Showing 90001 words to 93000 words out of 108953 words

Chapter 31 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

31

ya fara yin sallar dare

Dan senior tashinsa yayi akan sai yayi

Baiyi musu ba ko yayi

Washe gari da farin ciki ya tashi.

Saiya jis

hi cikin wani shauqi da jin da'di

(Toh sauqin lafuna ta kamashi)

Yace brother muje gun Momyn kawai basai munsata wahala bah

Senior Yace kuma fah

Hakan sukayo gun Momyn wacce take shirin xuwa gunsu

Tayi Murmushi Tace ina niyar xuwa kuna tawowa

Junior Yace nayi farin ciki da xuwanku Momy.

Tace muma haka SADEEQ ya karatu Yace lpy lau Momy ina Khairat tawa.......

Da gudu Khairat tafitoh daga bet room tana cewa Ya junior nah

Cak tatsaya tana kallansu

Momy Tace yana tambayarki kina futuwa

Tace Momy gaya min wanene aciki

Momy tayi Murmushi Tace ki gano shi da kanki dan baxan nuna miki shi bah

Murmushi junior yayi ya ware hannunsa Yace tawo my baby

Aiko da gudu taje ta rungumeshi tana dariya

winin ranar haka junior yata yawo

da senior RAMADAN Yana nuna masa gurare da dama

Hakama Washe gari har da Momy suka fitta

Sai dare suka dawo

Tun adaran Senior RAMADAN ya hau shiri dan tafiya gobe

Ya kira Dadyn nasa dan ya gaya masa Saidai bai 'dauki wayan bah

Yace Momy bai 'dauk

a bah

Tace qila yana masallaci ne

Ni daka bari sai jibi ma tawo gabaki 'daya kaga sai kaxa6ar mata wasu kayan lefan.....

Senior yayi Murmushi Yace no Momy basai na xa6a mata ba. Aikema kinsan kayan datafi so

Junior Yace wai LUUVAH.....

Momy Tace eh



Senior ya gallamai harara Yace watoh LUUVAH kai tsaye

Junior yayi dariya Yace toh kayi hakuri Aunty LUUVAH....

Momy tayi dariya Tace ai kaikam ka shiga uku tunda kaxo a qani

Yace aikowa kam Momy

Wayar senior tayi qara ya 'dauka da sauri ganin Dad

yn nasa ne

Yace gabe ina tafe Dady kaxo ka'daukeni tara xamu taso

Yace toh my son Allah ya dawo min dakai lafiya bani junior najishi Yace AmEEn da miqama junior wayan

Bayan sun gamah wayan ne junior Yace pls mana brother kabari kutafi da Momy mana

Senior ya waro ido Yace rufamin asiri dan kuka wiwi Auntyna tasa min 'daxu

😳

Yace to saime

Yace sai in rasa nutsuwata

Shuru junior yayi ya tashi dan ficcewa daga 'dakin yana turo baki....

Da sauri senior yasha gabansa yana cewa toh kayi hakuri man

a 'dan uwana kafahimceni bana San tashin hankalinta

Junior yajah tsaki cikin wani hali Yace Wlhi brother kadena biyemah duk abinda takeso saboda wata ranah

Yace toh naji kayi hakuri

Yace ya zanyi dakai kabari mace ta shanyeka

Rungumarsa Senior yayi

yana Murmushi Cikin ra'da Yace baka San sO bah

Shima cikin ra'dan Yace hmmm abar kaxa acikin gashinta dai brother

Yace na barta.......

Momy Tace Allah ya kyauta

Da sauri senior ya kalleta dan shi Sam mantawa yayi tana gun

Washe gari da misal

in qarfe tara ko haka RAMADAN ya bar 'dan uwan nasa kamar yanda ya sameshi yayo qasarmu mai da'di

Lokacin da jirginsu ya sauka yana fitowa ko yaga Dadyn nasa ya rungumesa suka tayo gida Cikin farin ciki

Dady ya kallesa Yace nayi kewarka my son 'dan

kwana biyun nan

Yace Wlhi nima Dady

Sanda yayi wanka yaci abinci Sannan. Ya kira FAWAS da KHAMIS ya gaya musu dawowar tashi

Aiko haka sukabar abinda suke sukaxo gareshi

Sunyi murna Sosai da dawowarsa

FAWAS Yace Allah rashinka kusa samu RAMADAN

matsala ne

KHAMIS Yace Wlhi kuwa.

Murmushi RAMADAN yayi Yace toh mutuwa dai nanan..

FAWAS Yace tare xata 'daukemu ai

Yace toh Allah yasa

KHAMIS Yace ya kaga Aunty LUUVAH

RAMADAN Yace ai batasan na dawoba

Yanxu dai nakesan xuwa gareta in bata mam

aki

KHAMIS Yace inajinta 'daxo da Aunty XEE tana cewa rashinka kusa da ita maseefa ne

Tashi RAMADAN yayi yana cewa barama inje gareta yanxu

SAILUBAH tana kwance sai tunanin Qanin nata takeyi. Dan kwana biyun nan da tayi bata sakashi a idanta ba

h duk saita nemi rasa nutsuwarta. Shiyasa 'daxomah tasamai kuka......

Jin anshafi gefan fuskarta ne yasa tadawo daga tunanin nata ha'de da waro ido

Yace Auntyna nadawo dena tunaninah

Da murna tatashi Tace shine kawani cemin sai gobe

Yace yaxanyi d

ake Auntyna Kinsan bana San tashin hankalinki.

Kiss tayi masa agoshi Tace Wlhi bana San kayi nisa dani

Yace baxan qara nisa dake bah. Dan ban manta kukan da kikasamin 'daxo ba...........



Kwanan Momy biyu tadawo da ha'dad'dun kayan lefan SAIL

UBAH...

Sosai SAILUBAH ta tsure da ganin kayan taje tasaka RAMADAN agaba Tace Kasan ba da'dewa xamuyi bah Amma kabari Momy taha'do wannan uban lefan

😳

Yace aiba damuwa my Aunty kan murabu basai kidinga min ado dasu bah

Cikin marairai cewa Tace nifah

nafara tsorata fah

😳

dan jikina yana bani kamar Auren xai xama ba yanda muka tsara bah

😳

RAMADAN yayi wani shegen Murmushi da wurga mata wani kallo Wanda yasan yamata mugun shiga Yace hmm Aunty kenan

Karfah wani abu yasa tunaninki ya samu tangar'da

Tace nidai....

Ya katseta da cewa Aunty

Tace RAMADAN

Yace muje in rakaki Ki kwanta kiyi bacci kawai

Tace da tsakar ranan nan

Yace toh ai kina buqata ne

Tace toh aa

Yace toh mucanja hira

Tace toh wacce

Yace ta soyayya

Ta harareshi Tace ba

n iya bah

Yace xan koya miki

Tashi tayi taficce daga 'dakin. Yabi bayanta da kallo.......

_____________________

Ina gwanin wani ga nawa

😀👈🏻

Yau SAILUBAH tayi walimar Auranta

Sosai taga jama'a dan ita'din me kirkice k

amar yanda kuka sani kowa nata ne musamman Wanda baidashi xata jawoshi jikinta dan tabashi abin da Allah ya hore mata

Washe gari dukkaninsu tashi sukayi da wani ni'imantaccen farin ciki sakama kwan *'daura Auran MUH'MD RAMADAN da FATEEMAH SAILUBAH da

akayi*

Tunda aka 'daura gaban SAILUBAH ya tsinke ya fa'da

Takwantar da kanta kan cinyar XEE Tace naji wani XEE kema kinji irin shi lokacin naki

Tace Sosai mah

HAMEEDA wacce RAMADAN ya matsamah FAWAS saiya kawota takalli SAILUBAH Tace Aunty kice Al

hamdulillah xakiji sanyi

SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh HAMEEDA Alhamdulillah

XEE tayi dariya Tace masha Allah

Kuwa dariya yayi agun

Ga RAMADAN ko ana 'daurawa bayan manya sun gamah sukamah Auran albarka xamewa yayi ya shige gida yaje yayi

alwa'la yayi Sallah raka'a biyu. Ya 'daga hannunsa samah ya fara addu'a kamar haka.........

Ya Allah me biyamin buqatuna

Ya masanin farkwan rayuwata ka kyauta qarshena

Nayi kamun qafah gareka shugabanmu Annabi Muhammadu gani da ququn barana kasoni

Ya kaliqina Kasan nufina ka amsa roqona

Ka burkitar min da matata a sOna ka hanata yimin jayayya akan komai

Ina godiya gareka daka mallakamin masoyiyata

Ina roqanka daka bani xuri'a agareta 'daiyiba kamila wacce babu hallaka acikinta

Allah ka kyaut

a farkwanmu ka kyautata qarshenmu ka hana xuciyarmu raya mana aikata sa6onka.....

Yana kaiwa nan ya shafah ganin FAWAS da KHAMIS sun shigo 'dakin

suka dafashi atare suka CE toh Ya sayyadi Allah yayi

muna maka fatan samun baby cikin wannan ranah

Yayi M

urmushi da cewa nagode

FAWAS Yace Aure me da'di. RAMADAN Yace toh ka qara mana

FAWAS ya waro ido Yace ina ai ta'iya dani saidai ko KHAMIS.....

Da sauri KHAMIS Yace aa Wlhi

RAMADAN yayi Murmushi Yace har da rantsewa

Yace hmm baka San Aunty XEE ba

ne.....



Dare nayi Kakah takira Momy tayima SAILUBAH nasihah Sosai

Haka Abbanta mah yayi mata. ya qara da cewa karkiga mijinki qaramin Yaro kinemi raina masa hankali

Wlhi naji wata matsala daga gareki kin kawo masa banyafe miki bah

Gaban SAILUB

AH ya fa'di rasss

Nan taqara volume 'din kukanta

Ahaka aka kinkimeta aka kaita gidanta da qafar damah

XEE na gefanta tana tausarta akan tadena kukan haka

Tace Wlhi XEE jikina yayi sanyi karfa RAMADAN ya kasance cikakken miji agareni

XEE tayi Murm

ushi dariya fam cikin ranta Tace ai yarigada ya xama cikakken miji agareki Saidai nasan baxai kawo miki matsala ba. Tunda bayasan abinda baki so

Ina tabbatar miki wata biyar 'dinku nayi xai rabu dake

Jin kalaman nan na XEE shiyasa hankalin SAILUBAH ya

kwanta ka'dan.....

Wayan XEE tafara ringing tana dubawa taga mijin nata ne ta'dauka

Yace yau xan hukuntaki da yawa

Tunda kika shareni tun safe

Tace afuwa my Luv

Yace minti 'daya nabaki kifitoh mutafi

Tace toh ganinan mah.

Yace kufitoh tare da H

AMEEDA dan FAWAS yanemeta awaya shuru

XEE tayi Murmushi Tace tana can falo tana hira.....

Da sauri FAWAS ya kar6i wayan Yace pls Aunty ki tasota agaba yanxu dan bata gajiya da hira

XEE Tace toh

😀

Haka SAILUBAH na gani kowa ya Washe ya barta ita ka

'dai a part 'dinta

Amma tanajin motsin innah Yalwa....

RAMADAN ko yana can kofar gidan nasa sanda ya tabbatar da tafiyan kowa Sannan ya kira junior yana bashi labarin Komai

Murmushin yaqe junior yayi Wanda ake cewa kafi kuka ciwo

Yace toh brother k

a shige gidan ka kulle da addu'a Sannan banaso ka tausaya mata kayi qoqarin samarmin baby....

Yace Insha Allah 'dan Uwa na

Bayan sungama hirar tasu ne junior yaci kukansa yatashi yafara lafula na RAMADAN akan Allah yayaye mishi soyayyar SAILUBAH

Sosai

yasami nutsuwa sosai Amma bawai dan San nata ya ragu mai ba

😰

Am so sorry my junior RAMADAN

😰



RAMADAN na kulle gidan yaje ya gaida Innah Yalwa

Tace Allah ya albarkaci Auran nan naka RAMADAN Yace AmEEn Innata

😀



Ahankali ya tura 'kofar bet

room 'din nata daidai da lokacin data fitoh daga wanka daga ita sai tawul.....

Ta waro ido waje

👀

arikice tafara neman babban abinda xata suturce kanta dashi

Shiko sake baki yayi yana wani yarfe hannu Yace LA LA LA LA

😧

Aunty......

Dama haka cinyoyi

nki suke da kyau

😊



Kallesu 'yan mulu mulu dasu

Cikin maseefa Tace kafita kafita kafita manah

Ina.... Ai RAMADAN yaso iskanci

😂



Saiya fara nufuta yana wani kallanta lungu da saqo sosai

Aiko ganin haka ya tayi saurin hayewa gado tajah bargo ta

lullu6e jikinta tana auna mishi wata muguwar harara

Yayi Murmushi ya haye gadan Yace Auntyna baxaki saka Kaya bane

Ta hararesa

Ya share da cigaba da cewa Aunty haka nonon.ki suke manya manya....

SAILUBAH tawaro ido

😳

cikin matsalancin kunya ka

mar xatayi kuka Tace dan Allah dan Annabi ka fitta plssss

Yace xan fitta Auntyna Amma saikin bari na shafah miki mai kinga na qara ganin cinyoyinki da nonan........

Bata bari ya qarasa ba ta jefashi da filo tana cewa Ashe dama kai 'dan iska ne.....

J

in abin da tace yasa RAMADAN yin Murmushi ya matso kusa da ita Sosai xai yaye bargwan ta riqe gam idanta yaciko da kwalla

Tace RAMADAN

Yace wlhi Auntyna saina gani tunda kika cemin 'dan iska

Ba abinda xai hanani ganinsu kuma har in ta6asu in nuna mi

ki iskancin nawa .........

By Hajju

[11:59PM, 11/01/2017] R

🇦

HA



🇦

T Nalele

👯

: R

🇦

HA



🇦

T

[20/03, 17:09] 80k: [6:50PM, 13/01/2017] R

🇦

HA



🇦

T:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*

👯



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md

Muh'md Rufa'i Nalele*

👯

” بسم الله الرحمن الرحيم

*PART 111*

Ai dajin haka tasamai kuka tana qara qamqame jikinta dan ita tunda aka 'daura Auran nata dashi tashiga shakka akansa

Shuru yayi yana kallanta dan kuka take tsakaninta da Allah

Yace toh kimin shuru inba so kike in ma'kureki ba

Shuru SAILUBAH tayi tana kallansa

Ya sauka daga gadan yana cigaba da cewa tashi muyi sallar godiya ga Allah daya nunamin ranar dana mallakeki matsayin matata

Tace munyi haka dakai ne

Ko xaman Aure

xamuyi.

Yace oh na manta ashefah xaman makoki xamuyi na wata biyar ko

Tace makoki kuma

Yace eh mana tunda ni baxaki 'dauke matsayin miji bah kinaso mucigaba da rayuwarmu kamar yanda muka saba na tsawan wata biyar ko....

Da sauri ta 'daga mishi ta

na cewa eh mana

🙂

RAMADAN ya harareta Yace toh baxan iya wannan xaman bah

SAILUBAH tawaro ido xata fashe da kuka yayi saurin katseta da cewa dakata fah malama

Dama ai abaya Nace miki ina da shara'do'di uku kitsaya kijini kikaqi tsayàwa kintuna

S

AILUBAH tayi shuru.

Can Tace eh natuna

Yace Yauwa toh bara in gaya miki yanxu

Nafarko dole tare xamu dinga kwana

Na biyu kamar yanda kika Sabah dole kidinga dafamin abinci kidinga min ladabin da mata take yima mijinta

Na uku shine Xanyi 'ko'kari

wajan rokwan Allah yabani axxiqin baby.......

Ma'ana in miki ciki acikin wata biyar.....

Kinga daga lokacin sai murabu kije gida Ki haifamin babyna.......

Wiwi SAILUBAH tasake mishi kuka tana cewa Wlhi baxan yarda da wannan labarin qanxan kuregen

naka ba

Ni sa'arkace da xakamin ciki kuma ai bah akan haka Nace ka Aureni ba.......

Ko mawa gadan RAMADAN yayi da qarfin tsiya yayaye bargwan jikin nata saita kasance daga ita sai tawul 'dinta

Aiko ya matseta yakai bakinshi cikin nata yana aika mat

a da wani shu'umin kiss. Duk yanda SAILUBAH taso kwatan kanta hakan kasa faruwa tayi. Sannu ahankali yakai hanushi girjinta ya warware tawul 'din yafara sarrafah girjinta

Ji SAILUBAH tayi kamar xata sume. Takasa hanashi haka ya 'dau lokaci yana wasa da b

udirinsa da breast 'din

Sanda taji sunfara mata xafi Sannan taqara volume 'din kukanta

Iya rikicewa RAMADAN ya rikicemah Auntyn tasa

Ganin hakàn ne yasashi kallanta ahankali idanshi jajir Yace Aunty kiyi hakuri baxan iya barinki yau ba

Na umarceki

daki tashi kiyi Alwala muyi Sallah kafin Komai ya wakana

Ni yanxu mijinki ne Auntyna baxan iya jure waccan rayuwar da kikesan muyi bah........

Yana fa'din hakan yafara janta har sanda tasauka daga gadan ...

Ba musu Alwala ta 'dauro tasaka kaya sukayi

Sallah raka'a biyu tana mamakin tsoran daya kamata akansa yanxu. Har yatasa yimishi musu

Sosai ya dafah kanta yayi mata addu'a.

Ya kalleta Yace Aunty ya kikeyin wankan Sarki da Sallah

Ananne fah tagallamai harara Cikin raini Tace ban sani ba

Ya mats

o kusa da ita yana Murmushi tacikin kunnanta ya ra'da mata kusai naqara shan breast 'dina tukunna sai kigaya min

Kunya da takaici suka cika xuciyar SAILUBAH ba shiri tafara bayani ganin yafara qoqarin nemansu

Yayi Murmushi Yace naji Komai my Aunty dai

dai kikeyin komai Allah narni dake

Kaxa da nadara ya dinga bata tanaci Ashagwa6e yana Murmushi

Sanda ta'kushi yace bara yaje yayi wanka da sauri Tace mai toh.

Yana fitta ta kulle 'kofar

Tasaka kayan bacci da fesa jikinta da turare takwanta tana

tuna Qanin nata.....

RAMADAN Murmushi yayi dan yaji lokacin data kulle 'kofar dan haka bai takura mata bah. Yana wanka ya kwanta abinsa yana tuno breast 'dinta yana lumshe ido

Da Asuba Bayan ya dawo daga masallacin unguwar ya mul'da kofar 'dakin nata

Lokacin ta'idar da laximi kenan dan haka tabu'de mishi

Yana shigowa ya rungumeta yana cewa ina kwana Auntyna ni 'daya



🏻

Ta fara qoqarin kwatan kanta tana cewa lafiya sakarni mana

Yace aa. Tace dan Allah

Yasaketa yana cewa kika qara kullemin 'kofa

Wlhi saina hukuntaki

Ta harareshi Tace aikowa da 'dakinsa meye saika shigomin nawa

Yace xan gaya ki da Abba Wlhi ince kina kullemin 'kofa dan karki bani hak'kina na Aure

SAILUBAH ta waro ido

Dan tuna kashedin da Abban nata yayi mata

Aiko saiga

hawaye Tace yanxu sai ka iya gaya masa haka

Yace eh mana Auntyna.

😀

dan yanxu naxama Mara kunya tunda naga breast 'dinki kuma har nasha kinga ai kunyata ragaggiyace.......

Tura shi falo tayi ta rufe kofarta tana mamakin damah RAMADAN 'dinta haka yake

Qarfe Tara tayi wanka tasaka wata riga da siket ta atamfah tsinkin ya matseta Sosai ga Komai nata ya bayyana

Tafitoh falan nata tana tsaftace shi tana addu'ar Allah yasa karya fitoh har tagama......

Jitayi tayi ana kwankwasa kofar tasu tana bu'dewa

taga direban Momyn RAMADAN ne 'dinne da abinci

Ta kar6a da fara'a yana gaisheta

Tace ka kaima Innah Yalwa nata

Yace eh Tace mah ingayama Momyn gobe karta aiko ita xata muku

SAILUBAH tayi Murmushi Tace xandai mana ina ita ina wani yin abinci kagais

he min da Momyn kawai Yace toh sai anjima

Tace mu yini lpy

Taje tajera Komai a dining tana juyowa suka ha'da ido da 'dan Qanin nata

Yayi wani qif qif da ido yana kallanta

Sosai yayi mata kyau cikin shigarsa ta qananan Kaya

Tashige kitchen da

n 'dauko cup

Aiko biyota yayi yana cewa Aunty baki ganni bane.....

Jikake fasss ya bige wani glass cup ya fa'di ya fashe. SAILUBAH tabi cup 'din da kallo....

Yace Aunty kiyi hakuri baxan qara bah

Yanda yayi maganar a'dan tsorace shiya bata dariya har

ta murmusa

Tace toh naji jeka dining ka jirani

Yace aa bara in tayaki kwashewa Tace pls manah 'dan Qanina banaso kasha

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login