Showing 45001 words to 48000 words out of 108953 words
wannan ai story ne
Cikin San tabbatar mata SAILUBAH ta
gyara kwanciya Tace Wlhi da gaske
XEE Tace kin rantse fah
😳
Kar kisa inxo yanxu dan tabbatarwa
Tace Allah ya kaimu gobe kixo kisha mamaki Amma yanxu ko kinxu a gajiye nake
XEE Tace ai ba'a qarya kusa da gida. Bani labari pls
SAILUBAH tayi dariya T
ace Allah sai mun ha'du gobe
Kinga bacci nake ji......
Ta katse wayan da dariya
Tagyara kwanciyarta
Sai kuma tafara kiran RAMADAN
Yace yane my Aunty
Tace lau kaci abinci Yace eh
Tace tsakani da Allah
Yayi Murmushi Yace Abba yayi fa'da ko
T
ace hmmm kadai bari Ashe maxa ma sun'iya yanko qarya
Yace Sosai mah
Ban labari plx
Tace bacci fah nakeji
Yace nasani pls bani ka'dan
👌🏻
mana my Aunty
Tayi Murmushi da kwashe yanda sukayi ta gayamai
Yace tab yanxu waxaki fidda
Tace ina xan sani
. Amma ai Kasan baxan rasa bah
Yayi Murmushi Yace Hakka ne. Musamman idan na tayaki xa6e
Tace hmm pls karka dawomin da halin ka fah
Yace Auntyna kenan. Karki damu da wannan kinji
Tace yauwa 'dan Qanina kaci abinci pls
Yace Allah naci
Tace toh g
udnyt
Tace Yah nyt my Aunty......
Haka sukayi baccinsu cikin kwaciyar hankali
Xuciyoyinsu cike da farin ciki
Washe gariko a Abujah junior ne ya fitoh cikin shiri Yace toh Dad ni natafi Kano.....
Alhaji Aminu Yace katenaken karkaje
Yace Wlh
i Dad ba abinda xai hanani tafiyar nan sai mutuwa.
Alhaji Aminu yayi shuru cikin wani hali
Ganin haka junior yayi Murmushi Yace Nagode da ilimin da kabani sasai kuma yanxu na canja shawara xanci gaba da kiranka Dad 'dina dan soyayyata da nake hangowa a
kwayar idanka.....
Yanxu sauramin sati uku hutuna ya qare. Xan qarasa shi acan. daga nan xan wucce skull akwai Wasu ku'dade a hannuna.
Na barka lafiya my Dad
Yana fa'din haka ya ficce daga falan
Wani mashin 'dinsa yagani roba-roba wanda yake m
atuqar yimasa kyau idan ya haushi
Shegen mashinne dan ya ha'du
Arayuqar junior Sam bai damu dasan hawa mota bah yafisan 'dalewa mashin 'dinsa. Amma yanxu ya xaiyi dole ya hau mota dan tarkacan kayansa
Hakan ya tada motarsa tagani tafa'da ya bar har
abar gidan yana yimata kallan qarshe dan yasa aransa baxai qara dawowa qaxamin gida irin wannan ba
Xan nemi nashi na kansa
( RAMADAN junior kenan. Idanshi ya rigada ya bu'de da lera shiyasa Sam bai maida Komai komai ba. )
Haka Yana motar nan wutta yan
a san isa cikin sauri
Qarfe 1:30pm na rana SAILUBAH ce me cin abinci cikin nutsuwa saiga XEE
Tace 'Yar Uwa ya haka
SAILUBAH Tace xauna kisha labari
Aiko XEE tabaje tana fuskantarta
SAILUBAH takwashe Komai ta gayama XEEE
Taqara dacewa naga
maseefa ganin idona.
Kan yarinya nagani ancire mata fah
😳
XEE ta doka salati Tace Allah ne ya temakeki daya cinye mana ke
😟
Tace kedai bari. Aini yanxu ni da alhazawan garin Abujah sai ido
XEE tayi dariya
😀
Tace naso ganin idanki lokacin da kika gan
o Gaskiyar shi Waye
Tace ai kika ganni alokacin tausayina xakiji
Tace hmm naji SAILUBAH dan Allah ya ku6utar dake hankali ya kwanta ta 6angaranki
Kishi ne yake damuna SAILUBAH yaxanyi da KHAMIS
Quruciya na damin shi
😂😂😂😂
Me SAILUBAH xata
yi imba dariya Tace ke tsinannan kishinki baxai barki kixauna lafiya ba
KHAMIS ko idansu ya da'de da bu'dewa akan mata
Kigafah yanda matan suke binsu suke sharesu
Sannan kice baxai ta6aki ba baxai kuma ta6a wata ba.
XEE tajah numfashi Tace Kinsan
abinda yafaru ne jiya
SAILUBAH Tace saikin fa'da
Tace ganinsa nayi da wata budurwarshi alayinsu Saudat
Ban lura ba da Farko sanda naga motarshi
Na qurama matar ido ina naxarinta
Ashe Xanyi mummunan gani
Dan kamashi nayi yana kissing 'din buduwar
tashi a motar.
Kinsan ni da kishi nan take ko hankalina ya tashi. Narasa ma me xan musu
Sai kawai na wuccesu nashige gidan Saudat
Ashe yaga wuccewar tawa
Dan haka bansan yanda akayi ba
Ina xama sai gashi ya shigo
Hankalinsa a 'dan tashe yana wa
ni Sosa qeya
Yace am so sorry my.....
Nayi saurin katseshi da fa'din. Karma ka yaudari kanka dan Wlhi ba saurararka Xanyi ba....
Kamar xaiyi kuka yafara cewa na rantse da Allah sharrin she'dan ban ta6a kissing 'dinta ba
Nayi banxa dashi dan gani nayi
yana san raina min hankali
Ya kalli Saudat dake tafitoh daga betroom ya durqusa a gabanta yace dan Allah dan Annabi Aunty ki temaken kibata hakuri wlhi sharrin she'dan kuma wlhi banxan qara ba
Saudat tace ni basan kan xancan ba faroshi daga Farko
Kamar xai gaya mata sai kuma Yace hmm ina San im mayar da ita gidane kuma taqi
Tace toh kabarta man
Bayan yanxu taxo
Xaiyi magana....
Ta ta katseshi da fa'din kamin rai KHAMIS kabarta ina cikin wani hali Wlhi. Shawara nake nema kaga ba SAILUBAH
Ya
kallan na gallamai harara
Cikin tsoro Yace in jiraki
Na bishi da mugun kallo da cewa Wlhi baxan bika bah. Katafi kawai idan nadawo xan nemeka
Daqar ya tashi ya tafi
Wlhi tun jiya haryau naqi saura ransa
Da xaran nagansa sai inji raina ya qara m
in xafi dashi
Sam narasa nutsuwa kwatakwata
Dan daurewa kawai nakeyi idan yakira nake qin 'dauka
Plx ya xanyi dan Allah
Wlhi ji nake kamar in sami yarinyar inja mata kunne akansa. Ke koma inci ubanta inhuta
SAILUBAH tayi dariya har sanda XEE ta
qulu Tace Kinsan me xakiyi yanxu kisami nutsuwa.
Cikin 6acin rai Tace dana sani koji xakiyi ne
Sarai SAILUBAH tasan ta qulu dan haka Tace toh kiyi hakuri naga ranki ya 6aci
Abu 'daya xakiyi kisaman muku nutsuwa da tabbatacciyar rayuwa
Shine Karki
saurareshi yanxu.
Dan natabbata damuwar da yake ciki tafi taki
KHAMIS yana maseefar sonki
Kece xaki juyashi yanda kikeso idan kinso
Naji da'din yanda kika nunamai fushinki gaba baxai qaraba
Inko xai qara baxaiyi kusa da inda kike ba.
Ki share
shi na tsawan sati 'daya na tabbata lokacin yagama gasuwa
Kin nemamma kanki mafuta mutunci dan xaiji shakkar qara aikatawa ko abayan idan nakine. Dan gani xaiyi kamar xaki gansa
XEE tajah numfashi Tace gaskiya baxan iya shareshi na tsawan sati 'daya
ba. Gaskiya yayi yawa
SAILUBAH tajah tsaki Tace toh ai shikenan kije kiyi abinda yadace miki
Dan gaskiya shawarar daxan iya baki kenan......
Kan XEE tayi magana wayarta ta'dau ruri
Tana dubawa taga KHAMIS 'din ne
Tayi shuru tana naxari
SAILUBAH
Tace ki'dauka kawai horan da kika masa jiyama ya isa...
Cikin sanyi ko ta'dauka. SAILUBAH taji kamar tashaqeta dan gatse tamata Amma sai ta'dauka.
Cikin sauri Yace Wlhi da baki 'dauka ba dasai dai kijini a gadan asibiti
Tace naji da Allah miye Yace k
iyi hakuri Wlhi baxan qara ba
Tace toh naji
Yace inxo in ganki yanxu
Tace aa
Yace dan Allah
Tace aa
Yace xan miki kuka fah Tace toh ina gidansu SAILUBAH
Yace toh ganinan
Tace ka nutsu kayi breakfast da wanka fah
Yace kamar Kinsan banyi k
o 'daya daga ciki ba
Tace toh kayi pls
Yace angama my Luv I Luv u
Tace me 2
Suka ajiye waya.....
XEE tabi wayan da kallo tana raya Gaskiya so maseefa ne
SAILUBAH Tace kin samu nutsuwa ko
Tace Sosai mah.
Agidansu RAMADAN ko Dad 'dinsa ne
ya sami momy cikin farin ciki yake CE mata Yayah Jibiril ne yakirani yanxu wai 'dan namu xai kawo mana xiyara yau yana kan hanya
Momy ta waro ido Tace da gaske
Yace sharrin ku kenan wasu matan ba dama megida ya fa'di xance sai kunsashi rantsewa
Tayi
Murmushi Tace ayya kayi hakuri abinne yaban mamaki yau RAMADAN xaiga 'dan uwansa
Yace aikuwa dai
Dan haka a shiryamai abubuwa masu da'di dan ya tabbatarmin baya wasa da cikinsa
Tace toh angama dadynsu
Yayi dariya Yace harnatashi daga Dadyn RAMADAN
nakoma Dadynsu
Tace eh mana. Dan ga 'dayan yana San bayyana
Yace yama bayya
Kinsan farin cikin da nake ciki kuwa
Tace aibasai kace bah.
Dan Komai naka ya bayyana hakan
Yace bari nakira Auwal na gaya mai
Tace ya dace kam
RAMADAN ko Tambaya
r wani 'dan department 'dinsu yayi qarfe nawa yau suke da lectures Yace biyu
Yace Owkie.
Hakan ne ya bashi damar sakankan cewa yaci gaba da baccinsa
Yana cikin baccinne FAWAS ya shigo 'dakin nasa ya tasheshi da cewa 'dan is ya Abujah
RAMADAN ya tash
i yana fa'din Kasan da Auntyna nadawo
FAWAS ya waro ido Yace ban gajine bah
Yace mijinne ya saketa FAWAS yace bani labari pls naji xuciyata na bugawa
RAMADAN yayi dariya Yace tadena toh dan Allah
Nan dai ya gayamai abinda yaga xai iya fa'damai
FA
WAS yacika da mamaki Yace hankalinka ya kwanta
Yace Sosai mah
FAWAS ya gyara xama yace mungano San Aunty LUUVAH ne yake damunka
Yace wai sai yanxu kuka Ankare da hakan
Yace eh mana
Yace hmmmm FAWAS ina maseefar sonta Wlhi
FAWAS Yace bama saika
rantse ba....
KHAMIS ne ya shigo cikin gayu yana wani murmurxa hannu alamun sanyi na damunsa duk dako yasaka suwaita
RAMADAN Yace baka xagi sanyin da yawa bane. Shi yasa yake damunka
Yace kadai bari
Ya kadawo lafiya lau yace eh na sameku lafiya kuma
Yace aini bana lafiya sai yanxu da safennan na samu nutsuwa
FAWAS Yace ta hucce kenan
KHAMIS yayi dariya Yace ba dole ba. Dabata hucceba narantse da Allah kuka xansa mata
RAMADAN Yace bani haske pls kun barni a duhu
Yace FAWAS ya baka bara na gan
ta cikin gidansu Auntynmu. Yama ka barota
FAWAS Yace xama ka ganta
Yace ban gane ba
Cikin lokaci qanqani FAWAS ya bashi haske
Yaja da baya cikin tsoro Yace wayyo Auntynmu Amma wannan akwai 'dan iska tsinanne me fuska biyu
FAWAS Yace jeka dawo KHA
MIS ya fitto yana mamaki
Amma me
😳
Yana futuwa sai ganin junior RAMADAN yayi ya tsaya da mota yafitoh yana qarema unguwar kallo
KHAMIS ya kallesa dakyau Cikin bala'in tsoro Yace RAMADAN yaushe kafitoh
Junior ya kallesa Cikin San basar da xancan na
sa Yace dan Allah ina tambayar gidan Alhaji Naziru ne
Cikin qara ru'dewa KHAMIS yajah da baya ya shige cikin gidansu SAILUBAH da gudu yana fa'din innalillahi.....
Junior ya ta6e baki idanshi ya sauka kan wata budurwa.
Yace 'dan jini ka'dan 'yan mata
Jamila wacce yakira da 'yan mata tamai fari da ido Tace hmmm RAMADAN kenan yau kayi ra'ayin kulanine
Yayi Murmushi Yace kiyi hakuri ba nakin bane wannan
Pls xaki iya nunamin gidansu
Tace Gaskiya kana da rainin hankali gidan nakunne ka manta gaka ga
shi
Junior yabi gidan da tanuna mai da kallo cikin takaicinsa
Bai qara kulata ba ya shige motarsa da juya kanta xuwa cikin gidan Yana danna alama.....
Megadi naji ya bu'demai
Jamila tabishi da kallan mamaki da kuma sawa arai ya gama rainata
By
Hajju
R
🇦
H
🇦
M
🇦
T
[20/03, 17:09] 80k: [11:46PM, 13/12/2016] Rahamat Nalele
👯
:
👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*
👯
BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*
👯
👯
*Ma Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele
👯
*
*PART 89*
Aiko yanayin parking saiga Dad ya
fito kamar ance ya fitoh
Junior yafito Cikin San qarema gidan kallo. Amma sai idanshi ya sauka akan Dady
Kallo 'daya Alhaji Naziru yayi masa ya ganeshi duk dako ba abinda ya rabashi da senior RAMADAN
Da sauri yaje ya rungumeshi yana fa'din Allah na
gode mah daka dawo min da 'dayan 'dana
Junior qara rungumeshi yayi cikin farin ciki da jin da'di. Dan kallo 'daya yayi masa yaji qaunar tsowan aransa.....
Momy CE ta katsesu daga xancan xucinsu wajan fa'din
Toh Dadynsu ka qanqameshi ka hanani ganinsa
Jin haka yasasu raba jikinsu da juna Suna Murmushi
Kama hannunshi tayi sukayi falo
Sanda tatabbatar ya xauna tace nayi farin ciki Sosai da ganinka 'dana
Yace nagode Momy nine nake farin Cikin kasan cewata daku Gaskiya Naji da'din hakan Dadyna
Ya qa
re xancan da kallan Dady
Sai Dady yayi Murmushi ya xauna kusa dashi Yace Allah yaci gaba da albarkar rayuwarku
Yace AmEEn.......
Khairat ce tashigo falan tana fa'din Dady kaga ankwan bikin Qawata Amina
Ya kama hannunta Yace ga 'dayan yayanki ya dawo
Ta kalli junior tace Ya RAMADAN ne fah Dady
Dadyn yayi Murmushi Yace aa wannan 'dayan ne
Ta qurama mishi ido sai tayi Murmushi Tace Wlhi Ya RAMADAN ne
😀
Momy Tace shegen musu yayi miki yawa jeki kira RAMADAN 'din a 'dakinsa
Da mamaki Khairat tanu
fu shashin RAMADAN tana shiga sai taga RAMADAN da FAWAS.......
Tace
😳
lah lah lah
FAWAS Yace lpy qanwata
Tace Ya RAMADAN yaxama biyu
FAWAS Yace kamar ya fah
Tace gawani anan gawani acan falansu Dady
RAMADAN yaji gabansa ya fa'di Yace ke me kike
nuqunuqun cewa
Tace toh Momy na kiranka
Da sauri ya tashi yabi bayanta har xuwa falan..........
Yana ido biyu da junior gabansa ya fa'da cikin wani yanayi na mamaki da Al'ajabi ya nuna junior da hannu Yace innalillahi
Dady yatashi yaxo gareshi y
a kama hannunshi ya xaunar dashi Yace ga 'dan uwanka RAMADAN
Senior ya kasa 'dauke idanshi akansa
Yace ko bakace bah Dady kallan dana masa naji gabana ya fa'da tabbas wannan 'dan uwana ne
Dady Yace haka abin yake Ku 'yan biyune
Ahankali RAMADAN yak
ai hannunsa jikin junior ya ta6a kafa'darsa.....
Momy da Dady suka fashe da dariya. Junior yayi Murmushi Yace kanutsu brother nine dai 'dan uwanka
Momy Tace kai shi yayi wanka anshirya mishi abinci
Senior RAMADAN Yace toh Amma..... sai kuma yayi shuru
Suka tashi atare senior sai kallanshi yakeyi. Candai ya kasa jurewa sai kawai ya ware hannunshi alamar ya rungumeshi
Aiko nan take junior ya rungumeshi Yace I miss u my brother
Senior Yace miss 2 den I Luv u
Me 2 junior Yace
Momy da Dady da suke b
akin 'kofah suke kallansu sai xuciyoyinsu suka cika da tausayinsu musamman ma Dady
FAWAS sai ganinsu kawai yayi
Abinda yasa yagane senior RAMADAN abu 'daya ne
Shine kayansa
Yace FAWAS ga 'dan uwana yaxo garemu
FAWAS Yace kut
😳
wannan naganshi
ahanya aisai dai inta mishi xubah. Dan 'dauka xanyi Kaine
RAMADAN Yace mu 'yan biyu ne
FAWAS Yace Waye babba acikinku
Senior ya kalli junior Yace koka sani
Yace Sosai mah in gaya mai ne
Yace ya kamata
Yace toh Kaine Babban nine qaramin
Senior
yayi dariya Yace aha Naji da'din hakan Sosai. Kaga idan kamin lefi xan hukuntaka da tushe
Yace bama xanyi ba bare ka hukuntani
Yace ga toilet shige kayi wanka dan dama ban da'de da tara ruwa ba
Yace Nagode brother
Senior RAMADAN Yace karka sake
J
unior yayi Murmushi Yace wai godiyar
Yace eh
Yace toh brother
Yana fa'din hakan ya shige toilet 'din
FAWAS ya dafah RAMADAN Yace abin sha'awa dama nine nake da qani haka
Yace xaka samu
Yace kai haba Saidai 'dana Momy ai ta tsufah kaifah 'dan is
ka ne
RAMADAN Yace Naji qaunarshi Sosai Cikin raina
FAWAS Yace aidole ne
Amma meyasa tunta muke dakai baka ta6a bamu labarinsa bah
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh Amin afuwa pls. dan naga gaya muku bashi da amfanine tunda baya tare damu......
K
HAMIS ko yana shiga gidansu SAILUBAH jingina yayi da bango yanata nanata inna'lillahi
Ya 'dauki lokaci kafin ya leqo.....
Baiga kowa bah. Dan lokacin har junior ya shige gidansu Yayansa RAMADAN
Ganin hakan KHAMIS yayi tunanin kodai idanshine ya nuna
mai haka
Ko kuma aljani ya gani ne
Haka dai ya dinga tsaqar xuci har ya kai falansu SAILUBAH
Anan yaga tauraruwarsa XEE
Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH
Tace barka KHAMIS nasa meku lafiya
Yace lafiya lau
Tace sai kawai kaganni.....
Yace eh W
lhi ya abin yake
SAILUBAH takama baki Tace ni dana Aure 'dan shan jini me kisa kuma 'dan luwa'du
Yace dama fah ni ban wani yarda dashi bah
Tace hmm kaidai bari kawai
Yace nabari tunda bai ta6a mana lafiyarki ba. Dan da yayi gangancin yin haka da sa
i yayi tuntu6e da Babban maseefar da baxata barshi ba har qarshen rayuwarsa
SAILUBAH Tatashi tana Murmushi Tace hmm kunaji dani qannena
Yace Sosai my Aunty.
Ta qarayin Murmushi tanufi 'dakin Kakah tana fa'din kuji da'dinku masoya
Duk Murmushi suk
ayi
KHAMIS na ganin tashige 'dakin Kakah yayi saurin durqusawa agaban XEE idan shi cikin nata Yace kiqara yafemin my Luv dan Allah
Tace nace ya wucce ko.
Yajah numfashi Yace Nagode my wife insha Allah baxan qara bah
Tace kama