar, seda suka kai kusan minti
talatin kafin suka kai
Daidai da zata shiga ciki call
ɗ
in khalid ya shigo wayar ta
Jin cewa tana airport ne yace ta jira shi yana ta wajen ze ƙaraso, taso ta hana shi zuwa amma
ya kafe se yazo, rabuwa tayi da shi ya zo
ɗ
in.
Bata jima a tsaye ba yayi
parking a gaban ta,
Ganin da sauran time
ɗ
in saukar su mama yasa ta bu
ɗ
e gaba ta shiga
Fuska cike da annuri khalid yace
"Da za ki min buƙulun gaisar da su Abba ko?"
Murmushi kawai tayi, can tace
"yanzun ma ba ganin su zaka yi ba malam, suna sauka zan
sauka kai kuma ka kama gaban ka"
Gyara parking yayi da kyau, sannan ya waigo ya fuskance ta, ƙasa da murya yayi kafin yace
"Gani nake kamar bakya so na mumtaz"
Ɗ
ago manyan idanuwan ta tayi ta kalle shi sau
ɗ
aya ta kauda kai, sannan tace
"mene dalilin
ka?"
"gashi kuwa bakya so na ga su Abba, ko gidan su sakina da ƙyar fa kika yarda naje"
Kallon agogon wayar ta tayi taga time
ɗ
in ya cika,
Cike da nutsuwa tace
"gobe ina gayyatar ka gidan mu to, Amma yau kam zanji kunya a Abba ya ganmu tare, in ma da
babban wanmu suka dawo wata maganar ce daban"
Marairaice fuska yayi, ba yarda ya iya dole ya haƙura,
Fita yayi da niyar ya bu
ɗ
e mata ƙofa, yana fita idonta na kaiwa ga agogon shi dake ajiye, wuf
mumtaz tayi sama da shi, daidai ya bu
ɗ
e mata ƙofar
Ciki
n ƙwarewa ta saƙe agogon nan tayi ciki wajen tarban matafiya, shi kuma ya shiga motar shi
ya tafi.
LAUJE CIKIN NAƊI
NA
ZAINAB FALALU(MRS SULAIMAN)
MARUBUCIYAR
👹
MAKIRCI
KISHI DA ALJANA
WANI HANIN GA ALLAH
Ƙ
ADDARAR MU
LAUJE CIKIN NA
Ɗ
I
WATTPAD@ZAINABFALALU8
Pg 31-32
BAYAN SALLAH DA KWANA BIYU
Tun safe da umma b ta fito daga wajen Abba b ta samu su Amal a
ɗ
aki, duk da sun tashi amma
suna zazzaune
Wayace a kunnen hafsa, while Amal kuma handouts ne a gaban ta tana dubawa
Da sa
llama umma b ta shiga
ɗ
akin,
Stool
ɗ
in gaban mudubi taja ta zauna,
Sallama hafsa tayi da wanda suke wayar ta maido da hankalin ga umma b dake binsu da kallo
Amal ma juyowa tayi gaba
ɗ
aya sukai shiru suna kallon ta.
Seda ta mula da kallon su tukun tace
"Dake zan fara Amal, Amir da faisal wanne yafi gwa
ɓ
i a cikin su?"
Bin ta da kallo Amal tayi, dan har ga Allah bata fahimci kalmar "gwa
ɓ
i" da umma tace ba
Ɗan shirun da Amal tayi tana nazarin kalmar, umma ta sake maimaita tambayar tana kafe ta da
idanu
itama
Da gaske Amal tace "wallahi ban gane me kike nufi ba umma
Ƙ
afa
ɗ
aya kan
ɗ
aya umma ta
ɗ
ora sannan tace
"Bari nayi maki dalla dalla, ina nufin Amir da faisal wanne yafi wani a cikin su?"
Murmushi Amal tayi kafin tace "Amir
ɗ
in dai umma"
Kara
f hafsat tace "billahillazi ƙarya take, ko motar da faisal ke zuwa gidannan zata siya ta Amir
sau biyar umma"
Murtike fuska Amal tayi, cike da tsiwa tace "ba ruwanki a cikin maganar nan wallahi"
Da sauri Umma ta
ɗ
aga masu hannu ha
ɗ
e da fa
ɗ
in "Ku daka
ta min" duka sukayi shiru suna
kallon ta, idonta ta maida ga Amal sannan tace "na san kece zaki fi bani matsala, daga yau
zuwa jibin da Abban ku yace zasu tara ku suji za