Showing 36001 words to 39000 words out of 108953 words
Ananan ananan wata rana yaje saudiya dan sauke farali
Anan ya ha'du da Khamsa'u balarabiyar qasar Harif
Kallo '
daya sukama juna sukasan sun kamu da qaunar juna
Dake wayayyune anan kowa yabaiyana kansa ga 'dan uwansa
Khamsa'u dai 'yar Sarkin garin harif ce
Ita ka'dai Allah ya bashi
Baqamin so mahaifinta yake mata ba
Saidai yanada burin samun 'da namiji
Mahaifiyarta mah 'yar sarauta CE kuma itama ita ka'dai agun iyayanta
Lokacin da tasamu Cikin Khamsa'u alokacin ne iyayanta suka mutu sakamakwan wata cuta da tashiga garin iyayan nata wanda takashe rayuka da dama
Hakan yasa dukkan wata dukiyar mahaif
anta tadawo hannunta
Ta haifi 'yarta Khamsa'u suka raini abinsu har girmanta Wanda ayanxu take shekara ishirin da uku
Sunxo sauke faraline saudiya shine Jabiru yaga Khamsa'u suka fa'da qaunar juna
Tun aranar iyayan Khamsa'u suka San da Jabiru
Da
sun qita dashi Amma ta bijiremusu Sam
Haka suka rabu da ita bayanda suka iya
Soyayya tayi qarfi tsakaninta da jabiru har magana tayi xafi iyaye suka shiga xancan
Dan koyaushe Jabiru yana hanyar garinsu Harif
Daqar magana tayi qarfi har All
ah yasa Khamsa'u taxama mata ga Jabiru
Iyayanta sukace baxai kawo musu 'ya Nigeria ba Saidai ya xauna da ita a qasar Saudi dan tafi kusa da qasarsu
Dake Jabiru ya mutu kan Santa haka ya yarda yasai gida aqasar saudiya suka tare da Amaryar tasa.
Tund
a Jibiril yaje yaga maxaunin qanin nasa Jabiru yaga sai hankalinsa ya tashi maqin cikinsa yaci karfinsa nan yafara tunanin Hanyar da xaiyi ya kashe Jabiru danya mallaki dukiyarsa
Lokacin ko idan Jabiru yaqara wayewa dan shiga qasashe da yakeyi shida ma
tarsa Khamsa'u
Nan yasa hannun jarinsa a qasar Kuwait yasaka a England yasaka a American
Wa'yannan qasashe uku dayasa hannun jarinsa sune silar qara ha66akar axxiqinsa
Mutum ne me San temako me ibada da San Allah da Manzansa
Hakance tasa yaware kas
u mafi tsoka daga dukiyarsa yaba yayun nasa
Naziru da Auwal ne kawai sukayi farin ciki da kyautar suka dinga murna dasama qanin nasu albarka
Jibiril najinsu yajah tsaki Yace wai murnar mesukeyi dan yabasu 'yan ku'din dabai taka kara ya karya bah
Duk
da kallan mamaki suka bishi dashi kana suka hango tarin baqin ciki da hassadace take damun yayan nasu
Wata rana iyayan Khamsa'u suka shirya kawo mata xiyara.
Sai dai basuxo gareta ba jinginsu yasami matsala sukayi mummunan hatsari Wanda duk nacikin
jirgin yarasa ransa dan babbakewa sukayi
Sanda Khamsa'u tayi shekara kafin mutuwar tasaketa
Alokacin ne kuma tasamu ciki.....
Wai xokuga murna gun Jabiru
Kowa ya tayashi murna da samun wannan cikin musamman da akayi scanning aka gano 'yan biyu k
uma Dukka maxa
Lokacin Naziru yana da 'yarsa Saudat
Auwal kuwa Saida cikin Khamsa'u yakai wata hu'du Matarsa tasamu ciki
Hmmmm
Jibiril yasamu qannansa Naziru da Auwal Yace yanaso subashi ha'din kai su kashe Jabiru da matarsa Khamsa'u dan Su m
allaki dukiyarsu
Idan suka mallaki dukiyarsu ya tabbatar wani ikwan Allah ne xaisa suyi talauci arayuwarsu
Sam Naziru da Auwal sukaqi yarda da hakan dan sunasan Jabiru abin duniyarsa bai rufe musu ido bah
Yace toh shikenan shi xai aikata kuma Wlh
i suka fidda wannan xance saiya hallakasu suma
Naziru Yace ai Yaya bame harnakawa sai Allah haka kuma baxai baka damar cin galaba akansu ba
Auwal Yace hakane kam
Murmushin mugunta Jibiril yayi Yace xaku gani
Da ido suka bishi Suna mai addu'ar Allah
yayaye mishi Baqin ciki
Ana saura wata 'daya Khamsa'u ta aihu tadanqama mijinta Jabiru dukiyarta me tarin yawa Tace yajuya mata
Wata qanwar babanta Amme Salima wacce take Aure anan qasar saudiya da Naziru da Auwal Yayun shi jabiru sune suke da shaida
akan mallaka mishi dukiyar tata da tayi
Nan yasa mata Su a hannun jari na qasashen da yake harda
Kuma duk dukiyar tashi da tata yasaka musu Suna 'daya dashi ne mutum yake da damar mallakar wannan dukiyoyin ko bayan ransu
Wato wannan sunan shine suna
nta Wato ( *Khamsa'u* )
Indai bada wannan sunan kayi amfani ba kaje kar6ar wani ku'di a American England Kuwait toko in aka kamaka 'daurin rai-rai ne dan ansan ba naka bane
Toh Jabiru ya ke6e da 'yan uwansa biyu wa'yanda ya da'de da sanin SOYAYYAR gas
kiya suke masa Wato Naziru da Auwal
Dan haka yagaya Komai akan dukiyarsa data matarsa
Sun jinjina masa kuma suntabbatar masa bamaijin wannan sirrin nasa
.
Ranar ta kasance Asabar mummunar ranah ga masoyan Khamsa'u da Jabiru
Dan Jibi
ril ya samu nasarar harbe Jabiru qiri qiri acikin gidansa lokacin Khamsa'u tafuta tirenin 'din masu cika nan kusa da gidanta
Aiko tana dawowa taga gawar mijinta alamar kasheshi akayi.
Nan tashin hankali ya sata na'kudar dole
'Yan aikin gidannane suka
kaita asibiti
Annan ta haifi RAMADAN da RAMADAN junior
Bayan aihuwarsu da tayi da minti biyu tace ga garinmu nan. Rai yayi halinsa
Kuka Sosai Naziru da Auwal sukayi ganin gawar 'dan uwan nasu da matarsa
Abin takaici Jibiril ya tabbatar musu da
cewa shiya kashe Jabiru
Basuyi mamaki ba dan sunsan dama tunda Yace saiya kasheshi ikwan Allah ne xai hanashi aikatawa
Amme Salima tanemi da Jibiril da Auwal Naziru subata 'yan biyun nan Amma sukaqi musamman Auwal dayace shixai 'dau 'daya shi kuma Na
ziru ya 'dau 'daya
Haka tanaji tana gani suka qi batasu Amma sun bata tabbacin xasu dinga kawo mata Su tana Ganinsu
Tayarda da hakan
Bayan sun rabu ne akan hakan Jibiril ya bu'de musu wutta akan Saidai subashi yaran
Sukuma suka mishi Jan wiya aka
n baxasu bashi suba ya kashesu
Daqar yasamu kansu suka bashi 'daya bayan yayi musu rantsuwa akan baixai cutar da yaran ba
Su temaka mishi xaisamu me shayarwa ta shayar dasu
Sam sukaqi
Daga baya dai suka bashi 'daya Wato junior RAMADAN qaramin ciki k
enan
Yaran sunci suna kamar haka
Muhammad da Sadeeq
Muhammad shine RAMADAN 'din SAILUBAH
Sadeeq kuma shine RAMADAN junior
Sai Naziru ya 'dauki RAMADAN nasa ya ha'da shi da 'yarsa Saudat
Daga baya yasamu khairat
Jibiril dama bashi
da niyar kuma kashe junior RAMADAN dan Hakka kawai Allah ya jarrabeshi dasan yaran
Abinda yakeso dai yasamu
Danya samu dukiyar Jabiru
Dangin Su gidajan da filiyan da yasiya a nan gida Nigeria sudai ya samu
Dan baisan da wancan hannun jarin da Jabi
ru yake dashi a American England Kuwait ba
Tafiya tai tafiya har ya cinye komai. To dama hakkin marayuu ina xai kaisa
Ganin haka yasa yayi wani rikakken 'dan fashi
Anan ya shige harkar
Aikowa yaxama wani Babba a harkar
Tunda ya kar6i junior
RAMADAN bai ta6a kawoshi kano ba
Haka 'yan uwansa Auwal da Naziru suke mishi nacin ya kawo musu shi Kullun saidai yadinga turo musu da hotansa
Wata ranah Amme Salima taje gidan Jabiru dan tunawa da 'Yar 'dan uwan nata
Tana binciken kayanta sai k
awai taga diarys biyu nan ta karanta na farko taga na Khamsa'u ne
Ta karanta nabiyu saitaga na Jabiru ne
Dan haka saita kaima Alhaji Jibiril har garin Abujah Tace ya ajiyema Su RAMADAN xai musu amfani wata ranah
Toh tunda ya kar6a ya bai ta6a tsaya
wa ya dubawa ya karanta bah
Saidai yana ankare dasu dan yalura junior RAMADAN 'din yanasan karantawa
Gashi kuma yanasan rigashi karantawa shiyasa Sam yake hanashi 'dauko idan yaxo 'dauka
Shima yana mamakin yanda akayi yakasa tsayawa ya karanta kuma
xuciyarshi tahanashi barin junior RAMADAN ya karanta
Alhaji Jibiril ya sakama junior RAMADAN sunan RAMADAN 'din SAILUBAH ne dan in rana ta6aci masa a Nigeria aka gano fashin 'dan nasa yabar garin Abujah Sannan ya rubuta leta mah jami'an tsoro ajan
suje garin kano wanda suke nema yanacan
Toh sai Allah ya 6abunta al'amarin
Yabama junior RAMADAN ilimi da kulawa shiyasa Sam junior RAMADAN yataso a shagwa6e saidai akwai aiki da hankali da ilimi
Yana karatu a qasar England inda yakesan xama cika
kken doctor
Duk lokacin dayaxo hutune Alhaji Jibiril yake turashi yin fashi da makami
Dan ayanxu mah hutune ya kawoshi Abujah shine Alhaji Jibiril "din ya turashi fashi gidan Dadyn shahuda.
👯👯👯👯👯
*SAMAREEN BANAH*
👯👯👯👯👯👯
*TASU S
ALAN SOYAYYAR*
Junior RAMADAN yaja numfashi dan kammala karanta diaries 'din da yayi
Kanshi ya 'dau caji yagano tabbas mahaifinsu ba mutuwar Allah da Annabi yayi Bah.
Kasheshi akayi.....
Kuma yana xargin Alhaji Jibiril da kisan
Dan rubutun mah
aifin nasu yatsaya mai a inda ya gayama yayunsa biyu akan hannun jarin da yasa a qasashe uku
sukace bawanda xaiji wannan sirri nasa
Ya qara jan numfashi yana San sanin ya akayi mahaifunsu ya mutu da mahaifiyarsu
Dole yaje ga Dadyn brother 'dinnan n
asa yaji ya abin ya kasance
Wanka yayi yayi. Sallah kana yabi lafiyar gado da tunanin Yayan nasa RAMADAN ko yanxu an sake shi ko ba'a sakeshi ba oho
Koma miye yabarma awa 'daya kacal...
👌🏻
Idan yatashi yaji komai.....
By Hajju
[20/03, 17:09]
80k: [8:27PM, 01/12/2016] Rahamat Nalele
👯
:
👯👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*
👯
BANAH*
👯👯👯👯
*
👯
TASU SALAN SOYAYYAR*
👯
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
*Bismillahir*-
*rahmanurrahim*
*PART 82*
Fa'di shahuda take Wlhi na sanshi Dady
Wlhi na sanshi
Ya daka mata tsawa da cewa in baki rufemin baki ba saina dan daqaki Wlhi
Tayi shuru
Shima shurun yayi ya tashi yana safah da Marwa......
Can Yace nasan Wanda ya turoshi hmmm xamu ha'du dan ba abin da xai hanani ramawa
Momynta Tace w
ai har yaushe zaku dena irin wannan abinne
Cikin fusata yace ban sani bah.
Kina kallan uban dukiyar da suka tafi da ita Amma kina San cewa in bari
Tace hmm Allah ya baka hakuri ya kuma ganar daku Yace Amiien
Shahuda tabisu da kallo tanasan fahimtar
wani.........
Yusra CE ta shigo 'dakin da RAMADAN yake tana tafiya ahankali ahankali har taxo gareshi
Dake ya juya mata baya Sam baisan da shigowarta ba
Sanda yaji qashin turare ya doki hancinsa yayi Murmushi dan yasan Yusran CE
Yace Wlcm my q
anwa
Tayi dariya Tace naso na baka tsoro Yace ahaa
Me ya kawoki da wannan lokacin 10:37pm
Tace gani nayi Ya Amar yana can ga budurwarshi kai kuma ya barka kanata aikin tunani. Shine Nace bara naxo na tayaka hira
Yayi Murmushi Yace hmm qanwata kenan
Ai baije ko ina ba yana toilet
Yama xa'ayi yabarni ni 'daya haka...
Tayi saurin rufe bakinta tana dariya Tace Allah naxata ya tafi garetane Kasan fah ba qaramin Santa yake ba
Banyi tunanin xai iya in xuwa gareta yau ba.
Kan RAMADAN yayi magana Amar
ya fitoh daga toilet Yace toh munafuka brother yafimin ita....
Xan iya hakurin ganin har tsawan lokacin daxai tafi
Tace La......
Ya katseta da fa'din. Jeki pls kafin im mangareki
Yusra sanin halin yayan nata yatasa kallan RAMADAN Tace sai da safe
Da
murmushi Yace mutashi lpy my qanwa
Nanfa ta fucce
Amar ya kalli RAMADAN Yace brother naga kamar kanada damuwa
Yace kabari kawai. Ina neman wata mafutace tun 'daxo
Yace koxan iya sanin matsalar
Yace gidan Auntyna nakesan shiga Saidai megidan nat
a 'dan group ne
Tunda akayi Auran ya rabata da wayanta bayasan kowa yaje gareta dan yasan tasan sirrinsa meyake yi
Ina fatan kagane yaran nawa ka fahimceni
Amar yayi Murmushi Yace hmm na fahimceka man. Ina garin nan ban fahimci wannan yaranba ai banyi
ba
tashiga hannun 'dan iska
Dan agarin nan kam irinsu Su kukafi Yawa
Ko ina kashiga Wlhi sune.
Sunfi masu gaskiyan yawa
RAMADAN Yace mafuta.....
Amar ya tashi Yace 'daya CE
Shine kafara siye me gadin gidan da maqudan ku'da'de
RAMADAN yatash
i Yace eh nima nayi tunanin hakan
Shiyasa dana tashi xuwa ban dawo da ku'di ka'dan ba
Amar Yace idan basuyi ba akwaisu guna
RAMADAN yayi Murmushi Yace xama suyi........
😰😰😰
Washe gari?
SAILUBAH tana kwance afalanta sai saqa da warwara take
tasan tunda RAMADAN Yace mata xaixo toko insha Allah xata gansa ko dako xata qara kwana 'Dari tasan duk inda hankalinsa yake yana kanta
Sai dai gabanta na fa'duwa idan ta'daga kanta takalli makeken gidan nata da kuma masu tsaran nasa.
sai taji gabanta ya
fa'di. Takuma shiga tunanin ta'ina xai shigo har tafi da ita batare da an'ankare dasu ba.
Tun shekaran jiya rabanta da wanka. Dan afurgice take da Komai.
Tayi nadamar burinta nasan Auran Alhazawan garin Abujah. Masu ku'di meyawan gaske
Ashe kallan
su kawai takeyi dan yanke kan mutane suke susha jini. Ku'din bana Allah da Annabi bane
Duk saitaji tatsani kanta da duk wani 'dan garin Abujah
(SAILUBAH kenan ba dukka bane aka ha'du aka xama)
Da qar dai yanxu Tatashi tayi wanka tagyara kanta
Jirin
e yake ibanta dan tamanta rabanta da abinci
Duk Komai na gidan tsanarsu ta dirshi aranta
Da kanta tashiga kitchen tayi farfesun kifi ha'de da indomie
Tabaje taci taqoshi kana tadinga kiran sunan Allah da salati ga manxansa manxanmu.....
Da qarfe
biyu RAMADAN yanufi gidan Auntyn tashi batare da 'dan rakiya bah
Cikin sa'a yaga megadin gidan ya fitoh yana Alwala akofar gidan
Cikin girmamawa RAMADAN ya gaisheshi dayin yunqurin shiga gidan...
Amma sai megadin ya katseshi da fa'din samaree wa ka
ke nema
RAMADAN ya dawo gareshi Yace gun YAYATA naxo
Yace me sunanta Yace SAILUBAH
Shuru me gadin yayi da tsaida Alwalar tasa can Yace kayi hakuri samaree banan bane
Cikin damuwa RAMADAN ya kalli gidan xuciyarshi tana gaya mishi Wlhi gidan ne kuma
Auntyn shi na ciki
Yace dan Allah BABAH kamin rai inganta....
Da sauri me gadin ya katseshi da fa'din baxan maka qaryaba samaree kaje gidan gaba qila shine
RAMADAN ya rausayar da kai yanemi guri kusa dame gadin ya xauna Yace xan baka tsabar ku'di daga
naira 'daya har million indai xakamin hanyar daxan ganta
Megadin ya waro ido Yace million
😳
RAMADAN ya gya'da mishi kai
Cikin sanyin yanayi Yace axahirin Gaskiya samaree nan ne gidan. Saidai baxan iya temakwanka ba. Gashi naji kwa'dayin ku'din daka a
mbata baxan 6oye maka ba
RAMADAN Yace me yasa baxaka iya temako na ba
Megadin ya numfasa Yace xan gaya maka ne dan naji qaunarka araina
RAMADAN ya gyara xama Yace ina jinka baba
Megadin Yace megidan nan Alhaji Aminu ya garga'di duk Wanda yake cik
in wannan gidan akan duk wanda yaxo akan dangin Matarsa ne SAILUBAH kar'a barshi ya shiga dan tagano koshi Waye
Duk wanda ko yayi gangancin barin wani nata yashigar masa gida toko Wlhi saiya kashe shi
In yana da iyali takansu xai fara
Kagako samaree
ni inada mata da yara aqauye inajin da'din aiki dashi dan baya tauyemin hakkina. Kaga ya dace in barka kashiga
RAMADAN ya girgixa kai
Yace Gaskiya bai dace kabarni ba
Amma inaso kamin temako 'daya shine ga wannan.....
Ya miqa mishi wata takadda yaci
gaba da fa'din
kasan yanda xakayi ka bata dan Allah
Cikin tsoro megadin Yace baxan kar6aba samaree dan duk abinda xai jawomin matsala da me gidana bana san kusantarshi
RAMADAN ya karkace ya xaro mishi bandin 'din 'yan dubu dubu guda 'daya ya dire mis
hi kan cinyarsa Yace kamin rai babah itace farin ciki na
Cikin sauri me gadin ya saka ku'din a ajjihu da kar6ar takaddar ya saka ta a ajjihun itama Yace jirani yanxu xan kai mata in dawo....
Bai jira cewar RAMADAN ba yashige cikin gidan da turo qofar
da qarfi
RAMADAN yayi Murmushi abayyane Yace shegu masu gadi....
Wata motace tayi parking a gaban RAMADAN
Wani saurayi ya fito yana Sosa qeya Cikin girmamawa Yace Allah yajah da xamaninka oga
👏🏻
Me kakeyi anan
Abin yaba RAMADAN mamaki dan baisan
saurayin bah
Cikin tuhuma Yace kai Waye a ina kasanni
Saurayin ya kallesa da sauri Yace nine isma'il fah
😳
Cikin raini RAMADAN Yace da xaka shiga motarka kaqara gaba da kayima kanka gata.
Ba musu saurayin yashige motar tasa yanata kallan RAMADAN
harya tada motar ya tafi
Acikin gidan ko
Megadi yayi nasarar yin shashin SAILUBAH batare da wani ya gansa ba
Yayi mamakin hakan dan yasan mutum sunfi goma wa'yanda suke tsaranta
Ahankali ya bu'de kofar falan yashiga
ananko ya tarar da ita tay
i cikin tagumi tabishi da kallo
Yayi saurin durqusawa Yace Allah ya temakeki wani ne ya bani wannan nabaki yana....
Kan ya qarasa SAILUBAH ta kar6i takaddan. Cikin sauri tabu'de kuwa
_Ameenci ya tabbata agareki ya Auntyna. Da fatan kinci abinci dan s
hine abinda yafi damuna_
_Nasan bai ta6amin lafiyarki bah_
_Dan haka kicire damuwa dan har'abada bawanda xai ta6amin lafiyarki_
_ina tabbatar miki xan fitoh dake daga wannan qaxamin gidan_
_Ki sake kiyi warwalarki dan banaso nayi toxali dake arame ci
kin damuwa. *Den I Luv u my Aunty*_
Cikin murna SAILUBAH Tace a'ina xan samu bairo megadi
Yace kifa'di Komai da baki dan xuciyata tafara bugawa kar aganoni
SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh kace mai inyana Son ya ganni cikin walwala batare da na rame
ba. toya gaggauta