Showing 147001 words to 150000 words out of 172989 words
ko zasu ci karo da tudun kasa amman still dai babu wata alama inda aka binnesa ganin suna bata alokacin su ne yasa suka ce su wuce zaa zaa sanar a gidan radio da tv maryama kam duk ta gama rikice masu sai sunan yaya sadam dina kawai ta
ke kira “ku nemo min shi dan Allah karku barni haka da kyar aka samu aka saka acikin mota suka kama hanyar gida .”
******
Shabiyu ne na rana yana tsaye acikin office dinsa sanye da t shirt long sleeve light puppy da wondo baki sai tie baki za
gaye da wuyansa ya tura hannuwansa duka cikin aljihun wondonsa wani irin kamshi jikinsa ke fitarwa mai sanya natsuwa da kwantar da hankali fuskar nan tashi a murtuke zariya ya soma yi acikin office din yana tunanin maryama wanda bai san dalili ba tunan
inta yaki barinsa babu abinda zuciyarsa yake kwadayin sake gani kamarta kafin ahankali yayi burki a daidai mazauninsa turo kofar office din akayi batare da an nemi izinin shigowa ba ya kalli kofar ammar ya gani yanayin yadda yaga fuskarsa ya dan fahimci
akwai wani abu yana gama shigowa ya soma magana cikin tsananin fushi "burinka ya cika maryama tayi aure “
“so what idan tayi aure what’s my business with her ?wai menene matsalarka adam ?"da nayi me kenan ?wallahi ban san baka da sa'a arayuwarka ba sai d
a maryama tayi aure "tô ni menene damuwa ta da aurenta ?kaga dan Allah karka sake min maganar ta karka qara min damuwa akan wanda nake ciki "kai ne kuwa kake da damuwa daita ."hade rai ata yayi sosai yana yiwa amar wani irin mugun kallo mai bugar da zuci
ya "kasani inada dalilina na son ku hadu daita tun kafin tayi aure.ata yayi taku daya biyu yana mai juya masa baya wallahi da ka daure kaga maryama da zaka fahimci abinda na gani har yasa nake son ku hadu daita."
juyowa ata yayi ya fuskancesa yana
hura masa hanci tare da kai hannu yana sunce tie din wuyansa "kai ma tunda kaga na na nace ai ya kamata kayi amfani da sense dinka ,bazaka ta'ba jin dadin wata mace a duniya ba sama daita" look ammar bana son damuwa ,"my friend you have to use your common
sense and think akwai dalili mai karfi dayasa naso ku hadu "ata ya sauke hanunsa daga wuyansa ya maida cikin ajihunsa yana nazarin maganar ammar "ba dai ka rasa maryama ba kasani zuciyarka zatayi nadama fiyye da kowani nadama da d'an adam keyi a rayuwars
a "ya d'ago ya tsurawa ammar idanunshi tare da cire hannunsa d'aya cikin aljihunsa ya rike kugunsa," wasu ma suna janyota jikinsu domin su amfana daita bare kai da ..."wai meye haka ammar ?ka dameni ka cika min kunne da surutun banza da wofi dole ne sai na
aureta ko dole sai na janyota jikinta ?"kaga enough please ka rabani da maganar wata maryama din banza bana son jin ko sunanta bare na
aureta "yayi maganar a tsawace yana furzar da iska mai zafi "ai kuwa ka shiryawa shiga tashin hankali da damuwa domin d
uk ranar da zaka ganta kuma amatsayin matar aure sai kayi nadamar rashin haduwarku akan lokaci ,kuma lallai bazan daina fad'a maka rashin haduwa daita damuwa ne akan damuwa kuma har qarshen rayuwarka bazaka daina da kasani ba kai in takaice maka zaka iya
rasa ranka ". ata ya dafe goshinsa da hannunsa daya "ammar kana rikita min kwakwaluwa zuciyata tana tsinkewa magangunka gabad'aya suna nema tarwatsa min zuciya gabad'aya na kasa fahimtar abinda kake nufi yayi maganar kamar zai yi kuka tare da zama akan ku
jera yana kallonsu "you are mad adam yanzu abinda ya rage maka ka zauna kayi tunani akan maganganuna " yana gama fad'ar haka ya buga masa table din gabansa ya juya ya fita a fusace ."
ata ya kai hannu goshinsa kafin daga baya ya soma jujjuya jikins
a akan kujera wani irin ihu yayi yana kai hannusa ya ture tarin file din dake Kan table sannan ya mike tsaye zambur Kmr zaki ya dafe kanshi gabad'aya ya rasa meke masa dadi dan wani irin abu yaji yana yawo acikin ilahirin jikinsa mai kama da abinda yake j
i akan mafarkinsa yau shine karo na biyu da yaji wani abu wanda ya shafi mafarkinsa akan wata mace "wacece mai zanen creation wacece maryama datai aure coz the same abu yake ji akansu wanda yake da kusanci da abinda yake ji akan mafarkinsa “karka matso kus
a dani domin bazan ta'ba kasancewa cikin wawayen mata masu cin amanar mazajensu ba itama matar aure ce “ya rabbi what’s wrong with me ?yana cikin wannan halin james yayi knocking yana neman izinin shiga sai da ata ya dauki lokaci sannan yace "coming !" ya
shiga cikin taka tsantsa "mai gida ina son nayi magana da kai ko zan iya magana ?" leave!" mai gida magana ce mai mahimanci "I said leave bana bukatar jin komai yanzu."da sauri ya juya ya fice .cikin company ranar kam kowa ya kama kanshi dan dukkanin al
amun sun nuna an tabosa, duk kuma wanda yayi kuskuren shiga track dinsa zai sha bala'i idan ma bai ce ya kori mutun ba har ya dawo gida maganar ammar na damunsa cikin rai sai yayi kamar ya kirasa ya sake masa karin bayani sai muguwar zuciyarsa ta gargad
esa "
Bayan sati d’aya wanda yayi daidai da kwanaki shabiyu da daura auren maryama da yaya sadam sultana ta dirá a kasar kuma kai tsaye abdullahi estate aka nufo daita murna wajen aunty abida abun baa magana ,tun daga lokacin da sultana ta shigo est
ate din aunty abida ta fara aiwatar da shirinta kullum suna bangaren mami sai dai basa samun ganin ata suna samun sa’banin shiyasa yau sukai sakamakon yau .ahankali yake ssukowa daga Kan step cikin shigarsa na kullum sai kamshi yake idanunsa bai sauka akan
kowa ba sai akan aunty abida da sultana kallo daya yayi masu ya dauke idanunshi ya cigaba da taku har ya wucesu ta mike ta sha gabansa tana kiran sunansa “adamcy barka da saukowa.” ya tsaya kawai yana kallonta batare da yace mata komai ba “ga sister t
a kawo mana
ziyara Ya ganta ta hadu ko ?still dai bai tanka mata ba tayi murmushin yake tana cewa “daman nace bari na kawota ku gaisa sultana ga cup din tea dinsa can dauko ki bashi .” jikinta na rawa ta juya ta dauko Orenge cup din dake ajiye wanda dama
n dan shi aka tanada ta mika masa ,sai dai bai kar’ba ba yace "am okay coz am oready late” zai wuce ta sake tsaidashi Ya tsaya cak yana duba agogon dake daure da tsintsi yar hannunsa kamr yadda kasani sultana kanwarmu ce kuma ta kware a harkar zane dan n
aji ance kana bukatar kwararun masu zane shiyasa nace tazo dan tasan Kan aikinta sosai idan bazaka damu ba ko zaka bata dama kaga irin nata kwarewar ?shiru yayi bai ce uffan ba “.
“nasan bazaka ta'ba zuba ma yaruwarka kasa a ido ba zaka gwada yaruwa
rka kaga irin nata baiwar bayan shi ma ina son ka taimaka ka bata aiki a maakatarku Z&A idan ma da hali ka barta a kusa kusa da kai wato P.A dinka dan na yi imani zaka ji dadin aiki daita dan ....”duk naji bayaninki.” ya katseta ta hanyar fad’ar haka kafin
ya cigaba tayi saurin cewa “ zata joining compaing kenan ? kai amman na gode sosai sultana bana fada miki ba bashi da matsala gashi da sauki kai ga kirki da son yanuwa gyaran murya yayi yace " ammm karki yi Godiya tukun dan bani zan bata aikin ba kiy
iwa mijinki magana I know he can do more that for her “mijina kuma ?tai masa tmbyr tana kallonsa tare da nazarin maganarsa tana kallonsa ya zagayesu ya kama gabansa “nifa Aunty duk ba wannan bane matsalata ni dai kawai kisan yadda zakiyi na kasance a kus
a dashi nasan komai zai zo da sauki “amman yanzu a gabanki kikaji ina masa magana zaki ce bakiji abinda yace ba, wai nayiwa Ibrahim mgn Ibrahim din da ba wuri daya suke ba .”
Dan allah ayi min afuwa posting zai koma a sati sau daya sakamakon bana samu
lokaci ga hidima da mai gidana ga business ga typing sannan ina bukatar hutu Kunga abun yayi min yawa ina maku fatan alkhairi sai Saturday ko sunday in sha allahu.”
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A
BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tur
a sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 27
Jiki a sanyaye ATA ya fito cikin 'bacin rai daga d'ayan bedroom dinsa wanda ya
rasa dalilin 'bacin ransa , a yanzu kusan kullum ransa a 'bace yake azaba yake ji sosai a cikin zuciyarsa so yake ya rabu da damuwar dake damunsa amman ya rasa yadda zai yi ,cike da natsuwa yake taku acikin d'akin yadda jikinsa ke fitar da kamshi mai
sanyaya zuciya haka d'akinsa ke d'auke da kamshin dad'ad'an turarukan sa .a natse ya d'auki farin glass dinsa ya manna a kwayar idanunshi sannan ya qaraso ya d'auki agogon fata mai tsada ya d'aura a tsintsiyar hannunsa, ya bud'e bedside domin ya d'a
uki wallet dinsa." ya kai hannu ya d'auka ya tura a bayan aljihun wondonsa yana qoqarin rufe bedside din ne idanuwanshi suka sauka akan agogon sarka hannun maryama daya zamo cikin hannunsa a wancan ranar ,yayi shiru yana kallon agogon yana jin wani ir
i a gaba d'aya ilahirin jikinsa, ya kusan minti goma tsaye yana cigaba da kallon agogon gabansa na wani irin bugawa da sauri sauri tunowa da yayi matar aure ce yarinyar yasashi jan dogon tsaki yana ciza lip's dinsa."
a natse ya maida agogon
ya ajiye ya qarasa inda wayoyinsa suke business phone dinsa ya fara kunnawa nan take kira James ya shigo lumshe tsumammun idanunshi yayi batare da ya d'aga kiran ba, kiran na qoqarin tsinkewa ne ya d'aga "hello sir! good morning sir ya fad'a a tare
?"morning !ya fad'a atakaice yana hura hanci "akwai wasu mutane da suka zo da buqatar ganin sabon creation shine nake neman izini a wajenka ko zamu nemi d'aya daga cikin kwararrun da suka kawo zanensu ko zaa dace ?"lumshe idanunsa yayi yana jin wani irin
d'acin maganarsa dan a yanzu bai buqatar ganin zanen kowa sai na wannan yarinyar amman kuma sai ya tsinci kanshi da cewa "okay ! yayi maganar a can kasan makoshi kamar mara lafiya sannan katse kiran ya fito daga d'akin zuwa kasa ya nufi hanyar da zata ka
i shi bangaren mami bai wani jima ba ya fito kai tsaye AGC aka nufa dashi "
Bayan kamar awa uku da zuwansa office james ya shigo tare da some cike da girmamawa James yace "sir bayan munyi waya da kai d’azu da safe sai kuma muka canza shawarar mu
sake neman
wannan yarinyar data zanaka dan gsky gabad'aya zanenta yafi kyau amman anyi rashin sa'a layinta baya zuwa " take ya fahimci kowace yarinya yake magana akai, bai ce masa komai ba ya cigaba da mgn "kayi hakuri sir nasan zakaji babu dadi aranka
amman ni ina ji ajikina zata zo mana da sabon design masu ... "enough james you can leave ."sorry sir ! tamkar wanda akayi wa duka ko wanka da ruwan sanyi ya simi simi nufi hanyar fita ."some ta sauke numfashi tana mai gyara tsayuwarta tare da fara maga
na "sir masu supply din kaya daga kafaninmu wasunsu sunki kar'bar kayanmu in group wanda ban san dalilin faruwar hakan ba "one second! ya furta yana cigaba da operating system din gabansa shiru tayi cike da girmamawa ,yayinda office din ya d'auki shiru
baka jin motsin komai sai na qarar ac da system din gabansa sai kuma saukar numfashinsu "kuma kun tabbatar babu wata matsala a kayayyakin mu ?"no sir babu wata matsala ectually ma wasu sun kar'ba wasu ne dai basu kar'ba ba" amman ai gashi ina ganin sakonin
su cewar basa bukatar design din da akayi masu ne yanzu ke wannan ba wata matsalar bace a ganinki ? eh nayi magana da oga Ibrahim sir amman har yanzu bai ce komai ba ina tunanin yana son sai kuyi magana dashi ne "shikenan zan san yadda zaa gyara komai ya
mike ya zagayo daga wurin zamansa yana kokarin fita yayi taku d'aya biyu ya tsaya batare daya juyo ba "kisa a binciko min inda yarinyar nan take da zama sannan kice james ya kira chef adisa ina son ganinsa gobe goben nan bai tsaya jin abinda some zata
fad'a ba ya soma qoqarin ficewa "okay sir ."
A dogon koridoor suka hadu da sultan bai kallesa ba bare ya tsaya duk da yasan wurinsa yazo ya ra'ba ta gefensa ya wuce ,har yayi taku biyu ya jiyo sautin muryarsa " Adam...! ya kira sunansa a gadaranc
e har yanzu kai muke jira da mahaifinmu domin muna da bukatar wani kaso daga cikin kafanuni araba abamu namu kowa yaci gashin kansa, cak ATA ya tsaya daga tafiyar da yake ya zura hannunsa daya cikin ajihun wandonsa "idan naki fa ?yayi mgnr batare daya ju
yo ba " dole kabi umarnin mahaifinmu dan bazamu cigaba da aiki akarkashinka ba alhalin dukiyar nan gabadaya tamu ce dan dole kayi wani abu akai .”a fusace ATA ya juyo gabadaya ya fuskancesa "kasani wannan dukiyar gabadayanta ta mahaifina ce kamar yadda na
fad'awa mahaifinka yau da rokona kukayi zan iya daukar wani bangare na bawa mahaifinku amman tunda zalinci ne abun bazan bada ba kamar yadda na fad'a kuma zan iya dakatar da duk wani mai numfashi dake d’akinku wanda yake karkashin ma'aikatar nan idan kac
e karya ne ka cigaba da shiga track dina "shiru ne ya biyo baya"kafin ahankali ata ya wucesa yana jan tsaki tare da furta "nonsense."
*****
Zaune ata yake akan kujera sanye da suit baki yana jujjuya jikinsa bayan ya watsawa chief adisa tambayoyi ci
kin 'bacin rai ,cheif adisa yayi shiru yana nazarin abinda zai fad'a masa "answer me !ya furta cikin tsananin bacin rai mara misaltuwa "komai zance yanzu bashi da wani amfani sir tunda na rigada nayiwa sectary dinka bayani komai "Eh nasani but ina son naj
i daga bakinka ,yayi maganr yana gyara zama tare da daddana system din gabansa batare daya dago kanshi ba , dalilin dayasa muka daina amsar produc din design dinku sunyi matukar tsaida ne,dan alal hakikanin gsky kudin daaka sa sunyi yawa yayinda muke sam
un exactly irin design din a wasu wurare akan farashi mai sauki atakaice dai wannan shine dalili."
shiru ata yayi byn ya gama sauraronsa ya cigaba da tura sakonni kafin daga baya ya dago kanshi a hankali ya kafe cheif adisa dake zaune a gabansa da ido y
ana qare masa kallo ta cikin farin glass dinsa sai daya furzar da iska mai zafi sannan ya bude bakinsa da kyar yace "kasan abinda abu original yake nufi ? cheif adisa yayi shiru ,"wadan da kuke siya a sauran compaing's copy din namu ne, namu kuma asalin m
asu kyau ne ". ba maganr quality ake yi ba sir maganar contitie akeyi kafa san dan kasuwa duk wani dan kasuwa yana bukatar farashi mai sauki wanda shine business, da dai zaa cigaba da bamu farashin daaka saba ne sir da komai zai tafi normal ".ATA ya s
auke numfashi yana jan tsaki " ko ku siya a haka ko kuma ku barshi domin bazan rage naira daya daga farashin dana saka ba yana gama fadar haka yace "get out .cheif adisa ya mike tsaye tare da cewa "okay sir ya dauki system dinsa ya qara gaba tsaki yayi t
a ja babu kaukautawa ,ya mike tsaye ya shiga zariya acikin office dinsa yana shafa sumar kanshi.”
ATA na tsaye a parlour'n mami ya zuba hannunwansa duka cikin aljihun wondonsa dawowarsa kenan daga office ko cikakken minti biyar bai yi da shigowa ba
sai ga fahad ya shigo a matukar fusace kamar an jehoshi yana cewa "wai kai dame kake takama ne ?yayi mgnr yana nunasa da d’an yatsantsa .""what do you mean ?ATA ya tmbyesa a tsawace yana watsa masa harara a lokacin da hjy zulai ke qoqarin saukowa da
ga saman ata "bani zaka tmby ba kamata yayi ka tmbyi dakikiyar kwakwaluwarka , taya ma zaka yanke wannan banza hukunci haka?"lafiya fahad ! ? " mami ta tambayesa cikin rawar jiki “wannan yaron ne mana yake son jawowa mutane asara ,yana yin abu tamkar
shi kadai yafi kowa waye wa da ilimi
yau ko kamfanin ba group bane ai bai cancanta yayi haka ba bare yasan wannan kafanin ba nasa bane shi kadai .ya qarasa mgnr yana kallon ATA a fusace .
Suna cikin haka sai ga yaya Ibrahim shima cikin tashin ha
nkali ya rufesa da fad'a nan mami ta koma kansa "ki duba ki gani mami yadda farashin komai na kaya ya sauko daga sauran kamfanoni amman shi tashi daya ya qara farashi nikin
baninkin gashi costumers sunki karba kaya daga hannun kowa "very good ."ata ya
furta yana hura hanci “What ?
" I said very good ,"ya sake