Showing 99001 words to 102000 words out of 206525 words
kanta ta tubure masa tunda ya mareta yace zai kara aure ta fita sabgarsa abinda taga dama take agidan kuma bata yarda su kwana
tare Dole yasamata idanu dan shakarta yake shekaran jiya iskarta ta tashi yaci bakar wuya kafin su kwanta saida Yakira Sardauna awaya yamasa magiyar duniya yazo amma fur yaki zuwa yace ya kara mata wayar akunnenta zai mata karatu aikuwa yana fara karatun
suka haukace mahabeer saida suka masa, jina jina duk sun bubugeshi saida Sardauna yayi dagaske kamar zai fito ta wayar yana karatu da karfi dif suka kwanta ta zube jikin mahabeer sai bacci ya dauketa ya kaita dakinsa ya kwantar da ita ya rumgumeta to tun d
aga ranar bai sake takurata ba isakanci take masa iri iri kai ya kauda dan yasan fitinar dan yace zaiyi aurene dan kullum yana hanyar gidansu khalisat dashi ake amsar gaisuwa Daddy ya taba iskesa da yaje gaisuwa bisa Dole darajar yar da suka haifa tsuru ts
uru mahabeer yayi shiko Daddy baisa, komai aransaba yasan shima darajar nanah yaje khalisat afarin ciki take ta matsu ayi sadakar bakwai mahabeer ya turo magabata inna ma taji dadi tace insha Allah sun tuba, bangaran Sardauna yayi tawakali ya watsar da lam
arin zee ya rumgumi zabin Allah wato Nisha kwana biyu ya fara samun sauki babu tarin jini ya dake yasama zuciyarsa jarumta saide abukace yake sosai zee ko kullum sai tayi kuka rashin samu wayar Sardauna gashi mahabeer rufeta yake daga waje babu damar da za
ta fita wayarta babu lambubin kowa ciki batasan wa ya gogeba ta Sardauna ma dan akanta take gashi babu ta inda zata shiga gun Nisha bare suyi hira Nisha ma ta damu da rashin zee gashi Sardauna bashida niyar cemata taje itako tanajin yauninsa ta kasa tambay
arsa kullum Nadiya da intisar sai sunzo gidan Nisha suna kara dorata ahanya yada zata samu Sardauna suna mamakin har yanzu da ko romance basu tab'a yiba duk sun dora laifin kan Neesha ta kuma gamsu tace zata gyara insha Allah,
Da misalalin karfe tara n
a dare Dr Sardauna ne akofar gidansa yana honr mai gadi ya bude masa get ya shigo cikin gidan a wata a wuleliyar mota rumfar ajiye motoci ya shige yayi parking ya fito ya rufe motar da leda ahannusa anutse yake takunsa mai cike da isa da takama yayi ya had
e cikin kananun kaya kofar parlon ya tsaya naga ya saka key ya bude ya shigo ya maida ya rufe da sallama ya shigo Nisha na zaune da katon hijabi fitowarta kenan ta gama sallah isha dan dazu tayi wanka tarbasa tayi ta amshi ledar suka nufi kujerun parlon su
ka zauna ruwa ta tsiyaya masa ta bashi ya amsa ya kurba "Nisha dauko plate muci dadi murmushi tayi ta Mike ta nufi kitchen ta dauko plate zata zauna ya rukota ya cire mata hijab Riga da siket ne na atamfa "kin fara sallah ne? kai ta d'aga masa cikin jin k
unya kusansa ya zaunar da ita ledar ta dauko ta sauye kajine dirka dirka har guda biyu "muci ko na baki abaki kai ta sada ya yaga ya fara ci cikin nutsuwa daurewa tayi tana ci ayangace shide cin abunsa yayi ya more yasha lemo ya Mike ya nufi bedroom d'insa
da kallo ta bishi yada yake takunsa kade abun burgewane bata wani ci dayawaba ta kwashe takai kitchen sauran da basu ciba yasa a firji ta wanko hannuta ta nufi dakinta tayi shirin bacci dan yau baccine a idanunta kayan bacci ta saka Riga da wando tayi kwa
nciyrta tana mamakin yau Dr shi kadai zai kwana sai juyi take saboda ta saba da kwana ajikinsa duk batajin dadi begensa ya taso mata sai lumshe idanu take tayi nisa cikin tunani taji muryasa" Nisha tashi muyi sallah gabanta ya fadi ta Mike cikin sanyin jik
i ta shiga. toilet ta dauro Alwalla ta fito tasaka hijabi har k'asa ya jasu sallah raka'a biyu ya kama kanta yamata Addu'a ya mata tambayoyi kai tsaye ta amsa masa duk tanajin kunya murmushi yayi ya kamata ya cire mata hijabi " Oya mu kwanta bata musaba ta
haura saman gadon jallabiyar jikinsa ya cire kayan baccine masu masifar kyau gadon ya hayo ya kashe wutar dakin ya janyota jikinsa ya tallabo kanta ya lallubo bakinta ya fara bata kiss Nisha jin wani tattausan lips mai zakin gaske na kissing dinta batasan
lokacin da itama ta fara, tsotsar bakinsa ba bai wani jimaba ya zare bakinsa yanajan tsaki itako bataso ya cireba shafarta ya fara ya cire mata Riga ya dora hannusa kirjinta mamaki yayi da yaji ko rabin
hannusa bai cikaba tsakin ya kuma ja amma yaji d
adin yada suke tsaya cur kuma basu fiye karamta ba saide busu gamsheshiba haka ya rika murzasu yana tsotsarsu Nisha dadi takeji harda, kuka tana kiransa" wayyo Ya Faisal Ashhh duk ta fice haiyacinta sai sambatu takeyi saboda yada Sardauna yake sarafata was
a yayi wasa takai koluluwar dadi taji Sardauna na Addu'ar Saduwa da iyali aikuwa tace batasan zancan ba ihu take tana kuka da dukansa shiko yayi nisa abinka da Wanda yake bukace jikinsa har rawa yake ya daga kafafunta tana rusar kuka da ihu ya saita hajiya
rsa ya danna aganta taki shiga babu hanya saida ya danna da karfi jin wani zumdumeman Abu mai tsawo da kauri ya danna gabanta wani irin ihu tasaki tana kuka dan ba karamar azaba tajiba tamakar ana tsaga gaba
nta da reza shiko tunda ya shiga aiki kawai yake
babuji babu gani yake bugata tun tana kuka da ihun har takasa ta sakar masa jiki tanajin yada yake cacakarta tanajin babu kato mai karfin Sardauna da girman joystick irin tasa idanu ta rumtse tanajin azaba yada yake cacakarta bashi da niyar sabka akanta ha
r hankalinta ya gushe ta daina koda iya motsa ya tsarta dan azabar da takeji shiko cacakarta yake ba dawasa ba inda zaka gane Neesha tanada rai hawayen da ke kwaranyowa daga idanunta na azaba shine zaisa ka gane tana Numfashi amma bata iya motsi..........
..
✍
🏻
*
💖💖👩🏻
🦱
ZEE BABY
👩🏻
🦱
💖💖
*
MALLAKAR UMMU FAREESA NE
*DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE*
*
👉🏻
36&37* yauma page biyune na hada muku saboda yayi tsawo a page daya amma zan dedeta
....Sardauna garzar Nisha yake bad
a wasaba saboda ya kasa gamsuwa shiyasa yake mata ci ba nawasaba gashi Dama jarabarsa nacinsa sai zufa ce ke keto masa Sam yakasa gamsuwa Nisha ko idanunta bata iya budewa sukuwarsa kawai yakeyi a samanta bai sarara mataba sai karfe daya na dare ya mirgina
gefe yana sabke numfashi har yanzu hajiyarsa harbawa take alamar bata koshiba idanu ya lumshe yanajan tsaki yasa hannunsa yana shafarta"ke kin fiye fitina tsaki yaja ya Mike ya shiga bathroom yayi wankan tsarki ya fito daure da towel kallon Nisha yayi wac
ce ko motsi bata iya yi gunta ya nufa"Nisha tashi kiyi wanka shiru ko idonta bata budewa Dan haushinsa takeji bakin gadon ya matso yaga duk jini acinyoyinta hannu yasa ya dagota fashewa tayi da kuka idanunta arufe "Ashe matar Dr raguwace daga wannan dan ab
un shine harda kuka wlh sai na Kara daman ban koshiba ya fada yana murmushi Dan yaji dadin samunta cikakar budurwa kwantar da ita yayi ya koma bathroom ya hada ruwan zafi ya dawo ya mikar da ita ya sabkota ya ajiyeta k'asa tsayuwa tayi tana kuka hannuta ya
riko daket take takawa suka shiga cikin bathroom ruwan zafin ya nasata ta kwarara ihu dariya yayi" wlh ke raguwace to Allah idan baki tsayaba sai na Kara tisawa raguwa kawai Dole ta daure tabar kukan saida ta kwashe kusan Rabin awa ya cirota yasa wani ruw
an" Oya maza shiga
idan kin gasu dakyau kiyi wankan tsarki ya fice zanin gadon ya cire ya canza mata wani yaje dakinsa ya saka wasu kayan baccin ya isko har yanzu bata fitoba saman gado yayi kwanciyarsa ya lumshe idanu fitowa tayi daure da towel tana d
afe bango sai cizon baki take idanu ya bude yana kallonta ta bashi tausayi dama yasan bakowa wace mace zata iya dashiba wacce zata iya tamasa nisa na har abdan gun kaya ta nufa zatasa yace"Nisha zo mukwanta karkisa kaya kibari gun yasha iska ita tsoronsa m
a takeji Allah Allah take gari ya waye ya tafi dakinsa ta rufe kofarta asatima bazai gantaba"Nishana zo mana ko nazo na daukoki da Sauri ta girgiza kai ta nufo gadon ahankali take kokarin hayowa ya Mike ya daukota cak ya kwantar shima ya kwanta yasata ciki
n jikinsa ya jamusu blanket duk atsorace take jikinta sai karkarwa take matseta yayi yakai bakinsa kunneta ya Dora hannusa sama matasan brest dinta yana murzawa" bari jin tsorona babu abinda zan miki Nagode da kika kawomun budurcinki gidana Allah miki alba
rka ya fada yana murza nipple dinta fashewa tayi da kuka" Yaya Faisal don Allah kabari zafi nakeji natuba tsaki yaja" wlh kiyimun shiru ko yanzu na sake hayewa samanki naki bazan bariba shiru tayi ta bar kukan tayi lamo cikin jikinsa yaci gaba da murzata s
on ransa tana mamakin wannan jaraba tasa har baccin wuya ya dauketa Sardauna ko bayan tayi bacci ma bai saurara mataba cigaba yai da matsar nonota yana tsotsa amma Sam baiji yada yakeso ba haka ya hakura ya rumgumeta har bacci ya daukesa,
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
washe gari tun bayan da Sardauna ya tafi masallaci Nisha ta murzawa kofarta key tayi sallah ta koma baccin wuya ga brest dinta sai zafi suke mata Sardauna ko da ya dawo bedroom d'insa ya nufa baije gun Nisha ba kwanciyarsa yayi ya shige cikin bargo sai ba
cci
Mahbeer yana dawowa daga masallaci ya nufi dakin zee arufe bugo daya tazo ta bude Dan gama sallahr ta kenan ta watsa masa mugun kallo" to meye da asubar farko murmushi yayi dama Dan kiyi sallah ne nagama kinyi Ashe baki ta murguda ta banko kofar ta m
urza key kai ya girgiza ya koma bangaransa ya kwanta, Sardauna sai karfe Tara ya farka yayi wanka Dan yau aiki zashi yanada tiyata har biyu karan buga danna ball yaji ya fito kofar parlo ya nufa ya murza key ya bude Najib ne da kayan breakfast " bro ina kw
ana "lfy wuce to ya bashi hanya ya shigo yakai. kayan kan dining ya jera ya tafiyarsa bedroom din Nisha ya nufa ya murda arufe bugawa yayi cikin bacci taji amma tanajin muryar Sardauna kin budewa tayi har yagaji" wlh zakiyi bayani kan dining ya nufa agurgu
je ya karya yayi shirin zuwa hospital yau wata danyar shadda yasaka fara kal sai walkiya take yana zuba uban kamshi ya fice daga gidan motar da yashiga ma farace tas driving yake cikin nutsuwa ya kunna wakar Ethiopia direct gidansu ya nufa yana zuwa yayi p
arking akofar gida ya fito ya shiga gidan suna gaisawa da masu aiki part d'insu yinma ya shiga da sallama ya shigo parlon Daddy na tsaye yana shirin fita da gudu Sardauna ya karasa ya rumgumeshi yaname kiss dariya Daddy yayi" oh Dr Sardauna baka girma " go
od morning my Daddy" morning my boy dariya sukasa ya sakeshi "ina Aisha da fatan tana lfy"Alhmdlh daddy gun ghaisha ya nufa ya rumgumeta "mamana ina kwana kansa ta shafa tana murmushi" Autana barka da safiya ya Aisha baki ya turo" momy ni baki tambayar lfy
ta ko momy ina hafeeza da Nawwara da nanah" au yau yan kanninka kake nema nanah ta tafi gun Daddah hafeeza ko school nawwara ma ko ka mantane kansa ya dafe yayi murmushi" ina ummi Raiyan " ai tayi breakfast takoma ta kwanta Daddy yace" to ni nafita mahabe
er ko ya tafi ne baide fitoba, Sardauna ya Mike" ghaisha na tafi sai zuwa yamma? " to Dr namu Allah ya bada sa'ar aiki? " Amin hannu Daddy ya kama suka wuce part Daddah suka tafi aparlo suka isko daddah da mairan karfe nanah na musu surutu suna dariya Sard
auna ya dauketa"Autarmu ina nemanki Ashe kinan dariya tayi tana taba sajan fuskarsa gun mairan karfe yaje ya zauna" tsoho mairan karfe barka da safiya dukansa yayi" ja'irin yaro kayi aure ka buya ko? daddah tace" sun kimu har mahabeer dariya Sardauna yayi
daddy ya gaishe da iyayan NASA suka amsa cikin sakin fuska suna tsukanar Sardauna ajiye nanah yayi sukamusu sallama suka fito Daddy ya shige motarsa, Sardauna ya nufi kofar get inda yabar motarsa ya shiga yaja ya kama hanyar hospital
bangaran zee ko c
ikin bacci taji cikinta ya murda ciwo ta zabura ta Mike tana ciza baki ta sabko daga kan gadon ta bude kofar ta fito tana rike da cikinta mahabeer baya parlo kuka ta fara ta nufi d'akinsa tana kuka tana tura kofar ta bude yana kwance ya nade cikin blanket
suna waya da khalisat kukan zee ne yasa ya tsinke wayar ya sabko "zee menene" wayyo ya mahabeer cikina ciwo da sauri ya rikota" sannu muje hospital daukarta yayi ya fito da ita dakinta ya koma ya yafa mata mayafi ya dauketa sai rusar kuka take tana dukansa
da cizo kamar shine ya dora mata ciwon haka yasata gaban mota ya shiga yaja sukabar gidan ta makaleshi sai kuka da dukansa take" wai zeena ya kikeso nayine please kiyi hakuri mu isa, hospital mana" yo dan ciwon ba ajikinka ba yake shiyasa wayyo ummina kiz
o zan mutu wayyo Yayana Sardauna mahabeer zai kasheni" Ya Allah nakasheki kamar ya nine na dora miki ciwon haba dan Allah dukansa ta soma harda yakushi haka ya daure daket suka ISO hospital din daidai lokacin Sardauna ya ISO yana fitowa mahabeer na fitowa
dauke da zee sai ihu take tana dukan mahbeer haushine ya kama Sardauna ya rasa mahbeer wane irin mutumne bai musu magana ba har suka shige ciki tsaki yaja ya rufe motarsa, ya nufi ciki anutse yake takunsa, har ya shige ciki akofar Office d'insa yaga mahabe
er zee na makale dashi sai dukansa take tana ihu wata nurse tana cemasa " doctor bai fa isoba Dr nabeel na cikin office dinsa muje ya dubata tsaki Sardauna yaja ya iso gunsu" wai bro mekakiyi haka kamar karamun yaro? " Dr bakaga yada ta adabeniba ya zanyi
wani room Sardauna ya nufa yace" ok zo mugani mahabeer na biye dashi har room d'in ya nuna masa gado ya kwantar da zee sai rusar kuka take mahabeer na ajiyeta zai fice Sardauna ya rukoshi da, sauri" no bro zauna na dubata aiki yamun yawa marerece fuska yay
i" Dr Namu ka dubata wlh jikina duk ciwo yake ta bubuge ga yago da cizo nasan kai tsoronka take bazata dokeka ba ya fizge ya fice ya zauna awaje yana maida numfashi dan shifa ya fara gajiya da jarabar zee itako duk da tana cikin ciwo bai hanata tashi ba ta
sabko tana kuka ta nufi Sardauna bai tantance ba yana tsaye yana shawara ya kirawo wata ta dubata yajita saman kirjinsa tana dukansa" wlh Yayana bazan yarda akanme zaka kashemun waya bana samunka awaya dan ka kasheni da raina ta fada tana dukansa harda ci
zo ta makalkaleshi tana kuka" innalillahiwa'inna ilalhirraji'un wai zainab haukane zakiyi meye haka ya fada yana banbareta jikinsa sai rusar kuka take bakin gado ya nufa da ita ya zaunar da ita babu wasa yace"ke dan ubanki kimun shiru kidaina kukan ko yanz
u na tataki uwar iya fitina shiru tayi ta hadiye kukan" Yayana nayi shiru cikina ciwo yakeyi mahabeer baya kula dani cewa ma yayi aure zai kara Yayana kakaini gida banajin dadin zama da mahabeer banason auransa Sam bai ita tataliba ranar har marina yayi ta
fada idanunta na lumshewa Sardauna ya rasa abunda ke masa dadi hankalinsa atashe yake duba da yada zee ta kara ramewa dama ba abun kirkiba zuciyarsa ya dafe ya fara tari Wanda yajima baiyi ba sai yau da sauri ya bude firij ya dauko ruwa yasha ya saita nu
tsuwarsa ya fice daga room din baijima ba ya dawo da allurai ya nufi gadon daket take numfashi zama yayi
bakin gadon ya kama hannuta ya tsira mata.allura ta zabura ta riko Sardauna tana kuka taki tsayawa Dole ya rumgumota"yi hakuri nakusa gamawa jinta
jikinsa yasa ta kara shigewa jikinsa ta rumgumeshi gam ta tura kanta kurjinta tayi lif ko motsi batason yi har ya gama mata alluran yana gamawa, yajanyeta aikuwa, tace batasan zancanba wani rikitaccen kuka ta fashe masa dashi ta makalesa cikin shashekar ku
ka tace" Wayyo Ya Sardauna kayi hakuri kabarni naji guminka ko zan dawo haiyacina wlh cikin ya fasa, ciwo tunda na jini a jikinka, dan Allah dan uwana kabarni kaji ta fada tana kamkameshi gam tana goga fuskarta kirjinsa " Yayana Sardauna ka maidani gidanka
na rika ganinka kullum ta fadi tana tura hannuwanta cikin kwantaciyar sumar kansa tana shafawa idanunsa ya rumtse da, karfi zuciyarsa, na bugawa, da karfi da sauri ya bude idanunsa ya janyeta da karfi ya kwantar da ita tana kuka ya Mike ya matsa nesa da i
ta zata sabko ya daure ya buga mata tsawa"koma ki kwanta karki kuskura ki sabko komawa tayi ta kwanta "haba zainab yar kanwata ke kin fiye rigima kiyi hakuri zan rama miki duk abunda mahabeer ya miki shikenan ko? ashagwab'e ta kallesa" Allah Yayana zaka
ramamun? " eh zan ramamiki amma karki kuskura ki gayama kowa dan nasan kece bakida gaskiya ki ajiye hankalinki ki kula da mijinki kibar masa rashin kunya auranma da ya fada wasane yake miki" to Yayana karinka zuwa muna hira kuma ka kirayeni ko" eh idan nas
amu lokacin zanyi daga zuwa wata daya idan na gama aiyukana zan kiraki kukan shagwaba ta saka masa" Allah Ya Sardauna bazan iya hakurin satima banji muryarka ba bare wata ka rage kaji murmushi yayi" ok sati