Showing 117001 words to 120000 words out of 190498 words

Chapter 40 - Buzu Book 1 Complete

Win ta sauke, abin ya ba ta mamaki, dan ko mintuna biyar a yi da Wora ruwan ba, yake wannan tafasar.
Ta juye ruwan a flask, ta sake Wora wani.

Yana tafasowa ta haWa ruwan ta shiga wanka, sai dai bayan ta shiga banWakin, ta ji ruwan ya yi mata zafi sosai, maimakon ta kunna famfo, ta ?ara sirkawa, sai ta jingina da bango tana jiran ya huce. Shiru ta yi tana ta tunani daban-daban a zuciyarta.

?angaren buzu bayan ya dawo Wakin, ye nemi Nana ya rasa, ya ga littafin sa a kan mudubi. Ya Wan yi jimm ko zai ji motsinta amma shiru.
Kusan mintuna goma bai ji ko zubar ruwan famfo ba, balle ya yi tunanin tana banWaki.

Gaba Waya hankalinsa ya tashi, kamar yadda ya tashi Wazu, da ya dawo ya tarar ba ta nan ashe tana cikin gidan nan ba ta gaya masa ba.

Kasa jurewa ya yi ya nufi banWakin kawai ya buWe ?ofar.

Zabura Nana ta yi, ta saki ?ara, domin ?o?arin cire zanin jikinta take yi ta yi wanka.

Cak ya tsaya yana kallonta, ta saka hannu ta ri?e zanin da hannu Waya, hannu Waya kuma ta kare ?irjinta da shi.

Sannu a hankali take jin sanyi, ?irjinta kuma ya fara bugawa.

Ta sake Waga ido, suka haWa ido, ko a jikinsa ya ci gaba da tsare ta da ido. Ta yin?ura da niyyar magana, amma ta ji ta kasa furta komai, ta sake sunkuyar da kanta ?asa.

A hankali ta ji ya rufe ?ofar toilet Win, wata irin ajiyar zuciya ta yi, jiki a sanyaye ta yi wanka, sai dai ta kasa fitowa saboda kunya.
Da kyar ta iya fitowa, amma ta ga baya Wakin, cikin hanzari take shiri, domin kwanta, kafin ya sake shigowa.

Gari sai wal?iya ake yi, da wata irin tsawa hadari yana tasowa.

Tana gama zura rigar ta ya shigo, bai ce komai ba, ya rufe taga sai dai yana juyowa gaba Waya kamaninsa sun sauya, ya koma wannan tsohon.

Kallon kallo suka yi da ita, ta tsaya tana yi masa wani irin kallo, mai cike da tsoro da razani, a take fitilar Wakin ta Wauke, Wakin ya gauraye da wani irin matsanancin duhu, ?ofa da tagar Wakin su ka din ga bugawa da ?arfin gaske.
Wata irin wal?iyya ta haska Wakin, ta ganshi sanye cikin wannan fararen kayan da take ganinsa da su, hannunsa ri?e da sandar sa, idanunsa ba?i ?irin wani ba?in haya?i na fitowa daga cikin su.

Ya hangame bakinsa, ya fara fito da wuta.

"Allahumma ajirni fil musibati, wa aklifni kharin min ha" ta yi maganar tana sanya hannunta, ta Wora a kanta.

"Meyafaru?" Ta ji muryarsa. Ta buWe idonta ta kalle shi a hankali. Fuskarsa Wauke da damuwa yake tambayarta. Da sauri ta ja da baya tana girgiza masa kai.

"Kar ka sake zuwa kusa da ni, ka yi mini duk abin da za ka yi mini, na gaji me na yi maka ne?" Ta yi maganar cikin kuka.

Cikin mamaki yake bin ta da kallo, yana tunanin me ya yi mata take wannan kururwar.

Ya taka ya ?ara matsawa kusa da ita, amma ta din ga ja da baya, tana maimaita "kar ka matso kusa da ni, ba na bu?atar ka, kar ka zo inda nake".

"Kalli ni mutum ne ba abin tsoro ba, babu abin da na yi miki, le regard kalli" ya yi maganar yana nuna mata hannunsa domin ta taSa ta tabattar.

Cikin fita hayyaci Nana ta ce "Ka fita ba na son ganinka, ba za ka haukata ni a banza ba, ka fita ba na son ganin ka" ta yi maganar jikinta na tsuma da karkarwa. Cikin sauri ya nufi ?ofar fita yana waiwayen ta.

Yana fita ta silale ta faWi a gurin.

Fitar sa ke da wuya, ruwan sama mai ?arfin gaske ya sauka.

****

Dare ya tsala, Fadila na zaune bacci ya gagari idonta, ta kalli kusa da ita, mijinta Sagir yana ta baccinsa hankali a kwance, ita kuwa duk dare fargabar kwanciya bacci take yi, saboda miyagun mafarke-mafarken da take yi. Tun Sagir na damuwa har ya gaji ya rabu da ita.
Ta yi niyyar yin alwala ta yi nafila ko raka'a biyu ce, amma kasala ta danne ta, ga wani irin tsoro da take ji.
Dama ko normal sallar farilla a zaune take yin ta, saboda yadda cikin ya tsufa sosai da sosai ga shi da girma. Ga exams tana facing, ba ta iya karatun sam.
Ta dafe goshinta tana wani irin gumi, duk da sanyin A.C da ya sanyaya Wakin.

Tana jiyo surutan Haidar a cikin bacci, yana ta kiran sunan Nana.

Kawai ta zuba uban tagumi hannu bibbiyu ba tare da sanin abin yi ba.

****

Ko da Nana ta buWe idanunta, da hasken fitilar ?wan Wakin, ta fara karo.

Ta juyo da kanta, da ya yi mata nauyi tamkar zai tarwatse, kawai ta hange shi a bakin ?ofar banWaki, yana ta sanWa yana cire kayan jikinsa a hankali, da suke ta Wigar da ruwa, jikinsa yana ta wata irin karkarwa. Aka yi wal?iya ta hangi yadda ruwa yake zuba ta taga. A take ta tuna abin da ya faru, da azama ta tashi zaune, ta yin?ura ta tashi, ta nufe shi. Sai a lokacin ya farga da ta tashi. Sai da ya tsorata ya tsaya cak, yana tsoron kar ta sake rikicewa ta ce ba ta son ganinsa.

"Me yasa ka fita ruwa ya dake ka har haka? Subhanallah" ta yi maganar tana karSar rigar hannunsa. Babban abin da ya tsorata ta, bai wuce yadda jikinsa yake karkarwa ba, ha?oransa suke haWuwa da juna, su na bayar da wani irin sauti.
Ta buWe wardrobe ta Waukko zaninta, ta fara goge masa ruwan jikinsa. Cikin damuwa ta ce "Me yasa ka tsaya ruwa ya dake ka haka?" Kawai ya kalle ta.

Ta ajiye zanin, ta Waukko flask Win da ta zuba ruwan zafi, ta shiga banWakin ta zuba a bokiti, ta haWa masa ruwa mai zafi.

"Ka shiga ka yi wanka da shi, za ka rage jin sanyin" bai musa ba ya shiga banWakin, ta Wauko wando ta rataye masa a jikin ?ofar, ta rufe masa ?ofar.

Ta Waukko bargonta, ta ajiye a kan katifar, ta duba kayanta, ta samo man zafi ta ajiye. Ta tsaya tana jiransa. Ba a jima ba ya fito, sai dai jikinsa na ta ci gaba da tsuma, yana karkarwa.

Mamaki take yi, yadda dukan ruwa ya saka shi haka, ita ba ta san adadin dukan da ruwa ya yi mata ba, ko ciwon kai bai taSa saka ta ba.

Ta Waukko riga, ta mi?a masa, amma ya ture ta, ya nufi gurin da yake kwanciya.

Ta ri?o hannunsa ta ce "Zauna a nan" ta nuna masa gefen katifar. Ya zauna a hankali yana rintse idanunsa.

Ta Wauki man zafi tana shafa masa a jikinsa, sai dai jikinsa ya Wauki zafi rauuu.

"In baka rigar ka saka?" Ya girgiza mata kai alamar a'a.

Ta gyara masa fulo ta ce "To kwanta" ya ja jikinsa a hankali ya kwanta, ta lulluSe shi da bargo.

Ta yi shiru cikin matsananciyar damuwa, ita kanta ba ta san ya aka yi yau ta gigice har haka ba. Ba ta san yadda aka yi ta rasa nutsuwar ta har hankalinta ya gushe ba, duk da abubuwa irin haka na faruwa da ita, wasu lokutan kuma ta na iya sarrafa kanta.

Ji ta yi yana wani irin nishi, jikinsa tamkar ana girgiza shi. Ta Waga bargon cikin damuwa, ta ga yana jijjiga.

Ta rikice ta fashe da kuka ta ce "Dan Allah ka yi ha?uri, tsoro ka ke bani ne, ba ina nufin ka fita ruwa ya dake ba ne ba."

Tana kuka ta Waukko Wan kwalinta, ta ji?o shi da ruwa, ta ci gaba shafa masa. Amma ta ga leSensa har ya fashe saboda karkarwa. Ta kalli gari yadda ake ta lafta ruwa, balle ta ce a taimaka mata a kai shi asibiti.

Ya yi mata alama da hannunsa ta matsa kusa da shi, ta matsa sosai a hankali ya ce "Zafi, ana ?ona ni, ?onewa nake yi"

Cikin kuka ta ce "A'a babu wanda yake ?ona ka, zazzaSi ne ka yi ha?uri"

"A'a, ?ona ni ake yi, sanyi nake so"

Cikin rashin fahimta ta ce "Sanyi kuma?"

"Eh, saboda ?onewa nake yi yanzu" yayi maganar ha?oransa na ?ara karo da juna.

Cikin damuwa ta ce "To mu koma bakin ?ofar Wakin?"

Ya girgiza kai ya ce "Sanyin da ki ke ji nake so"

"Sanyin da nake ji kuma? Ai ba na jin sanyi"

"A'a ki na ji, ki taimaka mini dan Allah, sanyin da ki ke ji nake so"

"To ta yaya zan baka?"

"Jikinki za ki bani, shi nake bu?ata ko zan daina jin zafin wutar nan" duk da jikinsa yana rawa, amma tana fahimtar abin da yake faWa.

"To ai ni ban san ta yaya zan baka ba"
Ta yi maganar a sanyaye dan ba ta san ya yake nufi ba.

"Kin yarda za ki bani?" Ya yi maganar yana buWe idonsa da suka kaWa su ka yi jawur ya kalle ta.

Ta jinjina masa kai alamar eh, cikin tsoro dan ba ta san ya yake nufi ba.

Ya buWe mata cikin bargon, ya saka hannunsa Waya ya janyo ta, ya mayar da bargon ya rufe., ya mirgina ta gefensa ya saka hannayensa ya ?an?ame ta.

"Wash Allah! Zafi zan ?one" ta yi maganar a gigice, saboda wani irin zafi da yake fitowa daga jikinsa, yana ratsa fatarta, duk da akwai rigar bacci a jikinta.

Ta yin?ura za ta tashi, sai dai ta kasa, saboda ya danne ta, ta kowane Sangare.

"Yi hakuri, ba za ki ?one ba, za ki daina ji"

Nana ta fashe da kuka tana girgiza kanta, shi da zafin yake fitowa daga jikinsa ya yake ji kenan?.

A hankali yake shafa gashin kanta, zuwa bayanta, yana sauke numfashi a wahale. Cike da ?arfin hali yake cewa "Yi ha?uri, na san ba zaki ?one ba, nikaWai nake ?onewa" ya din ga hura mata iska a kunnenta.
A hankali ta daina jin zafin, temperature jikinsa, ta fara komawa normal, ta ji ya daina wannan tsumar,? numfashin ma da yake ta saukewa ya daina. Sai ta Wan zabura a rikice ta Wago, ta kai hannu hancinsa. Bai buWe idonsa ba ya ce "Ban mutu ba, ina numfashi" ajiyar zuciya ta sauke tare da gode wa Allah ganin yana raye ya kuma dawo daidai.

"Sannu ka daina jin zafi?" Ya jinjina kai alamar eh.

"Dan Allah ka yi ha?uri ka yafe mini, tsorata ni ka ke yi ne, ba ina sane na yi maka ba"

"Ni ma ki na tsorata ni wasu lokutan"

Cikin mamaki ta ce "Ta yaya?"

"An gama ruwan ko?" Ya yi maganar yana basar da wadda ya yi.

"Eh an daina, amma dama ka na doguwar magana haka sosai?"

"Eh"

"Amma na yi ta magana Wazu ka ?yale ni" ta yi maganar da shagwaSar da ita kanta ba ta san ta iya ta ba.

Dariya ta ji yana yi, ya ?ara ri?e ta gam.

"Yanzu wai da gaske ba ka iya tuna komai game da kan ka?"

Ya Wan yi shiru sannan ya numfasa ya ce "Haka ne, ina iya tuna abubuwa na yau da kullum, wasu lokutan kuma ba na iya tuna komai ma. Tun da farka a cikin wannan duniyar da nake jin ta tamkar mafarki, nake iya ?o?arina na tuna waye ni, saboda na fuskanci babu wanda yake rayuwa shikaWai kowa yana da ahali. Amma a duk lokacin da na yi ?o?arin hakan, na takura ?wa?walwata, sai na ji wani duhu ya ?ara ninkuwa a cikin kaina, na ji kamar kan zai tarwatse. Kuma a ?arshe sai na yi rashin lafiya, ko dai na ji wannan zafin tamkar ana babbaka mini wuta, ko kuma na sake manta wasu muhimman abubuwan. Amma yanzu ke ce ahalina"

"Kenan ba dalilin dukan ruwan nan ne ya saka jijjiga ba?"

"Ba zan iya ganewa ba, abubuwan suke saka ni hakan da yawa"

Nana ta ce "To ni dai ka yi ha?uri dan Allah, ka yafe mini na gaya maka ba ni da cikakkiyar lafiya ba da son raina? ba" ta yi maganar cike da jin daWin, yadda suke hira yau sosai har haka.

Ya yi shiru, yana ?o?arin karkata ga wani abin daban.

"To bari na tashi, tun da ka koma daidai"

"A'a ban koma ba"

?irjinta ne ya fara bugawa cikin matsanancin tsoro, za ta yi magana muryarta ta din ga rawa.

"Dan Allah" shi ne kawai abin da ya iya fitowa daga bakinta.

"Shhhhhh"

Wutar Wakin ta Wauke gaba Waya, duhu ya mamaye ko ina, sai ?amshin turaren da ta ji a wancan Wakin da ta yi mafarki da shi, ya ziyarci hancinta. Gaba Waya sai ?wa?walwarta ta juye, ta rikice. Yau ma mafarkin ne? Ko kuma zahiri ne? Nan ta shiga dambarwa da ?wa?walwarta, domin ta tantance, sai dai ha?ar ta, ba ta cimma ruwa ba.

Ayshercool
08081012143.


35

Nana ta motsa, ta ji taushin katifar da suke kai, ta fi ta Wakinsu. Ga ?amshin turaren da ya sauya, ya sanya Nana sakankancewa a kan a wannan karon ma, irin wancan mafarkin ne.
Gaba Waya jikinta rawa yake yi, a wannan karon ma ta kasa sarrafa kanta da nutsuwar ta.

Sai dai a wannan karon al'amarin ya banbanta da na farko.

"Kai ka rabu da ni" Ta faWa da ?arfi, tana ?o?arin ture shi.

"A'a" ya faWa ?asa-?asa.

Tabbas ba mafarki ba ne ba, bayan Buzun mijin nata ya dangana da ita, wani bugire mai girman gaske, bugiren da ba ta taSa kawo faruwar sa a tsakanin su ba. Ita a tunaninta tun da ba shi da cikakkiyar lafiyar ?wa?walwa ba ya jin komai, hakan ne ya sanya take yawonta ma babu hijjabi a Wakin, sai ta ga ya dame ta da kallo, ta rufe jikinta.

Cikin kuka ta ce "Dan Allah ka ?yale ni"

"je suis d?sol? (ki yi ha?uri)" ya yi maganar muryarsa ?asa-?asa.

Bayan wani lokaci da Nana ba ta iya tantance adadinsa ba, domin ta daWe da daina gane komai.

"Ma femme. (Matata)" Ya yi maganar yana Wan murza ya tsunta. Ta buWe idonta da ya yi jawur, da ?yar tana kallon sa.

A wannan karon fitilar Wakin a kunne take. Sai dai fatarsa ta yi jawur.

Ta sunkuyar da kanta daga kallonsa.

Ya saka hannu ya share hawayen da ke fuskarta, sai dai kuma ya kasa magana.

Ya kai bakinsa ya sumbaci goshinta, ya kamo hannunta ma ya sumbata. Ta lumshe idanunta tana numfashi a hankali.

"Merci (Na gode)" shiru ta yi tana ?ara sunkuyar da kanta.

Ya saka hannunsa ya Wago fuskarta, amma ta lumshe idanunta, ta ?i buWewa.

"Kalle ni mana"

KwaSe baki ta yi, ta ci gaba da kuka. Ya saki murmushi yana goge mata hawayen fuskarta ya ce "A yi ha?uri"

Ya ci gaba da wasa da yatsun hannunta, daga baya ya tashi a hankali yana kallonta, sai dai ya rasa abin gaba Waya.

Nana ta yin?ura da ?yar, ta tashi zaune, ta ja bargon ta rufe jikinta.

Su na haWa ido ta sunkuyar da kai ?asa, fuskarta a haWe, hawaye na biyo fuskarta.

"Yi ha?uri" ya yi maganar yana kallon ta.

Kawai ta sake fashewa da kuka, har da sheshshe?a.

Shafa bayanta ya ci gaba da yi, cikin sigar rarrashi, amma ta maze ta din ga kuka.

Ya ce "Ki yi shiru"

Ba ta kula shi ba, ta janyo rigarta, ta saka ta yin?ura ta tashi da ?yar, ta nufi gas Win ta.

Ta dafa ruwa ta shiga banWaki, ta jima sannan ta fito, a ?ofar banWakin ta tarar da shi a tsaye.

Sai da ta Wan tsorata, ta na ?o?arin raSa shi ta wuce, ya ce "Ni fa?" Ta kalle shi.

Ya ce "Zan yi wanka"

Ta ba shi hanyar shiga banWakin, ya kalli hanyar ya ce "Ruwan sanyi? A a ina jin sanyi"

"Bari na dafa" ya koma gefe ya zauna, ta Wora masa ruwan, ta kalli agogon Wakin, huWu da rabi, ta san idan ta kwanta yanzu ba bu lallai ta samu sallar asuba.

Ta shimfiWa sallaya, ta ajiye wayarta a kai, ta ajiye hijjabinta.

Yana gefenta, sai bin ta yake yi da ido.

Ta kai ruwan banWaki, ta na haWa masa, sai a yanzu ta tuna lokacin da ya ce mata zai yi wanka, ashe ruwan sanyi ne ba ya so.

Ta kashe famfon kenan, ta yin?ura ya shigo banWakin. Ta tashi tsaye tsam tana rarraba ido.

Ya mayar da ?ofar ya rufe, ta Wago da sauri ta ce "Amm ga ruwan nan, idan zafin bai yi ba, sai ka kunna famfo ka ?ara sirkawa".

"Na kasa tuna yadda ake wankan, sai kin tuna mini"

"A????? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? 
'a wallahi nima ban iya ba" ta yi maganar idanunta a waje dan tsoro.

"Amma ke ki ka yi? Ko wankan kwanciya bacci ki ka yi?"

Gaba Waya mamaki ya cika Nana, mutumin da magana take yi masa wahala, shi ne ya ritsa ta da wannan maganganun kamar ana karanta masa.

"Dan Allah ka yi ha?uri, ni ban iya ba"

"Astagfirullah ba kyau ?arya" ya yi maganar yana taSa ruwan.

*****

Doctor Sharif ne da wani likita a kan Shukura, su na gwada bp Win ta. Duk ta kumbura sosai da sosai.

Jininta ya hau sosai da sosai, ba zai yiwu a yi mata tiyata a wannan ?adamin a cire jaririn ba, saboda hawan da jininta ya yi. Ga shi lokacin haihuwar ta bai yi ba.

Sakamakon da ya fito daga lab kuma, still ya nuna jininta ya yi ?asa.

Doctor Sharif ya fito cikin damuwa, ya dubi Hajiya Amina da Yusuf, da kuma mijinta Sagir ya ce "Wai me yake damun Shukura har haka. Normal teses Win suke tuk daga farkon cikin nata, amma lokaci Waya a ce jininta ya yi wannan mugun hawan ta kumbura har haka?"

Sagir ya ce "Wallahi doctor na rasa gane kan ta, tun bai fi kwana uku da dawowa ta ba, duk ta canza. Ba ta cin abinci, bacci ma ba ta iya yi. Kullum na farka cikin dare tana zaune, na yi, na yi na tambaye ta mene ne,ta ce mini ba komai, Mummy ai har ke na gaya wa ko za ki tambayeta abin da yake damun ta.

Hajiya Amina ta ce "Rigima ce kawai irin ta Shukura, duk ta Waga hankalinta, wai tana ji a jikinta wannan cikin mutuwa za ta yi. Ina ta rarrashinta ina ba ta ha?uri, amma ta addabi kanta kuma wallahi farkon cikin duk ba haka ta yi ba."

Cikin damuwa Yusuf ya ce "Yanzu doctor mene ne abin yi?"

"Zamu ajiye ta a nan, a samu jinin ya sauka, idan babu matsala za a iya barin cikin ya cika watannin haihuwar fine, idan kuma akwai matsala za a tiyata a cire cikin"

Hajiya Amina ta ce "Allah ya zaSa abin da ya fi alkhairi"

Doctor ya amsa da "Amin, dan Allah a kula, hajiya ke

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login