Showing 192001 words to 195000 words out of 206525 words
duba yaga ko ya fara sauka cikin ikon Allah ya fara sauka dalilin baccin da take hankali kwance.
Ahmed ya kira ya fada masa zainab ba lfy bazai sami damar zuwa dinner ba.
Ya aiki
Najib yaje can gidansu ya dauko masa wasu kayan ya saka yana rungume da zee dinsa ya kirayi ghaisha ya fada mata komai dama ta sani tun safe ya gaya mata dan ko zee da Sardauna ya dauke agaban idanunta dan tasama zee idanu sosai.
Canko bangaran Amare
da angwaye anyi dinner sosai anci an cashe sai magarib aka tashi daga taron cikin farin ciki da anashiwa dan Sardauna ya hana afada zee bata lfy dan kar yan uwansa su tada hankalinsu.
Misalin karfe takwas aka shirya kai amarya gidanta tana duke gaban D
addy da ghaisha tana kirtar kuka saboda nasiyyar da suka gama mata.
Maryama da Saudatu suka kamata suka fita da ita tana kuka ghaisha ma kwalla take haka tana kallo suka fice da ita suka fito motocine ajere har guda hudu aka shige da ita suka tafi.
U
nguwar Hamada carpet naga anzo wani hadaddan gida dan madedeci mai masifar kyau.
Ban gama tsirewa ba saida aka shigo parlon naga yada Daddy ya kashema yarsa kudi.
Bedroom dinta suka nufa wani royal bed kira itali mai masifar kyau suka zaunar da ita har
yanzu kuka takeyi"maryama tace ai kukan ya isa haka mu zamu tafi Ihisan ku zauna har angwaye su zo Hafeeza ki kasance mai biyayya zakici riba kinga yar uwarki ita an tsameta daga dangi gwara ke.
Saudatu ma nasiyya ta mata zainab ta rungumeta tana kwalla
maryama ta janyeta suka fice.
Can gida kuwa bayan tafiyar su Hafeeza Daddy yace"Khadija ina momy har Sardauna da Aisha nifa banga kowaba kuma ance basu je dinner ba."ghaisha tace suna asibita batada lfy."
Azabure daddyn ya Mike yana fada"khadija kin
sani baki fada mun ba tun yaushene..?" yi hakuri abin akwai tashin hankali aciki babba ni wlh bansan me zan ceba abin akwai kunya."kamata yayi ya mikar da ita yana rike da hannunta suka fito bai damu da sauran jama'ar da suke kallonsu ba.
Nanah da Nawwar
a suka biyisu ya buga musu tsawa"ku koma ciki sauran mutanan naciki cinyeku zasuyi.
Da gudu suka koma ciki.
Najib ya nufi gurinsu daddy.
daddy yace"muje ka kaimu hospital."Najib bai musaba ganin Daddy ransa ab'ace yasa yayi shiru da bakinsa ya bude
musu mota suka shiga baya yaja suka nufi hospital.
Bangaran Sardauna abin tausayi yakasa matsawa ko ina sai sallah kadai take ta dashi ya rufe wayoyinsa.
yana rungume da zee zuwa yanzu drip na uku ne ya saka mata da ta motsa fizge fizge ne take sai ya
ririketa yana tofa mata Addu'a.
Yanzu ma fizge fizgen ta fara yana rungume da ita.
"My babyna kiyi tawakali pls ki dawo haiyacinki kin tayarmun da hankali kina neman kashe kanki wlh nafiki jin zafin abinda tamana."idanu ta bude bakinta ya mata nauyi.
Fashewa tayi da kuka tana rirrike Sardauna,muryata can k'asa bata fita ta kirasa"Yayana meyasa yar uwata zatamun haka saboda kai meyasa taso rabani da farin cikina meyasa kodan kaima lokacin na rabaka da farin cikinka mashakura shiyasa Alalh ya jarabeni
ta wannan hanyar Yayana ina sonka har bansan iyaka ba meyasa Aisha taso rabani da jigon rayuwata Yayana kana sona? ka amsamin don Allah Hubbina."face dinsu ya had'e yana shashekar kuka yana shafa bayanta bakinsa na rawa yace"Wallahi Allah ina sonki Qalbina
da ta kasheki yau Allah nima mutuwa zanyi ina kaunarki Qalbina yau kin bani tausayi kalli yatsarki yada kika yanke nima kzlli duk kin yankeni."ya fada yana kamo hannunta yana hura maya iskar bakinsa.
Yace"ki yafemun tsawar da na miki duk dan na badda ka
mane karta gane kema karki gane ki kasa cimun uwata."ya fada yana dago kanta itama kukan take ta kamo fuskarsa ta kura masa idanu kafin ta dora bakinta saman idanunsa tana tostse hawayen fuskarsa tana bude fatar idanunsa tana lasa.
Shima idanunta yake ts
otsa yana hadawa da gashin idanunta yana shafa kitson kanta.
Janye kansa tayi ta tallabo kansa sosai tana hawaye ta janye rigarta manyan breast dinta suka baiyana kyam atsye ya wani ciko dam ta saka masa abaki ya ko cafke ya fara tostsa yana sabke ajiyar
zuciya ta rungumeshi sosai tana shafa kansa da fuskarsa zuwa bayansa tana zubar da hawaye har rike masa take irin na jarirai ya dage yana tsosta sosai ya narke mata ajiki ya lumshe idanunsa tana aiki bubbuga bayansa da shafa kansa.
Ringing din wayarsa n
e yasa ya bude idanu yana tsotsar abinsa.
Hawayen fuskarta ta goge tace"Hubbina ka saki ka amsa waya idan ka gama sai kaci gaba da shan abinka pls." sakin na bakinsa yayi ya kamo gudan yana tsotsa yana jin dakin ruwan da yake tsotsa.
"Pls Hubbina Babyn
a ka saki ka amsa waya."ta fada tana lumshe idanunta.
Saki yayi yana yamutsa fuska ya mike zaune ya dauki wayar ganin sunan Daddy na yawo saman screen d'in wayar yasa ya dauka ya kara akunnesa.
"hello Daddy"kai Faisal banason rainin hankali fito gani ci
kin hospital meke faruwa ne..?"daddy to ganinan zainab ce ba lfy." OK fito."ya fada ya kashe Kiran.
Sardauna ya sauko daga saman gadon"Baby Qalbina shige cikin bargo maza kiri ka rawar sanyi da sambatu yada daddy bazai mun fadaba dan na saki jakar mata k
injin Autar Sardauna pls."ya fada yana langwabe kai.
Hawaye ya wanke mata fuska tace"Hubbina karkayi nisa dani pls ina bukatar gumin My Sardauna nah yanzu da ka tashin daga jikina komai da nisha tamin ya dawo sabo."ta karasa maganar tana kecewa da kuka.
"Oh my god Oya zo na rungumeki mu tafi tare bari kukan Sahibata taho gurin mijinki Babyna."ganin da gaske zai dauketa yasa ta shige cikin bargo"jeka nayi shiru." kinyi Alkawali Babyna.? Kai na daga masa.
Kai ya girgiza ya bude dakin ya fita ya dubo su d
addy..............
✍
🏻
No Editing
🤦🏻
♀
*14/February/2020*
*
💖💖👩🏻
🦱
ZEE BABY
👩🏻
🦱
💖💖
*
MALLAKAR UMMU FAREESA NE
*DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE*
*Book 2
👉🏻
18*
...Sardauna yana fitowa ya nufi hanyar Office dinsa
.
nan ya hango ghaisha da Daddy ya karasa gunsu.
"Daddy sannuku muje ciki." Daddy bai yi magana ba suka bishi har dakin da zee take.
Suna shiga ghaisha da Daddy suka nufi bakin gadon.
Ghaisha ta janye bargon suka hada idanu da zeey.
Mik'ewa zaune zee
y tayi ta fada jikin ghaisha ta saki kuka.
Daddy yace"Momy kiyi hakuri sannu jikin ne Allah ya raba lfy."ghaisha ta ringumeta tana buga bayanta.
"Momy sannu Allah zai saka miki.
Sardauna ya kalli Najib yace"ka fada musu komai ne.?" Bro ban fadaba."bakin
gadon Sardauna ya isa ya zauna.
Ghaisha tana rungume da zeey.
Daddy yace"wai meke faruwa da kuke binne binne bakuson sanar dani."Sardauna yaba Daddy wayar" daddy ku kalla da idaunku yafi afada afatar baki." Amsar wayar daddy yayi ya fara kallon diram
ar da akasha da Nisha.
Yana tsaye saida ya zauna dabas saman gadon.
Ghaisha ta leko tana kallo hawaye ya wanke mata fuska ta kalli Sardauna"yanzu Aisha ce ta aikata haka kuwa.
" innalillahi wa'innahilahir rajiun!!
Daddy yace"Faisal meyasa kayi saki uku
.? yanzu tana ina Aishar.? Sardauna kansa ya sadda baice komai ba.
Ghaisha tace"idan momy taji sauki yanzu mu tafi gida kawai."dubata Sardauna zee Sardauna yayi yaga jininta da ya hau ya sauka amma ba duka ba.
Ghaisha sai mun kwana zuwa gobe insha Allah.
"Daddy yace ''kuyi zaman ku ka kula da lafiyar momy har zuwa goben , mu zamu tafi momy Allah ya baki lfy."kai zeey ta daga.
Ghaisha ta kwantar da ita ta lulubeta ta mike"momy yanzu Najib zai kawo maki abunci kinji kiyi hakuri."kai zeey ta daga. suka mata
sallama da Addu'ar samun lfy suka fito.
Sardauna har gurin mota ya rakasu daddy baya iya cewa komai bakinsa yayi nauyi.
Saida suka tafi Sardauna ya dawo ciki gun zeey ya dauketa ya nufi toilet kafin Najib ya kawo mata abunci.
Wanka ya mata tas ta dau
ro alwalla suka fito.
Ya saka mata kayanta ya yane mata kanta da mayafi ya shimfida mata darduma tayi sallah azaune saboda jikinta babu kwari.
Bayan ta gama ya dauketa cak ya rungumeta suna zaune yana mata tausa da lallashi har Najib kawo musu abunci.
B
ayan ya samu taci mai dan yawa daket shi coffeen kadai yasha.
Ganin dare ya fara ya kashe wayoyinsa suka kwanta yana rungume da ita yana mata kalamai masu dadi da shafa kanta har tayi bacci,Sardauna kuwa daket yayi bacci dan yau yana cike da mamakin dan a
dam Asuba ta gari Sardauna.
Bangaran su Daddy kuwa suna zuwa gida ya rinka kiran yan uwa yace gobe da yamma kowa ya hallara akwai taro.
Bangaran gazaguri kuwa hospital mai zaman kanta ya nufa da nisha cikin gagawa aka amsheta domin ceton ranta.
Kusan
awa daya likitan ya fito yama gazaguri bayani ta farfado sai dai tana jin jiki nan take ya nufi gidansu Sardauna yama su daddy bayanin komai kuma bai boye musu komai ba yace yana sonta zai aureta bayan ta kammala idda nan suka tafi hospital din daddy ya b
iya kudin komai ya kawo yar aikinsu wacce zata kula da ita har zuwa gobe.
Bangaran amare yan Kano sun isa lfy amarya intisar ansha kyau dan dinner sukayi da dare abin sai wanda ya gani su ummi Raiyan da Majidda da umma hauwa sai gobe zasu juyo Katsina.
Da misalin karfe goma da rabi Ahmed suka zo da abokansa akayi sayan baki da Addu'ar zama lfy da yan barkwanci sun dan jima kafin su tafi.
Bayan rakiyar su Ahmed ya dawo har yanzu hafeeza kuka take tacika da tsoro daket Ahmed ya samu ya ciyar da ita k
azar amarci bayan sun kamala yasa tayo alwalla ya jasu sallahr nafila ta neman albarkar aure yayi mata tambayoyi yaji ta amsa masa komai daidai..
Kayan bacci ya bata ta saka ya kalleta yana murmushi"Hafeezata wai duk tsoron ne..? Kai ta girgiza.
Da kansa
ya saka mata kayan shima ya saka yace"zo mu kwanta babu abinda zan miki."ya fada yana daukar abarsa ya kwantar da ita saman makeken gadonsa,ya kashe wutar dakin , yabi bayanta ya rungumeta jikinsa ko ina na jikinta sai rawa yake.
Lallabata ya fara yana
dan manmatsata tun tana nokewa har taji abin ram ta saki jikinta tana karbar sakonsa kafin tafiya tayi nisa idanu su raina fata jin an fara zun gura mata abu tace batasan zancan ba amma ina Su Ahmed an fara nisan tafiya tinda ya samu ya shige daket harda
su zufa kawai sai ya fara kai komo yana sabke numfashi.
niko nace Ahmed baka bari zuwa gobe Asubah ta gari.
*********************************
Washe gari sai wajan karfe goma sha daya Sardauna ya dauki zee suka koma gida.
Suna zuwa gida sukayi brea
kfast yayi mata wanka ya shiryata cikin riga da siket yan saudiya shima ya shirya cikin kananu kaya suka tafi gida tana tamasa rigima sai lalabata yake.
Daddy da kansa yaje hospital ya duba jikin nisha yaga taji sauki sosai ya nemi sallama aka basu s
uka taho gida.
Ahmed yau jinya ake ko nan da can ba inda yaje yana gida manne da Hafeeza.
Su ummi Raiyan sai kusan Azuhur suka shigo Katsina kowa gidansa yace akaisa su hutu.
Nisha tunda daddy ya kawota taga zee agidan ta rasa nutsuwarta kunya ta isheta
gashi taga kamar kowa baya sakan mata fuska har su Daddah.
Da misalin karfe biyar na yamma aka hada meeting kowa da kowa ya hallara har su ummi da hauwa.
Zaune suke adakin taron zeey na zaune kusan mahaifiyarta Sardauna na manne da ghaisha Nisha wacce
takejin ta tozarta tana rakube taki rabar kowa.
Mairan karfe yace"to jama'a wannan taron mun tarashine saboda Aisha da kuma Zainab kwanaki muka yishi akan Aljanan zainab sun zubarwa da Aisha ciki ashe ba haka bane ita Aishar da kantane gatanan ya nunata
da sandarsa"itace ta zubarwa da kanta bama wannan ba kai Najibu maza kunna Tv ka jona komai kowa ya gani ta tozarta saboda yan bayama acikin zuri'ata idan akwai mai kudirin aiwatar da haka ya janye.
Babu bata lokaci Najib ya jona ma jama'ar gurin abinda y
a faru jiya tun zauwar Sardauna da zeey da duk irin abubuwan da nishar ta fada da bakinta.
Kowa dikira yake da salalami umma hauwa take ta zube k'asa asume.
akayi kanta da gudu Nisha kuwa kuka take tare da tsanar kanta dayin nadama mara anfani ta mike t
a nufi gun umma tana kuka.
Ummi ta girgiza da lamarin ruwa aka zuba mata ta farfado tana bude idanu taga nisha kusanta wani kukan kura tayi ta damki wuyanta daket jama'a suka banbareta tana aibatata.
Tana kuka ta nufi gun zeey ta duka tana cewa"dan Allah
zainab ki yafe mun ko na sami saukin rayuwata.
Zee rungume ummi tayi tana kuka ta rumtse idanunta tana kuka batace komai ba.
Ummi tace"Aisha tashi ba komai ta yafe miki.
Gun Sardauna ta nufa yana ganinta yayi saurin mik'ewa yabar dakin toron cikin sass
arfa ya fice.
Daddah tace"wlh Aisha kinyi asara kin bata mana sunan zuri'a yanzu wa gari ya waya ke yanzu baki ko jin kunya.
Baki dayan dakin kowa kallon mamki da al'ajabi yake mata.
Daddy da Saminu sukace "to yanzu abar maganar ko banza taga ishara id
o da ido kuma ba munyi dan ta tozarta ba sai dan saboda yan baya dan haka naka naka ne bayada zakayi dashi Hauwa kiyi hakuri kawai a amshi kaddara.
Haka taron ya watse rai babu dadi umma hauwa ta tisa ta gaba suka tafi gida suna zuwa hayatu ya mata mugu
n bugo saida ya barta akwance duk ya fasa mata jikinta umma ce ta sakashi.
Bayan sallah isha dukansu sun hallara aka dining zee na kusan ghaisha tana lallabata tana cin tuwan shinkafa da danyar miyar kub'ewa.
Daddy ya kalli Sardauna" Dr banso kayi saki
ba naso kayi hakuri saboda larurar sun mata yawa sai aga munyi son kai ai da kabarta kun karasa ahaka naka naka ne."Sardauna yace"Daddy kuyi hakuri masu irin wanna zuciyar ba lalai bane suyi nadama ta gaskiya.'"Daddy yace "Allah yasa ta gane gaskiyar.''Sa
rdauna yace amin.
Ghaisha dai batayi magana ba dan taji dadin sakin gani take gaba zata iya neman ran d'anta.
Suna gama lunch sukayi shirin tafiya gida Sardauna yana rike da hannun zeey yama iyayansa sallama suka fito.
Da kanshi ya zaunar da ita gaba
n mota ya zagaya ya shiga ya mata key,ya nufo get.
Megadi yana bude masa ya sulala waje.
Zeey ta kalli Sardauna tana lumshe idanu dan jaraba ta ciyota ashagwabe ta kirasa" Yayana Sardauna."Na'am Qalbina ya akayi."jikinsa ta shige tana sabke masa numfashi
nta ta dora hannuta saman wandonsa tana tabo hajiyarsa"Wosshhh Baby kibari karki saka na kifar damu atiti."dariya yabani na saki na tura hannuna kirjinshi ina shafawa"yayana kasan me.?"Babyna bari muje gida.''Yayana ni naki sai na maka kiss."dole ya hakaru
ya barni ina lasar fuskarsa da sunsunashi har mukazo gida.
Bayan sunyi wanka sunyi shirin barci suka fito parlo suna zaune suna taba hira Sardauna ya dan taba aiki a laptop zee ta kafa masa rigima suje su kwanta dole ya kashe laptop din ya dauketa suka
haye saman bene.
Kwance suke manne da juna zee tace"Yayana dan Allah karka karamun kishiya pls kaji Hubbina pls na tuba dama hakuri nake zama da Aisha."ta karasa maganar tana sakin kuka tana kankameshi.
"Oh my God Babyna ni ne zan miki kishiya sai kace
banida hankali wlh zuciyar Sardauna taki ce ke daya tak nishama darajarki taci ta sameni abagas,yanzu kuwa na yada dan ma gwaro na huta da kuda. "Qalbina bari ma kuka Oya kiss me Baby." Ya fada yana zoro mata harshansa waje.
Tako kamo ahankali ta fara tso
tsa cikin wani irin salo shikuma yana yawo da hannunwasa sassan jikinta yana rikitata tsotsar bakin junansu suke cikin wani irin yanayi ahankali yake tsirta mata yawunsa tana hadiya itama tana tsirta masa yana hadiya suna tsotsar harshen junansu hannunsu n
a yawo sassan jikinsu sun jima suna musayar yawu kafin Sardauna ya cire bakinsa anata."kukan sangarta zee ta saka mishi.
Tarairayota jikinsa yayi
cikin raunaniyar murya yace"Babyna menene yawun Yayanki ne bai isheki ba ko.?kai ta daga"Yayana bai ishe
ni ba.''bakinsu ya sake hadewa yana mata wani zazafan kissing mai rai da lfy tsakiyar bakinta yake tsotsa da lasa yana juye mata yawun itama duk yada ya mata haka take masa saida suka sake kwashe 30 minute ya saki bakinta ya maida saman breast dinta yana m
ata wata irin tsotsa da lailayawa haba zee kamar zatayi hauka duk ta susuce tana shahsafashi da cakuda masa sumar kansa tana sambatun yada takejin dadin tsotsar Sardauna sosai yake tsotsar nono zee wanda yakejin dadin sa fiye da komai ko zai kwana baya ga
jiya da shan bresat dinta da lailayasu.
Saida yaga zee dinsa na shide masa saboda yada yake zukarsu ya saki yana maida numfashi ya fara lasar wuyanta
zuwu habarta yana tsotsa da kunnuwanta ya gangaro cikinta yana kissing din cikin ya zura harshensa rami
n cibinta yana lasa da murza marata da tsotsa cibinta ya zura hannusa k'asanta yana shafowa yana dan tura yatsa yanajin dadin ruwan gurin da taushi da dumin da yake ratsa tafin hannunsa.
Zeey ta susuce ta dimauce nishi kawai take dan jikinta ya gama saki
k'asanta ya jige jagab ni'ima sai bulbulowa take saboda yada Sardauna yake mata wani irin wasa agurin da yatsarsa.
Saida Sardauna ya gaji da wasan da yatsa ya duko ya kafa kansa ya fara lasa da tsotsa da