Showing 126001 words to 129000 words out of 190498 words

Chapter 43 - Buzu Book 1 Complete

ta saci kallon ?aisar, jikinsa har fitar da haya?i yake yi saboda fusata.

Ko a jikinta ta ce "Amm dan Allah ka gaya mini ya aka yi da Lanti a gurin yin girka? Ya aka yi ka hau kanta, tun da na ga ba da kai a ka fara yi mata girka ba, kuma ya aka yi ka canza sunanka? Ya aka ?arke da sarkin aska kuma a garin? Ta yaya duk nake da ala?a da wannan abubuwan?"

Wani irin takaici ya turnu?e ?aisar, ya tashi a fusace da niyyar ya yi jifa da ita, ko ya samu ya huce, sai kuma ya fasa kawai ya fice ya bar ta a gurin.

Ta ce "Wallahi sai na kai ?arshen littafin nan, ko da kuwa za ka kashe ni ne, sai na ga ?wal uwar daka, sai na karanta har ?arshe ko me za ka yi sai dai ka yi"

Sannu a hankali yake shafa fuskarta, yana kallonta, kamar wata jaririya haka ta yi mi?a sannu a hankali, sai da ta ban?are gaba Waya. Ita gaba Waya ta manta da shi a kan katifar, a zatonta ita kaWai ce a kan katifar, sai da ta ji ta a jikin mutum. Ta buWe idonta ta kalle shi. Sai kuma ta Wan tsorata, ta yin?ura da sauri. Amma ya ri?e ta yana kallon ta.

"Amm lokacin salla ya yi ko?" Ya Waga mata kai alamar eh.

"To bari na je na yi alwala"

Ya cika ta tashi, ta je ta yi alwala, sai da ta fito sannan ya ce "Zan yi wanka"

Ta ce "Wanka kuma? Yanzu?"

Ya Waga mata gira daga kwance.
"Ka yi da safe mana, gari da sanyi yanzu"
Ya lumshe idanunsa ya buWe, ya ce "Tare mu ka kwana a shimfiWa, kuma ya dai kamata na yi wanka"
Ba ta ce komai ba, ta yi shiru, Allah ya taimake ta, tana da ruwan zafi a tea flask ta haWa masa. Ya yi wanka ya yi alwala ya fita Masallaci.

Nana kuwa bayan ta idar da sallar asuba, ta zauna a inda take ta fara karatun Alqur'ani.
Ya dawo ya tarar da ita, ya tsallake ta, ya nemi guri ya kwanta.

Wajen ?arfe takwas ya farka, tuni Nana ta gyara Wakin yana ta ?amshi, tana zaune a kusa da socket, tana caji tana danna waya.

Ya Wora hannunsa a kan cinyarta, ya rufe fuskar wayar, ta waiwayo ta kalle shi ya ce "Ina kwana?"

MurguWa masa baki ta yi ta ture hannunsa. Ya tashi zaune, ya matsa kusa da ita ya ce "Na yi laifi ne?"

"Ai ka san me ka yi mini"

Ya ce "A'a abun tun shekaranjiya ba ya wuce ba?"

"Ni ba wannan ba, jiya na yi ta baka ha?uri amma ka haWe rai ka ?i kula ni, ka ?i cin abinci ma" ta ?arasa maganar tana hararsa

Ya Wan yi murmushi ya sake matsawa, tamkar zai shige cikinta ya ce "Na ce idan ina fushi ki daina kula ni"

Ta no?e kafaWa ta ce "Ni ba zan iya ba"

Murmushin fuskarsa ne ya faWaWa cikin matsanancin farin ciki ya kama hannunta ya ce "Ki yi ha?uri, idan raina ya Saci, ko bani da lafiya, bana iya magana. Wasu lokutan ina kasa magana haka kawai, amma ya fi idan raina ya Saci."

"To ni da ba ni na yi laifin ba, sai ka daina yi mini magana? Na fi ka jin haushin abin da aka yi maka fa"

"Na sani, ban san ya aka yi nake iya magana sosai ba idan ina tare da ke, ina iya yin sati ban iya yin magana ba, kuma ina son na yi amma ba ta fitowa. Amma ke yanzu ina yin magana da ke sosai, ina jin daWi"

Nana ta kwashe da dariya ta ce "Bagware idan ka yi magana dole sai mutum ya gane kai ba bahaushe ba ne ba"

Yayi dariya ya ce "Na fiki iya Hausa sosai, buzuwata saka kaya muje sayo abun karyawa1"

Cikin murna Nana ta ce "Yauwwa, dama ina son na fita na ga waje, tun da aka kawo ni ban taSa fita ba".

Dama ta yi wanka, ta saka hijjabi a kan kayanta, shi ma ya saka kaya, suka rufe Wakin su ka fita.

Sosai unguwar ta yi wa Nana kyau, duk da ruwan da ake yi, babu alama a unguwar saboda akwai wadatattun magudanan ruwa, ba kamar unguwarsu ba, da ruwa Waya sai unguwar ta shafe kwana uku ma?il da ruwa da azababben sauro.

Ya saka hannunsa ya ri?o na Nana, ta Waga kai ta kalle shi, ya kashe mata ido. Sosai abin ya ?ayatar da ita.

"Sayyid"

Ya kalle ta, yana jiran jin abin da za ta ce.

"Dan Allah ina son ka bani dama, na je gida na duba Baba, yana ciwon ?afa tun bayan biki ?anwata ma da suka zo, ba ta da lafiya. Kuma ka ga a al'adarmu yakamata mu je mu yi wa mutane bangajiya"

"Mene hakan?"

Ta yi murmushi ta ce "Mu yi musu sannu, saboda hidimar biki da suka yi, ka ga Shukura ma babu lafiya tana asibiti, maman yaron da nake raino"

"Tom"

Nana ta ce "To yaushe za mu je?"

"Zan gaya miki"

"To na gode sosai mai rawani"

Gurin da yake zuwa sayen ?osai suka je, Nana ta yi mamaki ganin har a manyan motoci ake zuwa gurin sayen ?osai, da kunu gurin matar.

Nana ce ta yi wa mai ?osan magana ta gaishe ta.

Matar ta ce "Laa kece matarsa ko 'yar uwassa?"

Nana ta yi murmushi ba ta ce komai ba.

"Allah sarki, yana zuwa sayen ?osai ai, na nawa za a baku? Ki ce masa na ce kwana biyu bai zo sayen ?osai ba, ban iya maganar su ba"

Nana ta ce "Ai yana jin ki"

Matar ta ce "Haba dai? Ba kurma ba ne?"

Nana ta kwashe da dariya ta ce "Yana magana"

"To ai kullum ya zo kuWi yake bayarwa kawai, ko ya rubuta"

Ya yi mirsisi kamar ba a kan shi ake magana ba, ya ciro kuWi a aljihunsa ya bawa Nana.

Kamar Nana ta san matar, suka din ga hira, ta sallame su, suka nufi gida.

"Sayyid dan Allah ka din ga yi wa mutane magana, ko dan saboda yanayin rayuwa. Ka ga da yawa ana Wauka ko kai kurma ne" shiru ya yi mata, haryanzu ba ta gama fahimtar sa ba.

Ba ta damu da rashin bata amsar waccan maganar ba ta sake cewa "Yauwwa, dan Allah akwai gidaje a bayan gidan nan ne? Ina son sanin gidan Anty Haula, ina son na kai mata ziyara nima"

"Babu gidaje a baya"

"Amma ta ce mini gidanta a bayan inda muke yake"

Ya ce "Mu duba tare" ya biyo da ita ta bayan layin, wasu irin manyan gidaje ake yi, sai dai duk kangwaye ne, babu ma alamar wani gida da yake da mutane a gurin.

"Ina ga ban gane kwatancen ba, idan ta sake zuwa na tambaye ta. Amma sai na din ga jin hayaniya a bayan Wakin, kamar akwai mutane a gidan" kawai ya kalli Nana ba tare da ya ce mata uffan ba.

Ko da suka gama karyawa, ro?onsa ta yi tana son shiga cikin gidan, ta gaida Hajiyar. Ya ce? "A dawo lafiya, idan kuma da maza ki dawo" ta jinjina masa kai tana murmushi.

Yau ma a falon saman benen, ta iske Hajiyar gidan, tana waya a matu?ar fusace.

"Ni wallahi na gaji, idan ka dawo ka san yadda za ka yi da ita. Ni me ake yi wa Yusra a gidan nan, balle a ce depression ya kama ta? Ga anti depressants Win nan, mun je mun ga Likita an bata, amma ta ?i sha. Sai kuka, ba damar na yi mata magana ko nasiha ce sai ta hau kuka ta ?ule ta wuni a Waki"

Nana ba ta iya jin abin da ake faWa a cikin wayar, ta gama bambaminta, ta kashe wayar.

Nana ta gaisheta ta amsa, ta Wora da cewa "Yi ha?uri kin same ni ina waya ne"

Nana ta ce "Babu wani abu, bari na gyara falon"

Matar ta ce "Yauwwa dan Allah da kitchen ma"

Nana ta ce "To" ta fara gyara Wakin, tana cikin mopping ta fara jiyo wani sauti, da ta rasa sautin mene? ne, kamar ana buga wani abu. Ta basar ta ci gaba da aikinta amma sautin ya ci gaba da fitowa daga wata siriryar hanya.

"?aisar" ta furta a hankali. Kwana biyu hankalinta ya Wan fara kwanciya, amma ta fuskanci matsalolinta na ?o?arin sake dawowa.

Ta gama mopping Win falon, ta tafi kitchen Win, nan ma ta fara tattarewa kamar ba kitchen Win mata ba. Kaca-kaca ga tarkacen kwanuka wasu abinci duk ya bushe.

Ta haWa kwanukan a sink, ta fara wankewa.
A hankali ta ji sautin nan ya biyo ta har kitchen Win, ya ci gaba da nufo inda take, ba ta waiwaya ba, ta fara karanto addu'oin da suka sauwwa?a a bakin ta.
Aka jefo mata kofi a cikin sink Win, mai jefowar ta nufi hanyar barin kitchen Win. Tamkar an dasa Nana ta kasa motsi, sai da ?yar ta kalli ?asan rigar matar har ta fice.

A hankali Nana ta fara jin sanyi, gabanta ya fara faWuwa, hakan ya tabattar mata da akwai matsala. Kawai ta Wauraye hannunta ta bi bayan matar.

Tamkar ana hankaWata ta ?arasa ta buWe ?ofar Wakin. Wata farar mace ta gani a Wakin, a zaune fuskarta ta yi ja alamar ta yi kuka. Ta zubo wa Nana ido.

Nana ta taka a hankali ta nufi gadon da matar take, ta zauna a kusa da ita.

"Sannu"

"Yauwa" ta amsawa Nana.

"Shigowata ta uku kenan, ban taSa ganin ki ba" matar ta yi ?urii da ido tana kallon Nana.

Nana ta mi?a mata hannu, da nufin su gaisa.

Tamkar doluwa, matar ta bawa Nana hannu da nufin su yi musabaha.

Su na gaisawa jikin Nana ya hau rawa, ita kuma launin fatar matar, ya ?ara yin jawur, idanunta ya fara zubar da hawaye.

Nana ta ce "Wace ce ke?"

Bakinta yana rawa ta ce "Ha...ha..Haulat"

"Me yasa ki ka yi mini ?arya? Ki ka zo mini a matsayin mutum? Kuma me ki ke yi a jikin bil'adama?"

"Fansa na Wauka, nan gidan a nan mune rayuwa da 'yan uwana, kawai su ka gina gida, hankalinsu kwance su ka yi zaman su, ba su yi tunanin akwai wata halittar a gurin ba. Da sun gabatar da karatun Alkur'ani ne ma, da mun ha?ura mun tashi, amma kawai suka yi gini suka zauna"

Nana ta numfasa ta ce "Kuma sai ki shiga jikin wanda bai ji ba bai gani ba ki zauna? Kun san ba ma ganin ku, me yasa za ku din ga zaluntar mu, ba za ku yi mana uzuri ba? Yanzu kin kyauta an ce matar nan ba ta ci ba ta sha, sai kuka kin yi adalci kenan?"

"Nima ba a yi mana adalci ba, ramawa muke yi"

Buzu yana zaune a kan benci, ya saka hanyar fitowa daga gidan, yana jiran ya ga ta ina Nana za ta fito, dan tana fita ya ji zaman Wakin ya dame shi.

Kawai ya hango ta, ta fito idanunta a rufe, ta nufo shi. Sai da ta kusa ?arasowa, sannan ya nufe ta yana son tambayarta ko lafiya. Kawai ta tafi za ta faWi ?asa.
Ri?e ta ya yi yana mamakin me ya same ta haka?

?akinsu ya shigar da ita, ya kwantar da ita, yana mamakin yadda jikinta ya yi sanyi ?alau.

Mamaki ne ya cika Nana bayan da ta ganta a tsakiyar daji, da ita da Haula.

"Wace ce ke? Kuma me yasa ki ka yaudare ni ki ka zo mini a matsayin mutum?"

Haula ta yi dariya ta ce "Kamar dai yadda na gaya miki, laifi aka yi mini nake ramawa. Kwatsam kuma ke ma sai na haWu da ke. Yanzu a duniya babu abin da nake ?auna sama da hadimin ki, shi ya sanya ma har na yi yin?urin taimakon ki, dan na samu shiga a gurin ki"

Cikin rashin fahimta Nana ta ce "Waye Hadimin nawa?"

"?aisar, tun da na buWi ido a duniya ban taSa ganin kyakyawan matashin Aljani mai kyau da cikar zati kamar sa ba"

Galala Nana ta kalle ta, ta ce "?aisar Win? Wannan zan?alelen abin?"

"?warai shi, saboda na burge shi na zo na cinye gubar da aka kawo miki a wainar fulawa, sai dai kash! Ha?a ta ba ta cimma ruwa ba. Ina ro?on ki, ki taimaka mini na samu ?aisar, ni kuma na yi miki al?awarin barin jikin matar can, da taimaka miki da duk abin da ki ke so"

"Tirrr Allah ya yi mini tsari da sake ja wa kaina wata jarabar, ta hanyar haWa kaina da ku, shi ma maraba nake nema da shi, ido rufe, balle na sake rakito ki, ki je can Allah ya daidaita ku. A'uzu bi kalimattilahi tammat" Nana ta furta a zahiri tana hamma. Ta tashi zaune ta ga an rurrufe ko ina na Wakin, an kuna garwashi a Wan kaskon dafa shayinsa.

"Sayyid" ta kira sunansa da Wan ?arfi, amma ta ji shiru.

Ta yi mamakin dalilin da yasa ya rufe ko ina haka. Ta shiga banWaki ta yi alwala, saboda an idar da sallar azahar ma.

Da ya shigo Wakin ya tarar da ita ta idar da salla, bai ce mata komai ba, ta Wora girki tana yi masa hira, saboda ba ta iya tuna komai ba. Jin ya yi shiru ba ya tanka mata, ya sanya ta yin shiru.

*****

Yaya Atine ce ta zo gida duba Baba, ta ga yadda yake tafiya da ?yar saboda ciwon ?afa.

Ta jinjina kai ta ce "Wai Isa wannan ?afar taka, ka je asibiti kuwa?"

"Atine da wani kuWin? Kin san auren 'ya na yi kwanan nan ai, mai nasara nake saya da aboniki sai a ji garau da nake haWiya, shi ne nake samun afuwa na yi bacci"

Ta kwaSe baki ta ce "Yanzu kana nufin duk kuWaWen da ka samu, da auren Nanan babu wanda za ka je Asibiti, ni fa zuwa na yi idan zan samu wani abu ma ka Wan bani, gidana ko ?wayar shinkafa babu"

"Haba Yaya Atine, ina su Nazifin da za ki zauna babu abinci?"

"Kai ina Gaddafi, ka ke zaune a haka?"

Baba ya ce "Gaddafi tun auren Nana ya tafi Ikko"

"Ka ga kawai ka fito da kuWi, idan kuma matarka ta saka ka a gaba, ta tatse ka shikenan dama ka saba abin kunya"

Caraf Mama ta ce "Ina zunubin yake balle romonsa? Ina abin yake ni kar a yi mini sharri, ban ci komai ba"

"Idan ma kin cin ai ba za ki ce kin ci ba, ni Wallahi kamata ya yi ka mayar da hankali su ma su Jamila ka aurar da su, ko ka samu ka huta. Ni ina suke nema tun da na shigo ban gan su ba"

"Su na nan sun je gidanmu" Mama ta ba ta amsa tana tsuke fuska, saboda kar ma ta ja zancen.

Ta gama surutanta, ta tashi ta tafi"

****
Nana kuwa haka su ka ?arasa wunin su, ba tare da wani yana kula wani ba, ya koma mata buzunsa. Sai dai hakan bai damu Nana sosai ba, saboda ya yi mata bayani. Duk da shirun bai yi mata daWi ba, Wan kulatan da yake yi, ba ?aramin daWi take ji ba.

Sai dai tana zaune, tana addu'ar kwanciya bacci, ya shigo ya gama abin da zai yi ya Wane kan katifa. Ya zauna ta ?arasa addu'a ta shafa shi ma ya shafa.

Yana shirin ya ga ta kwanta, amma ta ?i kwanciya.

Ya ce "Mu kwanta"

Ta murguWa baki ta ce "Ni ba bacci zan yi ba"

"To mu zauna"

"Ni kawai sai ka wani din ga yi mini shiru, ni ka daina irin haka ba na so" Zuciyarsa na azalzalarsa ya tambaye ta abin da yake cikin zuciyarta, saboda har wani irin zafi yake ji a ?irjinsa, amma ya kasa furta komai. Ya rasa me ma zai yi gaba Waya.

"Ba zaka kula ni ba ko?"

"Husnahhh" ya furta a kunenta. Zirrr tsigar jikin Nana ta tashi.

"Ki amsa ni"

"Na'am" ta furta a tsorace. "Ni mahaukaci ne, nima ba na gane rayuwar da nake yi, rayuwata ta banbanta da yadda sauran mutane suke ta su. Ni ba?o ne a duniyar nan taku. Ke kaWai ce Ahalina, da ke kaWai nake gane kan wannan rayuwar. Ba zan iya zama yadda ku ke ba gaba Waya, duk da ke ma wasu lokutan kin bambanta da rayuwar sauran mutane. Amma ki yi ha?uri da yadda ki ka same ni"

"Sayyid"

Ya amsa mata da "Ma vie"

"Dan Allah ka gaya mini gaskiya, zan karSe ta a duk yadda take, dan Allah kai wane jinsi ne? Ka na tsorata ni wasu lokutan"

Hannunsa bai daina yawo a jikinta ba ya ce "Na fi yadda ni halitta ne kamar ke, mutum ne ni, amma ban san ya ake yi... Sai kuma ya yi shiru, kuma ya hana Nana sake cewa uffan, ta hanyar jan su zuwa duniyar ma'aurata, mai cike da al'amura masu tsayawa a zukata da wahalar mantawa.

Duk da, da faransanci yake gaya mata wasu kalamai, da ba ta san ma'anarsu ba, amma kai tsaye maganganun nasa suke shiga zuciyarta, tare da haifar mata da wata irin nutsuwa, duk da wahalar da ya bata.

Ta ?ara narkewa a jikinsa, ga bacci na son Waukar ta, amma zuciyarta da ?wa?walwarta, na kan kalaman da ko fassarar su ba ta sani ba, sai dai tsananin daWin da suke yi mata, ya sanya ta ci gaba da sauran su.

Sun shafe lokaci a haka, sannan da ?yar ta tashi ta fara yin wanka, sannan shi ma ya tashi, sai dai kan ya dawo tuni bacci ya yi awon gaba da ita.

*****
Tamkar Nana ta taka rawa yau, saboda murnar za su fita yau, ya ce mata tare za su je dubiyar.

"Amma babu matsala ba za su bu?ace ka ba mutanen gidan? Kar mu yi laifi"

"Na gaya musu"

Da wuri ta gama komai, suka shirya suka fita tare.

Ta Waukko dubu goma a kuWin hannunta, ta tsaya ta yi sayayya a hanya, sannan suka tafi.

Asibitin da aka kwantar da Shukura suka fara zuwa.

Haidar ne ya fara gano ta, ya zabura daga jikin mahafinsa ya nufo Nana da wani irin gudu, cikin matsanancin farin ciki.

Caraf Nana ta Waga shi, ta rungume tana juyi da shi a gurin. Kawai ya ?ara ?an?ame ta ya saka kuka.

Ita kanta Nana hawaye ne ya cika mata ido, cikin sanyin murya ta ce "Is ok sweetheart, ya isa haka" ta yi maganar tana shafa kansa cike da ?aunar sa.
Yanayin kamaninsu da ta gani da Sagir, ya sanya ta gane shi ne mahaifin sa.

Ta ?arasa suka gaisa, ta ce masa "Dan Allah a wane Wakin suke?"

"Su

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login