Showing 6001 words to 9000 words out of 108953 words

Chapter 3 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

12

Yace dan Allah kijini ka'dan dan tun daga layinmu nake binki

Ta 'daure fuska Tace inajinka.......

Kan yayi magana RAMADAN ya fitoh yaxo garesu Yace sannu

Cikin kulawa mutumin Yace yauwa Qanina da ganinka kai qanintan

e

RAMADAN ya gya'da kai Yace hakane

Mutumin yayi Murmushi Yace dan Allah ka bu'de min hanya dan nalura Auntyn taka xata ban wahala

Yace kome yasa

Yace ina Santa ne ina qaunarta daxa ta ban ha'din kai Wlhi xanji da ita fiye da tunaninta

Bu'dar baki

n RAMADAN sai cewa yayi tab ai ammata miji.......

SAILUBAH da XEE da KHAMIS FAWAS suka saki baki da mamaki

Cikin wani yanayi mutumin ya kalleta Yace ayya kiyi hakuri dan Allah bansan sani bane

RAMADAN yasan baxata iya cewa Komai ba awannan lokacin

Dan haka Yace la karka damu ai akwaita da yima irinku afuwa

Mutumin ya shiga motarsa ya tafi

SAILUBAH ta kalli RAMADAN Cikin bala'in 6acin rai

Sami sami yayi cikin motarsu yajata dan yasan ya bari tayi furucin bakinta bamai kyau bane xai fito gareshi



By Hajju

[20/03, 17:09] 80k:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*



👯

*BANAH*



👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 16 to 20

SAILUBAH tayi kwafah. Wlhi xan gyarama yaran nan xama. Cewarta

XEE tayi

dariya Tace baxaki iya masa Komai bah aikun saba hakan

Haka suka shiga da jera kayansu drink da sauransu

Baifi minti biyar ba saiga Su Amarya Saudat

Nan aka fara gabatar da walima kamar yanda kuka sani. Anayin walima irin wannanne dan Jan hankalin Am

aryar tabi mijinta

Toh Madallah Gaskiya nasihar da Jan kunne ta ratsa xuciyar duk Wanda yake gun

Haka akaci akasha aka Washe

Surajo saurayin XEE shi yadawo dasu SAILUBAH gida

Tana kwance baje baje agado lokacin ana kiran sallar isha'i dama tan

a period shiyasa batayi yun qurin yiba

Tunani take meya hana Alhaji Jamilu kiranta ko dama irin mayaudaran nan ne

Ta danna wayanta tana neman numbarsa.

Duk daba kiransa xatayi ba. Amma me sai tanemi numbar sama ko qasa ta rasa

Shuru tayi tana tunani

n ya akayi haka itadai bata gogeba toh waya goge mata

Ai kamar an muntsineta tatashi. Ba shakka wannan aikin RAMADAN ne

Kut Amma fah yaran nan ya rainani

Baqin ciki ya cika xuciyarta

Ta'dau kusan awa 'daya tana saqa da warwara tasan bayan ya goge h

ar blocking yayi

Tashiga tunanin sosao dan tanasan tasan hanyar da xatabi da Qanin nata

In zagine ba irin xagin da bata masa akan samarin nata ba. Ba irin jan kunnan da bata masa ba akansu ba

Tabbas tasan indai xataci gaba da bayyana samarinta afili

kuma ya gansu ba shakka Saidai ta tsofe agida batayi Aure ba

Ta 'daga wayan nata takirashi

Kaxo ina San ganinka yanxu

Abin da Tace kenan ta kashe wayan

Canko sai gashi ya shiga 'dakin nata da xama ahannun kujera. Amma Sam baiyi gigin kallan

ta bah

Yace Auntyna gani......

Tashi tayi taxo taxauna agabansa kamar me neman gafara ananne suka ha'da ido

Cikin sanyin murya Tace me yake damunka ne RAMADAN

Yayi shuru

Ya kakeso nayi da rayuwata. Duk wani saurayi daka ganni dashi saika koreshi h

ankalinka yake kwantawa.

Na xageka naci mutuncinka akan haka Amma kamar tunxira xuciyarka nake

Me nene dalilinka nayimin hakan

Ya shagw6e fuska cikin wani yanayi Yace hmm matsalar 'daya CE Auntyna shine duk wa'yanda suke xuwa gareki basa dacewa dake.

..........

Cikin maseefa ta katseshi da fa'din.... Ya isa Ya isa haka. Nagaji dajin wannan kalmomin naka. Kullun abu 'daya kake fa'damin. danka rainamin hankali

Toh bari kaji narantse maka da Allah tatsaya anan. Karka kuskura ka qureni

Ganin da tayi S

am maseefar tata bata shigesa ba shiyasata fashewa da kuka

Anan ya rikice ya durqusa gabanta yahau lallashinta ya saka hankicif 'dinsa yana goge mata hawayan nata

Cikin kamilalliyar murya Yace yi shuru Auntyna indai nine baxan qara yi miki haka

Dan A

llah kiyi hakuri Wlhi nadena kukanki maseefa ne agareni

Ta tsaya da kukan. Ta kallesa yayi kalar damuwa Tace ka'dau alqawarin Gaskiya wannan karan

Ya 'daga mata gira da cewa eh

Ta'dan daki qirjinsa. Kai yanxu baka tausayina kaga yanda Abbana yasani g

aba in fidda miji Amma kake korarmin Su

Yace nadena

Shuru sukayi ahaka

Can Yatashi Yabu'de furiji ya 'dauko madara da xubawa akofi ya bata

Sha Auntyna xai temaka miki wajan saki nisha'di yanxu

Ta kar6a da 'Yar harararsa Tace kaci abinci

Xama ya

yi suna fuskantar juna Yace eh. Kana ya fara danna wayarsa

Tsakaninka da Allah

Ya kalleta ka'dan da jifanta da wani kallo sanda taji gabanta ya fa'di. Yace Wlhi naci

Shuru tayi mai

Yasan dame ya bita dashi dan duk macan da yayima wannan kallan rasa

nutsuwarta take. Yayi Murmushi yatashi. toh sai Allah ya kaimu safiya my Aunty.

Har yakai 'kofa tace xa'aje gidan she'dan kenan yau

Yayi Murmushi yana gyara takalminsa dan ya gane club take nufi gidan rawa...

Yace bakin hanani xuwa bah

Tace shine d

ai abinda har yanxu banyi nasarai hanaka bah

Ya kalleta da Murmushi ya futa daga 'dakin

Sam SAILUBAH bata san idan sunfara hira da Qanin nata surabu.

Ta yarda tana samun nisha'di Sosai agareshi kodako fa'da sukayi

Haka ko akayi kusan sha'dayan dar

e sun gama xagaye 'yan matansu

RAMADAN FAWAS KHAMIS sukayi club

Kamar yanda suka saba

'Yan matan mu musulmai sunfi yawa agun Wa'iyaxubillah

Yarane xaka gansu qanana dagasu sai rigar mama da 'dan qaramin siket Suna 'dirkar rawa agun

Duk masu xu

wa gun sunsan Su KHAMIS farin sani

Xasu xone sukaraci kallansu susha drink kala kala Su rungumi mata da 'dan tsotse tsotse Amma har yanxu dai basu xama mazunatan ba

(Toh Allah ya karesu ko agaba. HAYATUDDEEN Yace hmm da wiya in har xasuci gaba da xuwa

irin gura rannan Aunty Rahamat)

Toh yau abin yaxo musu wani iri

Inda wata she'daniyar yarinya bata wucce 13 years ba ta'dane cinyar RAMADAN hakama sauran suka 'dad'dane cinyoyin Su KHAMIS

RAMADAN ya xubama breast 'dinta ido ta qara ban qarosu. ya lums

he ido tare dakai hannunshi Kansu yanasan wasa dasu.....

Tace honey na da'de ina sanka dama......

Warin giyan da tasha ya bugi hancinsa tuni ya han ka'deta tafa'da qasa. Wasu suka bita da kallo wani yaxo ya jata yana murna xai biya buqatarsa

RAMADAN ya

lumshe ido cikin maseefar sha'awar mace

Yace innalillahi-wa'inna'ilaihirraji'un

Nan ya maida kallansa gasu FAWAS. Inaaaa... sunyi nisa Sosai baxasuji kira cikin Sauqi ba

Dan haka yajanye matan daga garesu ya tasasu agaba suka fitta daga gun.

loka

cin kusan qarfe 2:30am

Shika'dai ne me hankalin cikinsu dan bai shiga da yawa ba

FAWAS ya kalli KHAMIS Yace naso hutawa yau Amma 'dan iskannan ya kwafsa mana.

KHAMIS yayi shuru yana tuno saura ka'dan ya fa'da mummunan yanayi Allah ya temakeshi

Ya

ce hmm sa6an Allah da da'di yake

FAWAS Yace Wlhi kuwa dan yau Allah ne ya ku6utar damu kai gaskiya nagaji ina sha'awar mace

KHAMIS yayi dariya Yace kayi Aure kawai awucce gun

Yace kasan Dadyna ba barina xaiyiba. Cewa xaiyi ban kai ba kai kasani

RAMA

DAN najinsu yayi shuru shidai burinsa. yaje gida yayi jinyar kansa

KHAMIS suka fara saukewa

Sannan RAMADAN yayi parking a kofar gidansu ya kalli FAWAS Yace toh sai da safe ya fita daga motan FAWAS yajata

Kamar yanda yasaba buga gidan yayi ahankal

i megadin nasu ya bu'de mishi kofa. RAMADAN ya bashi dubu biyu yayi part 'dinsa cikin san'da

SAILUBAH tayi Murmushi dan duk lokacin da RAMADAN ya dawo daga club idanta biyu tana kan sallaya

Cikin baqin ciki ta kira wayansa

RAMADAN na Ganin kiranta ya

jah tsaki da fa'din ita wannan wai me yake hanata bacci ne dan Allah Kullun sai taji dawowata .

Ya dai 'dauki wayar Tace ya maka kyau. kadawo ko

Yace Allah banje ba fah Auntyna

Tajah tsaki ta kashe wayan

RAMADAN yabi wayan da kallo......

By

Hajju 07038260028

[20/03, 17:09] 80k: [4:32PM, 10/11/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*



👯

*BANAH*



👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 21 to 25

Kana yayi calli da wayan Yace

matsala

Sannan ya shiga wanka yayo alwala yayi Sallah Raka'a goma Sha biyu wannan ya xama jikin RAMADAN dan akwai shi dasan ibada

Sannan ya 'daga hannu sama yanata xuba addu'a

Addu'ar RAMADAN tafarko itace Allah ya bashi masoyiyarsa wacce yake bala'i

n so kana kowace addu'a take biyowa baya

Sanda ya idar yabi lafiyar gado

Ya lumshe ido yana tuno yarinyar da tahau kan cinyarsa a club.... Nanya sake shiga wannan yanayin daya shiga 'daxo

SAILUBAH ko qa'idar tane ko tana period qarfe 2:00am nayi

xata tashi tahau kan sallaya tayita xikirorin Allah da yima Annabi salati wannan RAMADAN ne yayi nasarar cusa mata ra'ayin hakan dasan ibada

Tunanin shi da rana kawai takeyi har abin ya shiga jikinta har cikin dare

Shi dai ya nuna mata ba halittar da A

llah bayaso kamar mushe akwance

(Wato mutum yasaki baki yata bacci kamar wani wawa)

Yace tadinga tashi qarfe hu'du sallar Asuba tadinga samun

Ita kuma ganin xata iya tashi qarfe biyu shi yasa take tashi

har ya xaman mata jinin jikinta .

Ta juya ta

kwanta tana tunanin wacce hanya xatabi tahana RAMADAN xuwa club

Nan bacci yayi awan gaba da ita tare da mafarkai barkatai duk nashi

Shima RAMADAN wani lamarine ya faru dashi acikin mafarkinsa

Gaskiya ne ya kwanta da sha'awar mace Amma abinda ya bu

rkita kwa kwal warshi shine yanda ya gansa yana saduwa da Auntyn tashi har yana mata sambatu

Kiran sallar Asubahi ne ya farkar dashi

Yafi minti talatin axaune yana tuna mafarkin nashi kana ya tashi yayi wankan Sarki Sannan ya gabatar da sallar

Da

misalin qarfe tara lokacin SAILUBAH tagama shiri

Surajo yaxo shida XEE 'daukarsu dan ita takira XEE tagaya mata yau ba mota a hannun RAMADAN dan bata manta tashin motar da taji Cikin dareba tasan FAWAS yayi da ita gidansu

Suka gaisa da Surajo Yace

yau gani nixan kaiku

Tace hmm ai ka kyauta. Bara nakira RAMADAN Yace OK

Nan tashiga gidansu direct part 'dinsu Dadyn shi tayi suka gaisa da Momy

Sannan tayi part 'dinsa

Ya gama tsaf yana fesa turare tashogo 'dakin

Ya qura mata yana tuno mafarkins

a

Ta gallamai harara da cewa Lafiya

Yayi murmushi Yace qalau my Aunty dafatan kin tashi lafiya Tace lafiya muje ko

Ya'dan Sosa qeya cikin rashin gaskiya Yace jiya Wlhi.......

Ta katseshi da fa'din na tambayeka

Ya girgixa mata kai

Tace hmm Wanda

yayi da kyau ai ya sani. Fatana katemakeni kadena xuwa hankalina na tashi yayinda xuciyata take ciki da ba'inci

Yayi shuru dan xancan nata ya shigesa.....

Ya kama hannunta xan dena pls kici gaba dayimin addu'a

Ta hararesa ai kullun acikin ci gaba dayi

maka nake

Ya kaima hannunta kiss da sakin hannun suka fitoh gwaninban sha'awa

Bayan sun shiga motarne cikin tsokana XEE Tace wannan wanka haka RAMADAN

Yace Aunty XEE kenan

Tace yau Asma'u ko Amina suka ganka saisun tsure.

Tayi Murmushi kawai

S

urajo Yace kema kin yaba kenan

Tace kasan qannan namu akwai iya wanka Gaskiya na yaba Sosai Yace gashi ni ba gwanin iya wanka ba bare inqara shiga ranki Tace karka damu soyayyarka ta isheni ma haka. Inka qara da wanka xaka cutar dani.

Bana ganin wankan

kowa sai naka wan nan ma dan qaninmu ne. Shiyani Yaba masa

Cikin jin da'din furucinta Yace Naji da'din furucinki....

Nan fah suka fara kalaman luv

RAMADAN ya kalli SAILUBAH cikin muryar can qasa kuma a shagwe6e Yace sun fara damun kunnena fah A

unty

ki duba yanda suke kalamai agabana ina qanin su

Kan tayi magana XEE ta cafke da fa'din ayya Qanina mundena kaji.

Shuru yayi yana fa'din axuciyarsa Aunty XEE ba dai kunne ba

Dai dai nan sukayi faking cikin skull

Kuma atare sukayi departmen

t 'dinsu. RAMADAN na murnar yau Allah bai ha'dashi da 'yan matan nashi ba

Lokacin da suka tashi KHAMIS ya gyara faking 'din motarsa. Dan shi sun da'de da futowa

XEE tashiga SAILUBAH ta shiga

RAMADAN xai shiga kenan Yaji an kirashi.

Cak ya tsaya

harta qarasu Yace Asma'u ya dai

Ta'dan harareshi har yanxu kaqi ban kalmomin naka

Kuma dan baka damu da niba shine har xaka tafi baka Neman ba

Yace am sorry my baby

Yau xan baki mamaki insha.........

Bai qarasa ba SAILUBAH tafara mai maseefa karka

shanyamu kamar Wasu kayan wanki pls. Cewar SAILUBAN

Ya kalli Asma'u Yace sai munyi waya Tace hmm Amma Gaskiya Auntyn nan taka mafa'da ciyace

Yace ke Auntyna cefah

Tace eh ko Auntyn takace saina fa'di gaskiya

Ya 'daure fuska Yace toh ya isa haka sai

anjima

Tace dan kawai nayi maganarta shine.........

Eh dan kinyi maganar tane. Ita'din sa'arkice

Tace aiba wani abu nace ba

Ya katseta cikin tsawa da cewa ke nagajima dake kije na baki hutun shekara 'daya

Tace hutu ame

Yace a SOYAYYA

Yana fa'

din haka yashige motar

KHAMIS ko ya jata

Asma'u ta dafe kai Tace ban ta6a ganin 'dan iska 'dan rainin wayo irin RAMADAN ba. Ko a ina ya ta6ajin an bada hutu a asoyayya oho

😆

[11:10PM, 10/11/2016] Rahamat Nalele

👯

: Dake SAILUBAH Tace kanta na mata

ciwo sai kawai KHAMIS yasha Sha taletale ya fara saukesu ita da RAMADAN

Sannan yakai XEE ya wucce gida

Aranar ne aka 'daura Auran Saudat da mijinta Aminu

Qarfe bakwai RAMADAN yana gaban SAILUBAH yana lallashinta tatashi aje kai Amaryar da ita

Ta

ce dan Allah karabu dani kaina namin ciwo

Yace haba Auntyna bata da qawar da tawucceki pls dan Allah badan niba tashi kije

Sanin halinsa da naci yasata tashi tayi wanka tashirya kicin wasu riga da siket na atamfa sun amsheta matuqa

XEE tayi dariya Ta

ce aigwara da 'dancin naki yasaki tashi dan abinda kikasoyi Sam bai dace ba

Ta feshe jikinta da turare suka fitoh

Lokacin yayi daidai da xuwan angwaye masu 'daukar amarya

Nan samari masu ji da kai suka yimusu cah akai wannan Yace sushiga motarshi wan

nan Yace tashi

Ahaka dai suka shiga motar wani Abbas yajasu Cikin sauri sanda ya fitta daga layin ya fara tafiya ahankali

Ya kalli XEE Yace qawarki tayimin dan Allah kiban ita

Tayi murmushi Tace indai SAILUBAH ce nabaka ita

Nan yacika da murna yace

xan iya samun numbarta Tace eh mexai haka

Ahaka yadinga Jan XEE da xance tana biye mishi duk akan SAILUBAH ne

Tana jinsu tayi shuru

In ta 'kaice muku awannan daran SAILUBAH tayi samari kusan shidda masu aji da nera

Kuma sanda suka Nace suka samu

numbarta

Dukda ba magana take musu bah. XEE CE take aran bakinta

Gidan Amaryar Saudat yayi kyau Sosai dan Babban gidane. Saidai tana da abokiyar xama Rabi'a.....

Abin takaici

😔

Sunfito xasu koma gida. motar Abbas suka shiga inda yajasu sun hau

titi yana jansu ahankali dan bayaso yadena kallan masoyiyar tasa SAILUBAH

Basai XEE tahango saurayinta Surajo da wata mace a motarsa ba. Kasan cewar sun kunna wutar motar yarinyar tana duba wani book dake hannunta

Kallo 'daya xaka musu Kasan suna cik

in nisha'di.

Gaban XEE ya fa'di hankalinta ya tashi toh dama XEE kishine da ita Sosai akan sahibin nata Surajo

Aiko cikin qara Tace Abbas yabi mata Su

Cikin rashin fahimtarta ko ya bishi

Har suka kai wata unguwa wai ita bacirawa inda sukayi parking

a'kofar wani gida

Abbas ma yayi parking kusa dasu

Cikin Xafin nama tayi yunquri fitta daga motar... SAILUBAH tariqe hannunta Tace karkiyi wani abu pls kibarsu mukuma gida

cikin xubar da hawaye Tace naga alamar bakisan kishi bah bakisan miye so ba

. Tunda baki ta6a tsaida mutum 'daya ya mantar dake duniyar marasa SOO bah

Wlhi kinji na rantse miki 'daukewar numfashine kawai xai hanani xuwa ga waccan maci amanar

Nan tafuzge hannunta tafuta daga motar

Tana xuwa ta kwankwasa musu gilashin motar

Budurwar tabu'de tana fa'din kai karima kincika naci toh munsiyo miki ice-cream 'din

XEE Tace karimar uwarki........

Aiko da sauri Surajo ya fitoh daga motar cikin tashin hankali danjin XEE Yace meya kawoki nan My XEE

Cikin maseefa Tace sunan nan ya

fitta daga bakinka

Munafiki axxalimi makiri dan iska ni xaka yaudara

Kana tare dani. Kuma kowane lokaci fa'damin kake ni ka'daice budurwarka.

Ashe qarya kake.

Ta fashe da kuka tana fa'din na tsaneka

Kasa nabaka yardata gabaki 'daya....

Yau Au

rena da kai saura wata biyu amma kake Neman wata......

Kuttumar uba Auran ki dashi wata biyu

Budurwar tatambayi XEE da mamaki

XEE tamata mugun kallo Tace bagaki gashi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login