Showing 204001 words to 206525 words out of 206525 words

Chapter 69 - ZEE BABY COMPLETE

Lading   

01 Sep 2026

27

ya cire mata guntuwar rigarta ya kafa bakinsa saman nonota yana t

sotsa da murzata ahankali yada zataji dadin tako ji sai sambatu take saida ya tsotsa son ransa ya koma cibinta ya zira harshesa yana lasa da tsota hannunsa a k'asanta ya tura yatsa yana karkadawa ruwa kuwa na ambaliya babu qakautawa kasa hakuri yayi jikins

a na rawa ya kafa kansa ya zura harshesa yana lasa da jujuya harshe har yashiga tsotsa zee na zunduma ihu tana kara tura masa kanta Sardauna wani irin salo Sardauna ya farama zee da yatsarsa da kuma harshesa tun zee na kukan dadi tana sanin me take fada ma

sa har ta zauce ta kasa magana duniyar dadi ta tafi da ita diff ta dauke wuta numfashi ta ya tsaya cak.

Sardauna ya cire bakinsa yana sakin murmushi yace"gud Qalbina haka zanyi ta sumar dake da dadi daganan har karshan rayuwarmu."Ya fada ya janyota bakin

gado ya sauka daga saman gadon ya sauko kafafun zee yana Addu'ar saduwa da iyali ya daga kafafunta sama ya sai ta hajiyarsa ya nemi hanyarsa amma yaji taki shiga saida yayi da gaske ya lumtsuma ciki sai ga zee ta sabke ajiyar zuciya ta kankame Sardauna tan

a nishi tace"Woshhh Yayana wlh zafi ka juya ahankali kaji mijina."ta fada ashagwabe.

Sardauna kuwa tunda ya shige yaji kansa najuyawa wani irin sinadarin dadi yana daukan sa daket ya tataro jarumtar ya iya cema zee"Ok Babyna a sannu zan bi dake kinason

kiji dadi babyna"ya fada yana fara jujuya hajiyarsa ajikinta.

Lomshe idanu zee tayi tace"Yes Hubbina jiyar dani dadi karkamun cin wasa ka rikitamun lisafi Baby Sardauna nah kaji"hakarta Sardauna ya fara sosai yana kai komo sai karan ni'imarta akeji tafiy

a tana fara nisa zee da Sardauna kamar sun hada baki atare suka saki kuka suna kankame juna suna sambatu da ihu dan wani irin salon ci yake mata zee ta manta zafin sai kukan dadi da ihu sukewa junsu Asuba ta gari.

Washegari zeey akasalance ta wuni yaran

a a gurin su Rabia suke sai idan zasu sha nono ake kawosu saboda ta bugu ahannu Sardauna ba karamun aikatata ba yayi saida yasa sabke gajiyarsa ta wata uku adare daya dan da safe ma saida ya mata so biyu shiyasa tafiyar kirkima bata iyawa shiyasa ya wuni

bai fita ko kofa ba sai masallaci,yana kusa da Qalbinsa yana jinya tana zuba masa sangarta iri iri yana biye mata dan zee bata laifi gurin Sardauna yasan samun mace kamar zainab dinsa azamaninan sunada wuyar samu shiyasa yake mata mugun so bakin rai bakin

fama.

Haka suka kwashe sati guda suna gurzar amarci basa gajiya da junansu kullum suna manne jaraba biyu ta hadu basuda aiki sai soyewa yaransu kuwa suna gurin su Rabia suna kula dasu.

*******************************

Pls agurguje Bayan shekaru ta

ra

Bayan wannan shekarun abubuwa dayawa Sun faru aciki kuwa harda mutuwar daddah bayan gajeran jinya da tayi mutuwarta ta tayarwa 'ya'yanta da jikokinta hankali ansha koke-koke.

bayan mutuwarta da shakaru uku mairan karfema ya tafi kai family din Hashim

Almahadee magawata sunga tashin hankali.

Amma daga baya dole kowa ya shiga sabgarsa saboda sunsan mutuwa dolece.

Ummi Rayan yaranta uku mata biyu namiji daya Babban shine Fahad sai Razeena da Minal. wanda saminu yake musu so tamkar bayada wasu yaran

sai su suna zaune lfy da mijinta da kishiyarta.

Hafeeza tanada yara hudu maza biyu mata biyu so da kauna ita da Ahmed sai abinda ya karu.

Mashakura itama yaranta hudu mata uku namiji daya suna zuminci sosai da zeey.

Kamar yada mazansu sukeyi Khalisat

itako yaranta uku duka mata ba laifi darajar kanwarata suna zumunci da ghaisha.

Nisha zaman lfy da lumana suke da mijinta so kamar su cinye junansu har mamakin son da takema yahaya take sun rike yaransu biyu mace da kuma namij wanda basu san ba nisha bac

e ta haifesu ayanzu nisha ta daidai ta da kowa a family suna zumunci sosai da zeey har Sardauna suna gaisawa dashi.

Intisar itama yaranta uku amma duka mazaje sai cikin jikinta wanda suke Addu'ar Allah yasa mace zata haifa.

Bangaran hajiya zainab mata

shiyar mace kyakyawa maiji da komai yar kimanin shekaru 26 year wacece ta haifama Sardauna yara shida dan bata dade da dawo ba daga wanka ta sami ciki wanda an kai ruwa rana kafin ta yarda ta haifeshi ta haifo masa tiwis kyawawa yan mata suma cikin ikon Al

lah daya tabiyo ummi Raiyan sak daya ghaisha dan kamar antsaga kara Sardauna murna haukane baiyi ba yasa ka ma yaran daya Raiyan daya khadija kowa taci sunan mai kama da ita khadija ita suke kira da Nadeen Sardauna yana son yaran kamar ya hadiyesu haka suk

e shan gata gun kakaninsu shiyasa yaran suka tasa kusan tare da yan maza dan yan matan sun kamosu atsaye wlh yaran su biyar idan kaga an shiryasu kaya iri daya sai kaji kamar ka sacesu sai banbanci na maza da na mata yaran sai sun burgeka zaka zata sun kai

shekaru goma goma zeey gaba take saka yaran tana kallonsa tana mamaki duk ita ta haifesu dan tun daga haihuwarsu saida ta shekara hudu cif kafin ta samu wani Cikin Sardauna duk yadamu yace shi wlh ko wata uku uku zata rinka haihuwa yanaso burus zee take d

ashi dan gani take tayi karama da tara yara haka.

yarta karama yar 3 year copy Sardauna sak wacce ya sakama sunan zee dinsa suna kiranta da Abun Baba dan Sardauna baya boye kaunar yarinyar ransa ga shagwabar da tsiwa dan babu wani abu na zee da Abu

n baba ta bari shiyasa yake mugun sonta duk shidin gwanine wajan son yaran amma yarinyar tayi fice aransa zee ko basa shiri da ita saboda rashin ji dinta da barna kashi zee take bata Sardauna nan fa zanyi fushi da zee sai tayi lallashi amma yana fita zata

jibgeta tace tana hadata da mijinta.

Sosai su Daddy suke zumunci da danginsu na niger dan yanzu duk shekara duniya sai sunje sunga dangi zee zuwa farko zuwan da akayi da ita kuka ta kafama Sardauna su koma can da zama dan tahoua ta shiga ranta sosai, ba

rinma yada taganta gidan sarauta,suma yan Niger suna kokarin zauwa Nigeria .

Bangaran Abu Rahman ma zauwarsu uku suna ganin ummi da jikokinsa da yaran zee ganin harda mai kamarsa ba karamin dadi yaji ba ya kara yarda lalai bakaja da ikon Allah gashi yarsa

daya ta yada zuri'a dayawa zee da Sardauna zuwansu saudiya biyar cikin shakuranan da sun bushi iska suke tafiya suyi ibadarsu daga baya su yada zango gidan kakaninsu suci duniyarsu su dawo Jannat da manal duk sunyi aura kowace da yaron ta daya dan basu ji

ma da yin aure ba.

Sardauna kuwa bangaran likitanci idan bai zo na farko ba a Nigeria zaizo na biyu dan yanzu babu asibitin da akeji da ita a Nigeria kamar asibitin Sardauna sunansa ya baza Nigeria saboda kwarewarsa kan aiki ko wane iri shiyasa yake t

a samun nasarori daban daban.

Arayuwarsa babu yanda zee zatayi ba yabarta taci gaba da karatu yaki dole ta hakura makarantar islamiyya kadai ya barta har tayi saukar Alqura'ani mai girma.

hassan ya zama dan saudiya sai dai suzo su koma hussaini kuwa da

n Nigeria wanda yanzu haka shirya shiryan aurensa ake da nawwara autarsu Sardauna zankadediyar matashiyar bude yar shekaru sha bakwai kyakyawa ga nutsuwa da hankali su zee kirjin biki sai shige da fice ake dan yau sauran kwana biyu auran.

ummi Raiyan c

e zaune yaranta sun kewayeta suna nuna mata dinkin ankon bikinsu sai dariya take.

Zee ce ta shigo da sallama masha Allah nace tayi jiki madedeci tsaf ta kara wayewa fes da ita kana ganinta kasan jin dadi da kwanciya hankali ya baibayeta.

Fahad ne ya mike

da gudu ya rungume zee yace"Anty kalli dinkina.

Zee daukarsa tayi tana nishi tace"wai inba niba daukan kato dan shekara tara"ta fada tana karasowa gun ummi ta ajiyeshi tace "Fahad tsaya ina dawowo zan duba dakyau."ta fada tana zama jikin ummi tace "ummin

a ina Abun Baba tazo nan"ummi tace"Baby wai yaushe zakuyi hankali ta yaya saki bar yarinya karama tana fitowa tazo ita daya to Wlh ki tashi tun kafin Babanta ya dawo"zee ta dafe kai tace"ummi wlh Abu tana bani ciwon kai yarinya karama sai fitina da barnar

tsiya wlh ummi bakiga barnar da tayi mun ba yanzu shine ta nemi maboya kafin Baban nata yazo."ummi tayi murmushi tace"hamm ki taba kiji abinda kikamun ko wlh babu wanda zainab ta bari harma sotake ta fiki meyasa bata bi yan uwanta can gida ba kuma su Rabia

yar dakinta tana ina tayi barnar."zee tace "ummina nifa ina zaune aparlo ina waya dasu Abu Rahman tana jikina kinsan iskancin tafa ta ciro nonota tana tsotsa sai ta saki naga ta nufi sama zatona bacci zatayi ashe uwar barna taje d'akina tayi wlh duk wasu

turarukana ta fasasu da kayan kwalliya da mayuka tajuye komai ak'asa dinkina na anko wlh bansan inda ta samu rezaba duk ta ketasu ta fasa madubin dressing komai ummi Abun Baba ta batamun wlh uwarta zanci barima naje wlh Rabia Wlh itace zata boyeta."ta fada

tana mik'ewa.

Ummi tayi dariya tace"da kyau"zee baki ta zumburo tace "Minal zo muje ki nemo min ita naci gidansu wlh sai ubanta ya biyani."ta kamo hannun Minal kanwarta mai kama da ita sak suka fice ummi ta bisu da dariya.

Razeena tace"ummi wlh Abun Ba

ba bata ji ko kadan"ummi tace "ai ku kunaji ko"

Zee suna fita tana rike da hannun Minal har suka fice daidai get din gidanta ta hango Sardauna tsaye Cikin arniyar mota baka sudik yana horn kafin su iso har ya shige ciki,baki zee ta ciza.

Zee tana shigo

wa ta tsinkayo Sardauna ya d'aga Abu yana shillata tana dariya ta makalkaleshi zeey ta tsinkayo ta boye kanta kirjin Sardauna tana cewa"Babana boyeni ga momyna dukana zatayi wai dan nayi mata barna" Sardauna ya juyo ya hango zee ta nufosu tana kwakwabe fus

ka ta saki hannun Manal.

Sardauna ya bushe da dariya ya kara manne Abu jikinsa da gudu ya nufi part din megadi mijin Rabia wanda Sardauna ne ya musu aure yanzu haka yaransu uku.

Sallama yayi ya tsaya daga kofa.

Rabia ce ta leko taga Sardauna kafin tayi

magana yace" Rabia amshi Amanar Abun Baba zan dawo yanzu na amsheta."Amsarta Rabia tayi suka shige Sardauna ya nufi gun zee yana cewa"Oyoyo Baby Qalbina daga ina cikin uwar rana haka Minal maza jeki gun Abun Baba kuyi wasa inko kika tabo ta ta roshe miki k

ai To ba ruwana."da gudu Minal ta nufi gidan megadi.

Zee saboda haushin dariya da Sardauna yake mata kuka ta saka masa ta nufosa gadan gadan da gudu yayi ciki saida sukazo kofar parlo ya sumgumeta ya goyata abayansa tana dukana yana dariya ya nufi saman b

ene da ita.

Suna zuwa bedroom dinsa ya kaita.

Tace"muje kaga abinda tayi mun."Sardauna daukar Zee yayi suka fito yana cewa"oh my God yau Abuna ta tabo rigima muje na gani...ai bakinsa ne ya tsaya cak.

Ganin irin ta asar da yaga Abu tayi,danne dariya

rsa yayi ya nufi gado da ita ya kwantar da ita ya haye samanta ya tallabo kanta suna kallon juna yana shafa fuskarta yace"Habibiyata ina sonki ina kaunarki ina tunanin na fara sonki ne tun ranar da muka hada jiki dake a Kano dirowarki k'asar Nigeria daga s

audiya saida nayi kuskure sai daga baya na gane ashe tun kina karamarki nake sonki ki yafemun azabar da na gana miki wlh duk cikin so ne da azababban kishinki nama dan uwana karane saboda naga shima yana sonki ni kuma na kamu da ciwon zuciya Allah sarki as

he Mahbeer ba mai dogon kwana bane a duniya."ya fada yana hawaye.

Zeey ta rungumeshi gam ta tallabo kansa idanunta sun ciki da kwalla tace"Yayana pls karkayi kuka wlh ni bansan tun yaushe na fara sonka ba saidai nasan dashi zan rayu dashi zan mutu ina rok

on Allah yabar mun mijina uban 'ya'yana abin alfaharina yau Nice na haifama yara shida gaba bansan nawa zan haifama ba i love you My Sardauna nah." Ta fada tana masa wani irin kallo wanda ya kusa zaucewa.

Yace"Qalbina yaranki fa su da gidansu sai bayan b

iki zamuci amarcinmu na baki ajiyar Baby pls Qalbina karki dokarmun My Abun Baba zan biyaki ayau wlh gobe ya war haka anyi miki dinkin ki bani nono nasha kuma da can na danyi sai na kaiki gida ghaisha ce ta turoni fa na kai ki wacce zata miki kunshi da kit

so tazo"baki ta b'are zata fashe masa da kuka yayi caraf ya had'e bakinsu ya tura masa harshensa tako kama tana tsotsa shima yana tsotsar nata yana juye mata yawunsa tana hadiya yana murza breast dinta.

Wani irin kissing sukewa junansu kamar zasuci juna s

una shafar juna kafin wani lokaci sunyi fatali da kayan jikinsa suna lasar sassan jikin junansu har Sardauna ya shige gidan dadinsa yana zura mata bananarsa atare suka sauke ajiyar zuciya suka kankame junansu atare suka furta "Wayyo Allah!! dadi kashemu."

Yana fara sukuwa samanta yana zuba sambatu zee cikin shashekar kukan kissa tace" My Dr Sardauna nah wlh dole yau zan fadamaka yada kake da...caraf ya kame bakinta yana tsotsa bakinsu Cikin na juna yace mata"Qalbina rike sirrinmu Kar Rahma taji labarin ya

isheta haka ta kara gaba taje *Aunty Rumaisa* tana jiranta ta dauki labari mai sakarkiya mai gigitarwa mai fadakarwa da nishadantarwa da kuma soyayya mai wuyar fassarawa sai dai Ladingo inaso ki sani ni bana hada soyayya zee Babyna da kowa Oya malama tafi

ki bamu guri idan aka jima kunnanki bazai dauki abinda zan fadawa zee Babyna ba ko wanda zata fadamun ki gashemun da *Abdallah* da Shaheed da kuma babban yaya Al'ameen sannan kicewa Abdallah ya kasance jarumi kamar Sardauna ta fanni komai ba wanda zai mas

a

kallon yaro duk naga yanaso ya shallakeni a komai amma bazan yarda ba. Sannan kicewa *Aunty Rumaisa* ta kula tana cikin gararin rayuwa ma'assalam."ya fada yana haqar zee...ai aguje na fito daga ma boyata dama sauraransu kawai nake ban kallesu ba...



🏻🤗

🤗🤗

*Alhamdulillahi nan nan nakawo karshan zee baby Abinda na fada daidai Allah ya bamu ladan harku kuskuren da yake ciki Astagafirullah Ya Allah ka yafemun*

Sai mun hadu cikin sabon book dina mai sunan *Aunty Rumaisa* wanda labarin yasha banzan d

a Sauran books dina na baya wannan rikita rikita da sarkarkiyar soyayya mai tsayawa zuciya da cin amana da ban tausayi sai cikin *Aunty Rumaisa* wanda zaku karanta shi a nera dari biyu kacal

👌🏻

karku manta salon na daban ne akullum burina na baku kalar la

bari mai kayatarwa insha Allah cikin satinan zaku ga Free page Nagode Nagode Nagode da kaunar da kuka nunamun ta hanyar sayan zeey Baby

😍😍😍😍

Takuce Real Rahma ummu Fareesa

😘

No Editing

🤦🏻

‍♀

*18/February/2020*

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login