Showing 177001 words to 180000 words out of 206525 words
/>
Fashewa tayi da kuka tana rirrikeshi "Wayyo Yayana wlh yau kewar Abbuna nake dan Allah muje gida ka k
aini naga ummina ita daya tamun saura."matesta yayi jikinsa sosai " wlh zanyi mugun saba miki idan kika sake cewa ummi kadai ta miki saura zanyi fushi dake.
Kankameshi tayi"my Yayana dan Allah karkayi fushi dani yi hakuri na daina fada to kaini naga ummi.
"Haba baby pls kiyi hakuri baki da lfy bana son damuwarki bari kukan Baby kina so na kaiki ahalin da kike ciki atadawa ummi hankali itama maifiyarta idan taga tashin hankalinta itama hankalinta ya tashi yi hakuri Mrs Sardauna zan kula dake zan baki kaun
a mai zafi tsakanina dake kauna ce ba so ba insha Allah babu wani Abu da zai rabamu dake sai mutuwa shima ina fatan na rigaki.
Da Sauri ta rukunkumeshi tana rufe masa baki"Yayana bari fadin haka pls bana fatan Hakan My Sardauna nah bani yawu nasha.
Da
sauri ya ya had'e bakinsu yana bata zazafan kissing yana tsirta mata yawunsa tana hadiya tana tsotsa lebensa cikin shaukin kauna itama tana bashi yawunta yana sha sosai suke tsotsar bakin junansu saida suka kwashe 30 minute.
Bakinta ta zare anashi tana m
aida numfahi.
Idanu ya bude yaga duk yawunsa ne ahabarta ya kamo fuskata"Babyna kalli bari na lashe abina Baby zazzabin ya sauka Alhmdllh ya fada yana dora harshensa harbarta ya lashe yawun tas.
ya dago ya janye rigarta ya dora bakinsa saman breast din
ta da bakin ya tsuke yayi wani irin tsini alamar zeey tana halin buka tuwa.
Ahankali yake tsotsar breast dinta"idanu ta lumshe tana nishi"Ashhh Yayana wai ya kayi ka ita tsotsar nono haka sai naji kamar zan zauce.
Dagowaya yayi yana tsotsar breast din
ya kureta da idanu yana masu wani irin sha yana lailaya dayan.
Zeey mimmik'ewa ta fara tana shafar kansa tana cakuda sumar kansa Sardauna wani irin dadin breast dinta yakeji dan wani dan ruwa ruwa yake tsotsowa mai masifar zakin gaske shiyasa yake shansu
kamar Allah ya aiku idan yasha dayan ya saki yasha dayan dayan ahannunsa yana murza nipples dinta.
Jikin zeene ya fara wata irin kerrrma da tsuma saboda ya gama rikitata sakin nono yayi badan ya ishe shiba sai dan zeey zata iya sume masa.
Marata ya shi
ga murzawa bakinsa ramin cibinta yana tsotsa ya jima sosai saida yaga tana zabura ya cire bakinsa.Ya dawo
k'asanta nan ma yajima yana tsotsa zee ko dan yatsanta bata iya dagawa sai jinsa tayi ya saka mata hajiyarsa abinka.
Kamar jira take tace"My Dr Sa
rdauna nah nasha sweet ko..? "Oya Baby shamun pls irin na jiya kinji Mrs Sardauna.
Bai idasaba ta shiga mata shan minti tana lailaiya 'ya'yan marenansa tana tsotsarta cikin wani irin Salo sai ga Sardauna na wani irin gurnani tamkar zaki yana rike kanta"o
h my god Baby ci gaba wayyo my zeena.
Tajima tana sha wani irin sinadari zeey takeji aciki shiyasa ta dage sosai.
Sardauna saida yaje kololuwar dadin ya fizge daga bakinta ya kwantar da ita ya karanto Addu'ar saduwa da iyali amma sai yaga zee ta masa w
ani shegen goho habawa jikinsa na rawa ya saita ya shigeta yana shigewa suka sabke ajiyar zuciya atare.
Wata irin ni'ima da sanyi dadi Sardauna yaji.
Zee taji dan zafi haka ta daure saboda yada yake jujuya hajiyarsa jikinta cikin kwarewa ya lumshe idan
unsa wani irin dadi na dibarsa.
Sardauna sosai yake haqar zee yau basa kuka hira suke cikin wata irin muryar da batada maraba da kukan suna fadawa juna yada sukejin dadin junan su.
Sardauna ya rike k'ugunta yana cacakarta da kyau yana mata hira yada ya
kejin dadinta bazai iya kuka ba.
itama tana bashi amsar yaci da kyau ko zasu kwana bazata gajiba zazzabi ne matsalar zai bata magani tasha idan sun gama.
"To nima Rahma nace kuji dadinku.
๐๐ป
*******************
Bayan kwana tara
Haka rayuwa mai d
adi ta so da kauna taci gaba da faruwa tsakanin Zainab da Sardauna wata irin shakuwa sukayi ga kulawa da yake bata saboda zazzabi da amai sun sakata agaba batacin komai sai fresh milk sai sinasir da miyar ganye shima da taci sai tayi amai shiyasa sex dinma
ya fasa kwana biyu duk da ita bata iya hakura haka zai samu ya mata dubaru har tayi release saboda cikin ya kara mata jaraba ba kadan ba sai taci sa'ar samun gwarzon namiji yasan yada zai mata ko bai kusanceta ba ya gusar mata da sha'awarta har ta sume ma
sa dan dadi.
Saboda baya son zazzabin shiko mutikar zai kusanceta haka zatayi ta zazzabi da amai kamar bazata kwana ba shiyasa ya daina sex dinta suke romance. Nisha abin duniya ya isheta yada taga Sardauna da zee sun zama tif da taya basa shayinta kom
ai agabanta zeey zatayi kissing din Sardauna ta rungumeshi har tayi bacci jikinsa amma ya kasa hanata kishi ya adabi nisha zee kuwa ko ajikinta saide hakan baya hanata suyi hira da nisha har ta rika ma nisha shagwaba itako tana biye mata aranta tana tsine
mata saide Sam yanzu zee batajin nisha aranta irin na da ta rasa dalili so daya suka je gidan. Iyayansu sai Albarka suke samu su ganin zamansu gwanin sha'awa, an saka auran Hafeeza da Ahmed wata uku masu zuwa insha Allah.
Nisha ta warke ras shiyasa Sard
auna yace zai kwana wajanta dan kar ya shiga hakkinta tunda yaga zeey yau masha Allah batayi zazzabi ba batai amai ba sosai yake cikin farin ciki saidai ramar da tayi tayi wani irin fari sai idanuwa da dogon hancinta abin tausayi.
Yau tunda zai fice ai
ki ya kaisu gida su wuni dan yaune za'a d'aura auran ummi Raiyan da kawu Saminu zeey sai murna take jitake kamar Abbunta ne ya dawo.
โกโกโกโกโกโกโกโกโกโกโก
Misalin karfe takwas na dare bayan angama sallahr isha'i anan masallacin kofar gidan daddy mai had'e da
gidan aka d'aura auran Raiyan Fahad Abu Rahman da, Saminu Hashim Almahadee magawata akan sadaki dubu dari biyu sai muce Allah ya basu zaman lfy ya kawo kazantar dakin Amin
๐
Su ghaisha zaune suke a parlo ana ta murna Nisha jikin ghaisha arungume. Hafeez
a tace"ghaisha wlh naji dadin wannan hadin."maryama tace"Allah ya basu zaman lfy.
Umma tace"Ami"Nisha tace " zainab tana gurin ummi ta buya.
Daddy yayi dariya"momy taji sauki ko?, ya kalli Sardauna.
sosa kai Sardauna yayi ya kalli Nisha "Aisha tashi
kirawota mutafi gida.
Nuhu yace"au nazata ana zata kwana."murmushi Sardauna yayi ya Mike ya koma kusan Nuhu ya rungumosa"my brother bama haka dakai."to Dr namu me nace. Dariya su hassan da hussaini suke musu Ammi tace",tun dazu zainaba take cikin murna a
i daket ta yada ta tafi tabar umminta.
Daddy yace"Sardauna kabarta ta kwana.
Zee na rungume jikin ummi da lemon tsami ahannunta tana tsotsa. Nisha ta shigo da sallama.
Zeey ta amsa ummi tace"gida zaku ko..?"eh ummi yaya ne yake kiranta."baki ta turo
gaba "ni wlh yau bazan koma ba ku tafi kawai."ummi tace "yi hakuri baby tashi ku tafi."kuka ta Saki tana rungume ummi"wlh ni ajikin ummina zan kwana bazan jeba."ummi ta kalli nisha"jeki kiramin Dr din yazo ya dauketa da karfi.
Fita nisha tayi tana murna
tana zuwa gun Sardauna tace"yayamu zainab sai kuka take wai yau bazata tafi ba sai gobe.
"Murmushi yayi dama tausayin ta kwana ita daya yake.
"OK tayi kwancirta baiwar Allah."daddy ya girgiza kai maryama dariya tayi.
ghaisha ta rike baki"autana zo k
aji mana."mik'ewa yayi ya dawo gun ghaisha.
Kunnansa ta kama ta murda da karfi ya Saki ihu, umma hauwa tace"sakarma yarona kunne ai gaskiya ya fada.
"Yauwa ummata ya fada yana mik'ewa ya nufi dakinsu ummi.
Ammi ta rike baki tace"khadija wlh rayuwar g
idanku tayi ko my larabawa bazamu gwada muku kaunar junaba.
Dariya yan parlon sukayi. Hassan da hussaini sukaje suka rungume daddy suna kukan murna kawu Saminu ansha manyan kaya sai washe baki ake ya zauna kusan daddy ya janyo hussaini"daga yau karku s
ake kukan rashin mahaifinku ko yana raye mune nan iyayanku dan haka karku sake kuka kunji..? "Kai suka daga sunajin wani irin dadi na ratsasu.
Ghaisha katan kwalla take gogewa ita da Ammi.
๐
niko nace kawu Saminu kai dai kawai ka kwashi gara balarabiya
.
Sardauna da sallama ya murda kofar.
Ummi ta amsa zeey luf tayi kamar tana bacci Sardauna ya gaishe da ummi yace"Baby tayi bacci ko.? Dariya ummi tayi"yau kaji rigima takeji Ana zata kwana."kai ya Sosa "ummi ta kwana din dan Allah akulata sosai ummi
sai da safe ya fada yana kallon zeey.
Aikuwa da, Sauri ta dago tana shashekar kuka tana dagama Sardauna hannunta ya dauketa.
Nufota yayi"Baby zaki bini gidan kin fasa kwana da ummi Oya task mu tafi abinmu kinci wani Abu ko."jikin ummi ta koma tana b
oye fuskarta"Yayana katafi bazan jeba da, ummina zan kwana.
Murmushi yayi ya juya yana shafa sajan fuskarsa ya fice.
Ummi tace "Baby kin iya fitina ko? baki ta tura tana kara rungume umminta tana tsorsar lemon tsami.
Sardauna yana fitowa yama iyaya
nsa, sallama. Daddah yau antuno da Faisal sai matsalar kwalla take mairan karfe yana lallashinta yan parlon suna musu dariya barinma Ammi gani take rayuwar kamar Asudiya. Sardauna ya fara tsokanarsu"kai tsaffi idan soyayya zakuyi ku tashi ku tafi part dink
u.
daddy ne ya Mike ya kora Sardauna.
Aikuwa da gudu Sardauna ya fice yana dariya,Nisha tama iyaynsu sallama tabishi.
Koda ta fito har ya shiga mota ya kunna sigari yana bata hayaki baki da hanci idanunsa lumshe yana tuna babynsa abar kaunarsa.
Saida yaji Nisha ta zauna kusansa ta rungumeshi tana sabke ajiyar zuciya.
Baice mata komai ba ya ya gyara mata kwanciya jikinsa yama motar key ya fizgeta ya nufi get yana horn megadi ya bude masa ya fice aguje yana zugar sigarinsa yana driving da hannu d
aya dayan yana shafa bayan Nisha.
My Nisher menene naga kamar kina cikin damuwa Oya my nishana fadamun..?"my Dr bana jin dadine my dear mun barota agida gashi bansan kwana nawa zatayi ba."ki kwantar da hankalinki kwana biyu zatayi ta danji gumin ummi bana
son ta kwana ita daya ga zazzabin da take kwana dashi,nafi so ta sami kulawa sosai kafin ki sallameni jibi.
Nisha ta ciza bakinta tana kisima abinda ta tsara na batar da zee cikin ruwan sanyi.
ta dago tana kallonsa hawaye ya wanke mata fuska,"my Dr mu
koma adaukota ni na hakura ko da ga nan zuwa haihuwarta ne zan jure rashinka amma bazan jure rashin zeena ba."farin ciki ya ciki Sardauna ya saki murmushi.
My nishar ina sonki wlh halinki yayi arayuwa ya fada yana rungumeta gam yana kissing dinta saida m
otar ta kusa kwace masa.
Wayyo sweetheart zaka kashemu fah.
Burki ya take yana dariya"matsoraciya ya fada yana driving cikin kwarewa nisha, tana manne jikin Sardauna suna hirasu cikin anushuwa har su kazo gidansu.
Bayan kowanne yayi wanka yayi sh
irin bacci suka zauna a parlo.
Nisha ta hado masa coffee yana sha yana danna laptop tana makale jikinsa.
Saida ya kira zeey yaji lafiyarta,lokacin tayi bacci ummi ce ta dauki wayar yake tambarta jikin zeey ba zazzabi tace"babu tasamu tayi bacci saida t
a mata tausa.
Yaji dadin zee bata da zazzabi,Nisha ma ta amsa sukayi hira da ummi.
Yau su Nisha ansami Sardauna sai wani riritashi take.
๐
yo kwana 9 zeey baby ta kasa ta tsare Kiri Kiri take hana Nisha rabar Sardauna.
Karfe shabiyu suka tafi suka kwa
nta bedroom din Sardauna na nan k'asa.
Kwance suke manne da juna suns tostsar bakin junansu sosai Sardauna yake kasheta da salonsa bakinsa ya zare a nata yace"My Nishana na baki wani baby ko..? "Ya fada yana cire mata rigar baccinta ya cire boxes dinsa y
a fara karanto Addu'ar saduwa da iyali ya nemi hanyarsa ya shige.
Idanu nisha ta lumshe lokacin da taji Sardauna ya shige jikinta batare da bata lokaciba ya fara sukuwa saman Nisha cikin kuzari da iya sarrafa mace dan amugun bukace yake shiyasa yake caca
karta sosai cikin kuzari.
Nisha ta sabke ajiyar zuciya tana shashekar dadi idanunta lumshe tanajin dadin yada Sardauna yake cacakarta,bakinta na rawa tace"Way...yo.. Da..di.. Sweetheart ka..Ka.. Ra..mun..da..kyau Ashhhh uhmm.............
โ
๐ป๐คฃ
to Allah ya
sa ki daure dan kinsan mutimun naki baya cin kadan ya hakura.
๐
Asuba ta gari.
No Editing
๐คฆ๐ป
โโ
*10/February/2020*
*
๐๐๐ฉ๐ป
โ
๐ฆฑ
ZEE BABY
๐ฉ๐ป
โ
๐ฆฑ
๐๐
*
MALLAKAR UMMU FAREESA NE
*DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE*
*Book 2
๐๐ป
14
*
....Washe gari.
Nisha daket ta anfanu saboda ba karamin aiki Sardauna ya mata taci kuka kamar ranta zai fita dan bai saurara mata ba sai da yaji ya rage zafi sosai.
Shiyasa har Sardauna ya tafi aiki tana baccin wuya shi dariya ma ta bashi.
Sar
dauna yana fita sai da ya biya gida yaga zee dinsa tana bacci an samu tayi breakfast Kafin ta koma bacci, shiyasa ya tafi aiki cikin farin.
Nisha sai karfe goma shadaya ta farka tayi wanka ta fito parlo.
Kan dining taje taci ka cikinta ta dawo parlo
ta zauna kenan taji knocking.
Ta mike ta nufi kofar ta bude.
Nadiya da intisar tsaye suna murmushi"wayyo yar uwa da kawata ku shigo."shigowa sukayi suna dariya,ta rufe kofar suka nufi gun kujerun parlon.
Kitchen taje ta kawo musu lemo da ruwa da kaya
n motsa baki.
"Kwana dayawa ya jin dadinku."suka hada baki"ke zamu tambaya.
intisar tace "wai ina zainab ya jikin nata.?" Wlh da sauki jiya mun barota agida."intisar tace"wlh naji dadin auran Abbanmu da ummi ba ruwanta muma zamuyi kanni larabawa.
Dari
ya sukayi Nadiya tace"Nisha kinga kuwa yada kika ciko kikayi kiba ko har kin kumshi na sati biyu."dukanta tayi"ke ko kawata bakida kirki ciki yanzu har na huta kafin lokacin zainab ta sauke kinga sai asami mai kula da Dr Sardauna.
Nadiya tace"albishiri
nki.?Nisha tace"goro fari tas tana dariya.
intisar tace"zanyi aure a kano Dr yakub zan aura har iyayansa sunzo anyi tambaya daman son mahbeer ne ya rufemun idanu tunda na rasashi dole zan auri wani."ta fada tana hawaye.
Nisha tace"intisar kiyi hakuri Al
lah ya tabbatar da Alkhairi,Nadiya kefa..?" wlh har kinban dariya ni da kinsan Dr Nabeel ne ai kimana fatan Alheri kwananan komai zai kankama insha Allah."nisha tayi dariya "to Allah ya kaimu.
Intisar tace"wlh yanzu ina mugun son Dr Yakub ya iya love da
tatali.
Dariya sukayi.
Intisar tace"Nisha dan Allah ku kara had'e kanku da, zainab wlh ba ruwanta ni yanzu har kunyarta nakeyi lokacin da na rika mata basarwa da kallon banza sai gashi ya barmana duniyar ma."Nisha tace"wlh lfy muke zaune babu wata mats
ala.
Nadiya tace"yauwa Allah ya kara muku zaman lfy."nisha tace"Amin ta tsiyaya musu lemo ta basu sunasha suna hira suna Kara dorata ahanya da bata shawarwari yanda zata rike mijinta su zauna lfy,duk haushinsu takeji kawai tadai biye musune dan ko hauk
a take bazata yarda su San asalin wacece ita ba.
Haka sukayi ta hirasu wasa da dariya sai yamma wajejan karfe uku suka tafi.
----------------------------------------------------------
Bayan sallah la'asar.
Sardauna na zaune cikin hadaddan Office din
sa yana busa sigari yana duba tsadaddan agogon hannunsa.
Wayarsa ce ta dauki ringing ya kalli screen din wayar yaga sunan Bandar na yawo.
Dauka yai yayi picking ya akara akunne.
Tamkar bayason magana yace hello dan duniya too days kun bata kai da mar
a's kunyar yaron nan Ahmed."Dr gamu fa acikin hospital tun bayan azuhur,shukurah ce zata haihu wlh har yanzu shiru."
Da alamar damuwa Sardauna ya furta" Ya Allah!! to ai ban saniba gani nan fitowa wlh naga kiran babanta amma ban dauka ba."
Ya fada yan
a mik'ewa ya kashe sigarin ya kwashe wayoyinsa ya zuba cikin aljihu ya fito.
Yana fitowa ya nufi bangaran yan haihuwa da hajiya hafsa ya fara cin Karo sai Ma'aruf Bandar ya hango yayi zaune yayi tagumi.
Gurunsu ya nufa da sassarfa.
Yana zuwa ya gaish
e da Alhajin cikin girmamwa.
Bandar ya taso sukayi masahaba.
Dr nabeel ne ya fito shida Ruma.
"Dr shiga kaga matar awuyace take" dakin Sardauna ya shiga.
Bai jimaba ya fito yana goge zufa ya kalli,iyayanta "Dady sai ku sa hannu dan bazata iya haihuw
a da kanta ba sai anyi mata CS muje kusa hannu babu lokaci."
Bandar jikinsa har ruwa yake ya rike Sardauna.
Ma'aruf yace"muje nasaka hannu Allah yasa ayi a sa'a"
Sardauna suka bi Office dinsa.
Alhji Ma'aruf ya saka hannu.
Sardauna ya cire agoginsa
ya ajiye da zobe da wayoyinsa baki daya suka fito bandar harda kuka.
Sardauna bai saurareshi ba ya shige dakin tiyatar da aka kai Mashakura iyayanta suka bita da Addu'ar nasara.
Cikin ikon Allah da yardasa Sardauna yama mashakura aiki ya ciro mata ya
rta katuwa fara kyakyawa jajir da ita kamarta da Bandar sak tamkar copy dinsa babu abinda ta rage na Bandar.
Bandar kallo daya yama yarinyar ta shiga ransa ya hana kowa ita gashi sai tsala kuka takeyi.
Karfe bakwai aka fito da mashakura dakin hutu ha
r yanzu bata dawo haiyacinta sosai ba.
Iyayanta sai albarka suke sakama Sardauna Bandar kamar ya goyashi.
Bayan sallah magarib Sardauna ya samu ya tsere gidansu.
Lokacin da yaje zee tana zaune a parlo.
Ita daya zaune dan yan gidansu haka suke idan
sun shiga sallah magarib basa fitowa sai sunyi isha'i.
To su ummi duk suna bedroom.
Plate ne a hannunta