Showing 78001 words to 81000 words out of 108953 words
****
Toh ance wai rana
bata qarya wai saidai uwar 'diya taji kunya....
Toh mai xaisa baxan nuna farin cikina bah
💃🏻💃🏻💃🏻
da xuwan bikin FAWAS da HAMEEDA
Jibi jumma'a ne 'daurin Auran nasu masoyansu
❤
Yau takasance laraba qanwar Momyn FAWAS CE da 'yan dangi xasu
kai kayan Auran HAMEEDA
Kowa ya biyoni ni Hajju dan asha kallo
👀
tare dashi
By R
🇦
HA
Ⓜ
🇦
T
[10:17PM, 31/12/2016] R
🇦
HA
Ⓜ
🇦
T Nalele
👯
.
[20/03, 17:09] 80k: [11:47PM, 04/01/2017] R
🇦
HA
Ⓜ
🇦
T Nalele
👯
:
👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*
👯
BANAH*
👯
👯
👯👯👯
*
👯
TASU SALAN SOYAYYAR
👯
*
*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*
👯
” بسم الله الرحمن الرحيم
*PART 106*
SAILUBAH tayi shuru dan tarasa memah xatace mishi
Sosai ta hango futuna atare dashi
Tasan indai bata bashi kalamai bah ba b
arinta xaiyi bah
Shiko shuru yayi mata Yana aika mata da wani shegen kallo fuska 'daure
Tace toh ina sanka 'dan Qanina. Shikenan
Yace be isheni bah
Jan kujerun roban gun tayi Tace toh muxauna
Baiyi musu bah ya xauna
Tace toh fara min hirar s
ai indinga baka amsa.
Shuru yayi mata kawai yana kallanta
Itama shurun tayi
Candai dataga baida niyar cewa Komai sai aikin kallanta kamar yasamu TV Tace RAMADAN nafara jin bacci fah
Yace ni kuma yunwa nakeji
Tashi tayi Tace toh bara nakawo mah abi
nci
Binta da kallo yayi kawai
Itako tsayawa tayi a kitchen 'din tana tunani
Wai wata irin futunace da RAMADAN....
Yaro kamar littafi
Ana gama wannan shafin saiya bu'do wani shafin.....
Ita wane hirar soyayya ta'iya
Tswww... Tajah tsaki.....
Auntyna meyasaki tsaki
Da sauri tajuyo da kallanta kanshi atsorace
Yace biyo ki nayi ganin kin da'de. Sai kuma naganki Cikin tunani. Me kike tunani haka
Tace kai nake tunani RAMADAN......
Ya ta6e baki Yace ai ba'abinda tunanina xai tsinana miki tu
nda kwakwal warki ashafe take
Tace ban gane bah
Yace ni natafi goodnight dan nadena jin yunwar mah
Tace baka ban amsata ba
Yace amsa kikeso
Ta harareshi da cewa eh mana
Yayi Murmushi Yace ayanxu baki amsa bashi da amfani Amma ki bari sai randa k
ika xama matata. Toh aranar xan fahimtar dake.
Na rantse miki saikin gane kuranki
Tace me kake nufi
Ban sani bah
Ya fa'di haka da ficcewa xuciyarsa cike da takaicinta
SAILUBAH tajah tsaki dan tarigada tasaba da wannan yanayin nashi yanxu
Watoh
ya gaya mata magana San ransa kuma a dun qule
Amma fah taso yaci abincin dan abin ya rigada ya xame mata jiki in baici bah hankalinta baya kwanciya
Washe agidansu FAWAS ko
Da safe Momy da 'Yar aikinta Hinde sungama Komai
Har Hinde takaima HAM
EEDA nata
Lokacin HAMEEDA na bacci haniqan
Dan tunda iyayanta suka rasu bata ta6a bacci me da'di irin na yau bah
Afurgice Tatashi jin ana kwankwasa mata kofah
Tayi shuru da kallan agogo qarfe takwas da rabi dai-dai tagani
Da sauri ta diro daga g
adon tayi toilet 'dinta
Nan 'dauro Alwala da tsaftace bakinta ta gabatar da Sallar Asubahi wacce ta wucceta tuni
Tayi mamakin yanda akayi tamakara duk da dama ko aqauyansu kawunta ne me tashinta sallar Asubahin
Amma ai yazama jinin jikinta meyasa yau
bata tashi da wuri bah
Ta kalli lafiyayyan gadanta
Tayi Murmushi Tace qila dan samunka danayi ne.
Ahankali tatashi tayi falon nata
Anan taga Hinde xaune.....
Tace kiyi hakuri dan Allah nabarki ko
Tace aa Amaryarmu ainaji motsinki shine nace
bari na xauna na jiraki mugaisa qila wani uxirinne ya tsaida ke
Tace aikowa ammafah kinsha jira
Hinde tayi Murmushi
HAMEEDA tadurqusa har qasa tagaisheta cikin ladabi
Hinde ta amsa cikin jin da'di
Tace abin kari na kawo miki
Tace har kun gama
Tace eh
HAMEEDA tadafe kai Tace naso tayaku
Hinde Tatashi tana cewa kedai kici abinci yanxun nan
HAMEEDA tabi bayanta tana cewa toh Amma saina gaida Momy
Tace aiko tana kitchen
Har kitchen 'din HAMEEDA tashiga. Amma bataga momyn bah
Tace Bab
ah inane 'dakin Momy
Tanuna mata
Sallama tayi a'kofar 'dakin
Momy dake saka turare tayi Murmushi Tace shigo mana
Cikin ladabi HAMEEDA tashiga da durqusa ta gaisheta
Ta amsa da nuna farin cikinta tana cewa kinci abinci ko
Tace aa yanxu dai xa
nci
Tace toh Maza kije kici in kingama kixo inasan magana dake
Tace toh Amma dan Allah Momy kiyi hakuri ban samu tashi da wurri bane shiyasa banxo na tayaki aiki bah
Murmushi Momy tayi Tace Karki damu kinji 'yata jeki dawo
Tace toh
Tana tashi da
nufin fitta sukaci karo da FAWAS
Yace o Am sorry
Ko mawa tayi ta Durqusa Tace ina kwana
Adamuwance ya qara tsaida idanshi akanta Yace lpy
Tatashi ahankali taratsa tagefansa ta wucce
Yabita da kallo
Kafin ya kalli Momy Yace gud Mrning myy momy
Tace Mrning my son katashi lafiya
Yace lafiya qalau Tace toh Madallah
Yace Dady na dining ke muke jira
Tace muje
Dady ya kalli FAWAS Yace ina 'yata take...
FAWAS ya kalli momy xaiyi magana....
Momy tayi saurin katseshi da cemah Dady ai 'daxo ta
xo muka gaisa
Nace tatsaya muyi breakfast tare dake me kunyace sai tatsaya min nuqu nuqu. Shine nasa Hinde takai mata nata
Dadyn ya kalli FAWAS Yace inasan mudinga break tare maxa kaje ka kirata.
FAWAS ya qara kallan Momy akaro na biyu
Tako galla mas
a hararah
Yace Dady konaje ba xuwa xatayi bah
Dan kunyarta tayi yawa
Murmushi Momy tayi Tace ai kallo 'daya nayi mata nasan wannan xamu sha famah da ita
Dady yayi Murmushi Yace toh ai shikenan.
Amma kisan yanda xakiyi tafara xuwa munaci tare
T
oh Tace mai
FAWAS dai mamakin Momyn nashine ya cika xuciyarsa. Ga tausayin kansa daya dami kwakwal warsa
Ahaka ya gamah yaje shirya kansa
Yace Dady sai kaxo
Yace yau ba lectures ne
Yace eh da ficcewa
HAMEEDA ko Bayan tagama Komai ta'dauki tu
rarukan cikin akwatinta tafeshe dukkanin 'dakulan da falan
Tayi wanka da saka shadda 'daya daga cikin akwatinan nata
Nan tafitoh a Amaryar
Tasa hijab dinta tayo shashin Momy
Momy takalleta da fara'a Tace toh dama abinda xance miki shine
Inaso
kima mijinki wani uxiri 'daya
Baxai dinga xuwa gareki bah harna tsawan wani lokaci
Sannan idan kika tashi da safe inaso kidinga xuwa muna ha'da breakfast abin karin kumallo dake
Haka da ranah haka da dare
Inaso kidinga tayani aikace aikacen gida
Kuma duk abinda yake damunki banaso Ki 6oyemin kidinga fa'dimin dan yanxu nice Komai naki
Bana San nuqu nuqu a tafiyata
Ki saki jiki Ki sake dani Ki 'dauke matsayin uwar data tsugunna ta harfeki
Sannan anjima wani telana xaixo shida yarinyar aikinsa
Kifitoh da kayan auranki tsaf xata gwadaki. Xan rabama telolina uku kayan. dan inaso a dinke miki Su tsaf
Dan kidinga shiga kina fata a cikin sutura me inganci
Kuma kidena saka hijabi nan
Da xaran kinyi wanka kinsaka Kaya kixauna haka cikin kyawunki
Da fatan kinji duk abinda Nace
HAMEEDA Tace eh Momy naji Insha Allah xaki sameni me ladabi akan Komai
Tace toh Madallah yanxu muje kitchen ki tayani ha'da farfesun ranah
Dadynku yana dawowa cin abincin ranah kinga dole ayi abu mekyau ko
HAMEED
A Murmushi
Haka Momy tasa HAMEEDA aiki Sosai tana koya mata yanda Komai yake ita da Hinde
Toh dama ita HAMEEDA akwaita dasan akoya mata abu dan haka taxage dantse ba raki tadinga yin Komai anutse
Sun ha'du Su uku
Cikin tagumi da damuwa FA
WAS Yace ya xanyi dan Allah
Qiri qiri Momy takesan tajefani cikin damuwa
KHAMIS Yace Wlhi FAWAS tausayin kaina nakeji danni bansan dawane salan momyna xataxo min dashi ba kasan duk bakinsu 'daya
RAMADAN yayi Murmushi Yace banajin Momynka xata maka wa
ni abu KHAMIS.
FAWAS Yace nima haka nake gani
RAMADAN yajah numfashi Yace yanxu fah Auranka da Aunty XEE xai riga namu da Auntyna ko
KHAMIS Yace eh mana koxaka jamana lokaci ne ka hargitsani
RAMADAN yayi Murmushi Yace wane ni
Ai wannan saisu Dady
Amma kamin tsiya kagani. Wlhi inban jefeka da addu'a kaga jan lokaci ganin idanka...
KHAMIS yayi dariya Yace dako Kullun natashi saina tsine maka
RAMADAN Yace ai ayanxu ba tsunuwar Wanda xata bini
FAWAS Yace pls kuji dani dan Allah
RAMADAN ya dafah
shi Yace ga samu ga rashi
Kawai shawara 'dayace xan baka akan HAMEEDA shine kadinga 6ata mata tunaninta in kun ha'du
Koka dinga rage xafi
Ga Momy ko katashi tsaye wajan bautar Allah cikin dare. kata jifanta da addu'a
Ina tabbatar maka zata canja tu
nani
Shuru FAWAS yayi
Can Yace Amma Kasan Tace bata yafemin bah inhar nanemeta awaya
Ta'ina kake ganin xamu 'dinga ha'duwa ina rage xafin
KHAMIS Yace kaduba mana
Naga duk kawani hargitse
Pls ka fahimta manah
Kadinga fakwan ranar da xata fit
ta unguwa
Da kuma lokutan daka fahimci HAMEEDAN na xuwa shashin Momy
Kaga in kana ankarewa da wannan Sosai xaka rage xafi.....
Tashi FAWAS yayi cikin murmushin jin da'di Yace duk da hakan kunsan bazankai da nisa bah
Dan kunsan yanxu ba samun lokac
in kammu muke bah
Koda yake xan 'dan sami salamah akan hakan ka'dan....
RAMADAN Yace yauwa abokina
Xan tayaka da addu'ar Allah yasa musamu baby nan kusa.
KHAMIS yayi dariya Yace tab ina tabbatar maka ayanda yace wai bata tunanin lamunce mishi ita na
n kusa
Na tabbatar maka saina rigashi samun baby
😀
FAWAS ya 'daka mishi duka Yace 'dan iska Insha Allah saina rigaka
RAMADAN yayi Murmushi kawai yana tuno ranar da xaixama kamar FAWAS Auntynsa ta kasance qarqashin ikwansa
Bayan sat
i uku da kwanaki biyu
RAMADAN ne da Auntynsa SAILUBAH suketa tabka rikici
Dan Kullun sai yaxo Yace mata yaxo tad'i
Idan tafitoh kuma shirune xai biyo baya
Can idan yagaji saiya fara sakar mata kalamai akan 'Yan matanshi yayita mata hirarsu
Tun bat
a kulashi yanxu tafara kulashi.
Abin ya bashi mamaki dan Sosai ya hango kishinsa a kwayar idanta duk da dama yasaba ganinsa lokaci lokaci
Dan haka yau da wani jiji da kansa yaxo mata ta'di (xance) acewarsa
Bayan tafitoh ne yafara bata labarin bud
urwar da take damunsa masana'antar tasu yau wai ita Iyami
Da maseefa ta katseshi da cewa bana San iskanci da wula'kanci kademeni ka fittineni akan wa'yan nan shegun 'Yan matan naka
Wai mah nina nemi kadinga ban labarinsu
Kullun saikasani agaba da
wani xancansu
Kana tadamin da hankali
Toh nagaji daga yau karka qara xuwamin da xancan kowacce 'Yar iska acikinsu
Shuru yayi mata da xubawa bakinta ido xuciyarsa nayi masa da'di dan kishi ya kusantota
Itako ganin ya xubama bakinta ido saita ga
llamai harara.
Yayi Murmushi Yace Aunty ki dena saka jambaki
Tace dalili
Yace saboda yana 'daukar hankalina
Ta qara gallamai harara dajan tsaki Tatashi xata tafi
Yace jimana
Tace wani Abu
Yace ban sallameki bah
Tace toni na sallami kaina
Yace Abba na falo ai sainaje na gayamai Komai
Tajuyo afusace kamar xata mareshi Tace kafuta daga harkata fah RAMADAN.....
Tashi yayi ya matsu kusa da ita Yace wai Fushin da maseefar da akemin ta miye ce
Tamai shuru dan ya ritsata
Sosai ya matsa ku
sa da ita yaci gaba da fa'din
Kawai dan ina miki hirar 'yan mata na saiki hauni da maseefa kamar wata masoyiyata wacce takamu da maseefar sonah
Tace kadena matsuwa kusa dani haka
Yace kinajin wani abune
Cikin sanyi kuma a shagwa6e ta 'dagamai kai
Yace hmmm toh gayamin kamar me kike ji
Tace dan Allah RAMADAN kabari
Yace me nayi miki Auntyna
Tace nidai kakai jikinka jikina xan iya rasa nutsuwata
Yace Auntyna nine xan rasa nutsuwata bakeba.
Tace to to toh kamatsa mana
Yace abu 'daya xan gayamik
i kedena yimin maseefa
Tace na dena
Yace promise Tace Ya am promise
Yayi wani shegen murmushi yana kallanta qasa qasa.
Ya shafi gefan fuskarta Yace kiyi mafarkina me kyau na 'dauke xuciyar masoyi Amaryata. Yana fa'din hakan ya juya ya 'dau wayarsa y
a ficce daga gidan
SAILUBAH tabishi da kallo tana 'dauke ajiyar xuciya........
XEE ko da KHAMIS sai sharya yanda bikinsu xai kasance suke
Inda KHAMIS yake cewa my Luv xanso muyi reception
Tace muyi dai walima honey
Yace kina ganin hakan s
hi yafi dacewa
Tace kwarai dan yafimah albarka
Yace toh shikenan angama
Sai kuyi taku muma muyi tamu ko
Tace Yauwa mijina ni ka'dai
Yace saifah kin iya dani xan xama naki ke ka'dan Tace mexai hanani iyawa dakai
Yayi Murmushi Yace Allah da gaske X
aki iya dani
Tace Wlhi da gaske hasken farin cikina......
Dake Momyn FAWAS ta'dora HAMEEDA akan mayuka masu tsada da gyara fata
Xo kuga yanda tayi wani maseefar kyau
Ta goge fatarta tayi kyau dan haskenta ya qara futowa
Ga girki kala k
ala Momyn take koya mata
Sosai HAMEEDA tayi kyau
Sai shiga take tana futa na sutura
Dan ankawo mata kayanta tsaf na wajan telolin da Momyn tabayar Su 'dinka mata
HAMEEDA talura Momy akwaita dasan tsafta da gayu
Tace aranta qila ita FAWAS ya gado
Ga maganin Mata masu kyau da nagarta da Momyn take bata
Sosai take k'ishirruwan San kasancewa da mijin nata
Amma ya xatayi ita dashi sai gaisuwa da bi da ido
Ga FAWAS ko duk yanda yaso ya ritsa HAMEEDA abin yaqi yuhuwa
Dan Sosai Momy tasa mai ido
👀
Yanxu Kullun cikin tunani yake
Ganin yanda matar tasa tawaye tayi kyau kamar kata6a jini ya fitoh
Gaisawar da sukayi shida ita yasa har yasan qamshinta
Sosai matar tashi ta tsolemai ido
Ga Momy ko taji da'din yanda 'dan nata yabi umarninta
Yau take Alhamis da miqalin qarfe 2:00pm XEE da SAILUBAH da qawayansu sai shirye shiryan xuwa walimar XEE suke
Dan gobe jumma'ane d'aurin Auran KHAMIS da XEE
Sosai sukayi kyau abinsu
Mototoci suka kwashesu xuwa wajan walimar
Wa'axi me
ratsa xuciya da 6argo ne yayima xuciyoyin duk Wanda yake gun mugun kamo
Sosai suka nutsu wajan sauraran malaman
Ahaka akaci akasha akayi hotuna abin gwanin ban sha'awa.
Xuwa qarfe hu'du suka taso
Alokacinne kuma Su KHAMIS suka 'dora tasu
Sosai
malamai sukayi wa'axi akan Maza suji tsoran Allah Su riqe matansu amana.....
Bayan antashi agajiye suka dawo
Xuciyoyinsu cike da tsoran Allah
A daran Momyn KHAMIS tasa 'yan uwanta suka kai kayan Auran na XEE
Akwatina manya manya irin na *MATAN
ALFARMA*
Sukansu SAILUBAH da XEE 'din sunsha mamakin dukiyar da aka kashe
RAMADAN ne yake tuqi ahankali lokaci lokaci yana kallan Auntynsa
Ya 'daukota ne daga gidansu XEE dan maidata gida
Yace Auntyna
Tace Mene ne
Yace Komai ya burgeki na
wannan Auran ko
Tace Sosai mah
Yace bakiji aranki dama kece Aunty XEE bah
Ta hararareshi Tace nibanji Komai bah
Yace toni naji Komai
Dan naso da'ace namu dakene xa'a 'daura gobe
Ta kallesa dayin Murmushi Tace in tambayeka man
Yace me xai hana
ni baki amsa Auntyna
Tace wai me kake tunanin xai faru ne idan naxama mata agareka
Yace tab
Abubuwa da yawa Auntyna
Tace kamar sume
Yace banda ra'ayin sanar dake yanxu. Ki bari idan lokacin yayi Xaki gani ganin idanki
SAILUBAH tata6e baki Tace
story kawai. Kasani Aurena dakai na wata biyar ne.
Karkayi kuskuran saka wani abu aranka
Yayi Murmushi Yace toh Auntyna
FAWAS ne kwance a shashinsa kusan qarfe 9:30pm
Momy tashigo 'dakin nasa
Tace yadai my son Yace kaina momy
Tace me
yake maka Yace ciwo
Da sauri Tace bari na'dauko maka magani kasha ko
Yace toh
Tafito daga 'dakinta kenan xata kaimishi maganin
Sai sukaci karo da HAMEEDA
Tace sannu
Momy tace Yauwa
HAMEEDA tamiqa mata wayanta
Momy tayi Murmushi tana fa'd
in. kin qararmin da caji ko
HAMEEDA tayi dariya Tace bani da irin cajarkice dana saka miki in kwana ina bugawa
Shine nace bara na kawo miki koma mutane xasu nemeki
Momy taqara yin Murmushi akaro na biyu da kar6ar wayan nata
Tace ai gobe baxan baki
bah Da sauri HAMEEDA Tace dan Allah kiyi hakuri
Tace toh nayi
HAMEEDA tayi Murmushi tajuya da cewa toh saida safe.....
Har takai 'kofah Momy takirata
Ahankali tadawo Tace gani
Momy Tace ungo wannan maganin kiyi shashin nan xakiga wata 'kofah kis
higa mijinki na ciki
kansa ne mai mishi ciwo. maxa kikai masa daga nan kyaje Ki kwanta
HAMEEDA ta kar6a da cewa toh. Ta nufi part 'din FAWAS
Momy tayi shashin Dady
Ahankali HAMEEDA bu'de 'kofar falan tashiga
Bata ganshi anan bah
Dan haka tanufi
bet room 'dinsa
Da sallamah abakinta
Da sauri FAWAS