Showing 18001 words to 21000 words out of 108953 words
dan yanxu aka fara wasan
Inaso gobe kixo gida ki gani ganin idanki
idan kuma kin
tashi xuwa kixo da Wannan qaramar jakar taki dan ki sami rabanki
XEEE Tace abin mamaki dama nasan burinki xai cika. Xaki ganni qarfe tara gobe yanxu ma dan dare yayine
SAILUBAH ta kwashe da dariya Tace shegiya XEEE taji maganar nera aiko goban xaki wan
ke idanki dasu
Tace na sani aminiyata idan ina tare dake ban wanke idona da naira ba ai babu ranar daxan wanke idan dasu
SAILUBAH tajah numfashi Tace ya kikayi da qaramin yaran naki
Tace hmm ina sane ai naqi kiranki dan ya burkitani
SAILUBAH Wlhi Wl
hi Wlhi ina MASEEFAR SON KHAMIS Ya Xanyi
Nan takwashe Komai tagaya ma SAILUBAH.
SAILUBAH tayi mata dariyar rainin hankali Tace karkiyi yunqurin ki ransa. ki bari har sai shi yane meki akan ki bashi shawarar imba haka bah Wlhi ina tabbatar miki saiya
baki wahala yadinga garaki
Tace Kinga ko kiran shi ya shigo a qaramar wayata kamar yasan hirarshi muke
SAILUBAH Tace yauwa. Na sanki da rikicewa kinutsu karya rainaki da yawa pls
Tace hmm SAILUBAH kenan bakiji yanda jikina yake rawa ba.
SAILUBAH taj
ah tsaki Tace Gaskiya kinada matsala XEEE da Takaici
XEEE tayi dariya Tace hmm Allah ya jarrabeki dasan qaramin yaro kiji fiye da yanda nakeji..........
Cikin maseefa Tace ba AmEEn ba 'yar is.......
XEEE ta katseta da cewa saida safe ta tsinke hirar ta
su
SAILUBAH Tace tajah tsaki Tace Allah ya rabani da soyayyar qaramin yaro........
XEEE ko bajewa tayi agado tatattara nutsuwarta cikin bugun xuciya ta'dauki wayan KHAMIS Wanda saura ka'dan tayanke a karo na biyu
Tace hello
Yace inata kira Aunty
. Allah yasa jin da'dine da lafiya da kwanciyar hankali ya hanaki 'dauka
Tayi murmushi Tace toh bansan me xance maka ba KHAMIS Amma ina cikin lafiya da kwanciyar hankali musamman mah yanxu
Yace toh madallah dama nakiraki ne akan.........
Sai kuma yayi
shuru
Cikin sanyi XEEE Tace akan nabaka shawara kan budurwarka ko
Tace eh Aunty Allah yasa baxan takura miki ba. Wlhi xuciyata CE take san xuwa gareta yanxu gashi kuma idan naje bansan me zance mata ba
Shuru XEEE tayi kishi nacin xuciyarta.
Dama a
ce ina tare dake tana shafi gefan fuskarki na dawo dake daga tunanin da kika fa'da
KHAMIS ya fa'da Cikin sanyin murya....
[7:24PM, 19/11/2016] Rahamat Nalele
👯
: XEE tajah numfashi Tace hmm ba tunani na fa'da ba kawai......
Yayi saurin katseta da cewa
kar kiyi min musu Aunty inaso kawai naji me yajefaki cikin tunani
Taja numfashi Tace tunani nakeyi yanxu idan Nace kar kaje gunta baxa kabi umarnina ba kuma ni haka kawai Naji bana san kaje gunta wlhi kaje sai nayi kuka. shiyasa kaga nayi shuru
Kuma bax
an iya gaya maka dalilin hakan bah
KHAMIS ya lumshe ido tare da gyara kwanciya kallo 'daya xaka mishi Kasan yana cikin wani hali na tafiya a cikin SO da qauna
Yace yanso ki gyara kwanciyarki
Tace nagyara
Yace haba Aunty. Me xaisa baxan bi umarni
n ki bah.
Ki shareta kawai Wlhi ba xanje gareta ba na hakura. Dan da kiyi kuka gwara in hakura da ita gabaki 'daya dan nasan kukanki xaifi damun xuciyata fiye da soyayyar da nake mata
XEEE taqara qan qame wayan akunnan ta cikin muryar sanyi Tace ina
sanka Qanina da xaka ha'kura da ita gabaki 'daya da sai nafi kowa jin da'di.
Yayi Murmushi yana raina wayo irin nata. Ga wata xaxxafar soyayyarta da take cafkar xuciyarsa
Yace LA
Idan hakan xai saki jin da'di Wlhi xan iya hakura da ita har abada Amm
a sai dai in xaki.....
Sai ya kasa qara sawa
Cikin murna Tace Amma sai dai me
Yace ina jin tsoran qara sawa ne Aunty.
Tace kafa'da man. Karka damu. Tafa'da da San jin furucin nashi
Yace ki bani minti biyu kacal Xanyi addu'a kafin in fa'da miki. Xak
iji shigowar sako yanxu
Tace toh ina jira dan Allah karka wucce 2 minutes 'din
Yace angama Aunty....
Shuru XEEE tayi tana addu'ar Allah yasa ta mallaki KHAMIS a matsayin mijinta ita ka'dai. Dan yayi mata tako ta'ina. Sai juyi take
KHAMIS ko dariya
yayi Yace yes my Luv Allah yasa Ki xama mata agareni
Sannan yayi rubutu kamar haka......
_xan ha'kura da ita gabaki 'daya idan har xaki mayemin gwurbinta. Xanso Ki xama mata agareni Ki haifamin yara kyawawa kamarki_
Saiya tura mata
XEEE najin
shigowar sakwan tayi saurin dubawa....
Wani qara tasake cikin farin ciki ta kwashe da dariya......
Mamah tashigo hankalinta tashe Tace meya faru ne Zainab
XEEE Ta rungume maman tana Tace yau Xanyi kwanan farin mamah nasamu wanda yafimin Surajo
Din
gure mata kai mamah tayi tajah tsaki Tace Nina 'dauka wani abunne Wlhi
Da dariya XEEE Tace aa ba Komai koma gun BABAH kawai
Fitta mamah tayi tana fa'din Allah ya shirya
XEEE ta koma gado tana da'da karanta sakwan nasa.
Kafin ta kashe wayan nata gab
aki 'daya
Qarfe 11:30pm na dare SAILUBAH ta kwanta danyin bacci. Sai kuma tatuna bata tambayi Qanin nata ko yaci abinci ba
Nan tafara Ne mansa a waya. Sai kuma tatuna sunyi fa'da tajah tsaki da dai kiran nasa dan tasaba da hakan in bata kirasa ba ha
nkalinta baxai kwanta bah
Lokacin sun dawo kenan daga wajan 'yan matansu FAWAS yayi gida shi kuma ya kwanta kenan yaga kiranta
Yayi Murmushi dan yasan abinda xata tambayesa
Sai yaqi 'daukar wayan yana ji har takira sau uku
Daga qarshema ya kashe way
an gabaki 'daya yabi lafiyar gado
SAILUBAH tayi kwafah Tace Wlhi in dai akan Alhaji Aminu ne sai dai kata fishinka tajah tsaki takwanta
Can takasa bacci sai juyi takeyi
Ta da'de da sanin idan RAMADAN yayi fushi da ita qaurace mata yakeyi na Wasu
kwana Wanda hakan ba qaramin axaba bane agareta
Dan har ciwo takeyi na rashinsa
Salloli tadinga yi tunda baccin yaqi 'daukarta kamar yanda shima ya kwana Yana lafular
Washe gari Suna breakfast da Abbanta take bashi labarin Alhaji Aminu da kuma
bashi qarin bayanai akansa kamar yanda yabata jiya
Da murna Abban nata ya kar6i takaddun gannun nata yana dubawa
Can ya kalleta Yace ai wannan yaran Malam Saluhu ne
Kiga ikwan Allah ban sanshi da wannan 'dan ba
Kuma yaushe yayi ku'di haka
Hmm Alla
h me iko
SAILUBAH Tace Abba Waye mahaifin nasa
Yace baxaki sanshi ba
Amma acan baya da nake da ku'di yayi aiki a qarqashina mutumin kirkine
Tace ayya.
Yace Naji da'di Sosai da kika bi umarnina kika kawo min Wanda kikeso. Karki damu xan nemi mahai
fin nasa muxanta Tace toh
Abban nata na barin gidan tatashi dan xuwa lalla6o qanin nata
Sai matar Abban nata Tace xan samu dubu 'daya dan Allah agunki fita nake san nayi Amma ba ishash shan ku'di a hannuna
SAILUBAH Tace eh xaki samu na manta in gaya
miki jiya nasamu ku'di ahannun shi Alhaji Aminun da yawa xan baki dubu 'dari biyu Amma Karki gayama Abba
Da wata irin murna ta rungumi SAILUBAH Tace Allah ya miki albarka kinji ai Wlhi ba Wanda xaiji
SAILUBAH Tace toh Allah yasa
Nan taje ta ibo mata
mata tabata
Kana taje gun Kakah Tace Kakah na kawo miki Wasu ku'dine da wani Alhaji Aminu yabani
Tace aa ki barsu suyi miki amfani kinga ni ba abinda xasuyi min tunda na tsufah
SAILUBAH ta dafata Tace Karki damu dubu ashirin yaban shine nace bara na
baki dan ba'abinda Xanyi dasu yanxu kuma kinga inna ba Abba baxai kar6aba xaice in mayar masa da ku'dinsa kuma kinga bakyau maida hannun kyauta baya shiyasa nakesan kikar6a dan Allah
Kakah ta waro ido Tace har dubu ashirin gaskiya ku'din yay yawa Karki sa
ke kar6ar ku'dinsa haka
Tace toh. Da miqa mata
XEE na tashi da safe ko breakfast batayi tabu'de wayanta tana san qara karanta sakwan masoyin nata......
Sai kuma ga kiransa ya shigo mata...
Ita kanta batasan ya akayi tayi saurin 'dauka ba da cewa
hello.....
Kin hanani bacci jiya Aunty gashi yanxu yana damuna dan ma yau bani da lectures da abin ya ha'du min biyu. dan Wlhi baxan iya xuwa ba. Xuciyar tacika da tunaninki da fargaba. KHAMIS Yafa'da kamar xaisa ma XEEE kuka.....
Tace toh minene
Yace ina sanki ina qaunarki xaki Aureni
Tayi Murmushi Tace har na haifa maka yara masu kama dani kyawawa
Ina sanka KHAMIS
Yajah numfashi cikin farin ciki Yace na samu nutsuwa Aunty xan 'danyi bacci kafin naxo ganinki
Tace ina fatan xakayi mafarkina
Yace kwakwalwar tawa babu komai acikinta sai tunaninki. Mafarkin ki shi yadace da ita
Cikin murna Tace me xan ce ne dan Allah
Yayi Murmushi Yace da'dine yayi miki yawa my Luv. kawai ki kwanta kema xanxo miki cikin baccinki na tayaki hira. Kuma xanso
Ki canja min Suna daga Qanina xuwa.........
Tayi saurin katse shi da cewa xuwa my sweetheart....
Yace yayi Sosai saikin ganni mun ha'du
(Toh ha'duwar XEEE da FAWAS kenan. Rahamat na gaisheku
👯
)
Shuru SAILUBAH tayi cikin mamakin ganin kofar RAMA
DAN akulle da'alamar xai hukuntata ne kamar yanda yasa ban
Tayi kwafa xuciyarta nayi mata xafi tana kuma tsoranma kanta ciwo kamar yanda lamarin ya saba xuwan mata.
Da kuka tayi part 'din momynsa tana tambayarta ina jaye.....
Momy Tayi Murmushi Tace le
fin me kikamai haka.
Tace Wlhi Momy bawani abun xafi bane Amma yake san hukuntani kamar yanda ya saba. danya samin ciwo
😰
Khairat tayi dariya Tace Aunty LUUVAH wai yaushe xaku dena yin fa'dane ke da Ya RAMADAN ya dena miki haka yana saki kuka
Ta harar
eta tare da kallan Momy Tace dan Allah Momy ina yake.....
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [1:12PM, 21/11/2016] Rahamat Nalele
👯
:
👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯
*BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*
👯
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nal
ele*
Part 46 to 50
Momy ta qarayin Murmushi Tace ban san inda yaje ba SAILUBAH. Amma ya shigo 'daxo Cikin jin yunwa harna lalla6a shi yaci abinci daqar...
Goge hawayanta SAILUBAH tayi Tace toh bara naje waje ko Allah xaisa na gansa
Murmushi M
omy tayi Tace toh Allah yasa ki ganshin
Khairat Tace nima futa xanyi Aunty mufuta tare
Sun fitoh harabar gidan ne SAILUBAH ta kalli Khairat Tace me Ya hanaki xuwa skull yau
Tace kai Aunty LUUVAH. Ya RAMADAN yana neman har gitsaki amma ai yau ba ran
ar skull bace
SAILUBAH tadafe kanta Tace na manta Wlhi
Haka suka dinga zagaye layin ba RAMADAN ba alamarsa.
Da takaici SAILUBAH tadawo gida
Tasan baxai ta6a yarda Su ha'du ba
Batafi minti biyu ba XEE ta shigo 'dakin nata
Aiko suka rungumi ju
na suka tafa. Kana suka xube agado
XEEE Tace yana ganki haka. SAILUBAH tajah numfashi kamar xatasa kuka Tace Wlhi duk na rasa nutsuwata XEE. RAMADAN yana gwarani san ransa imba bin umarninsa nayi ba baxai birni cikin nutsuwata bah.
XEE tayi dariya Tace
nasan tatsuniyar gixo bata wucce ta ko'di. Basai kince Komai ba. Nasan yana san ne kirabu da wannan Alhajin da yashiga xuciyarki farat 'daya
Tace Wlhi XEE hakkane. Ya xanyi da RAMADAN kwata kwata baya san ya ganni da wani 'da namiji sai yayi duk yanda za
iyi ya rabani dashi
Gashi idan Nace bai'isa ba ya qaurace min ya samin ciwan rashin ganinsa
Gaskiya XEE sabo da mutum matsala ne. Ba kiji yanda hankalina yatashi 'daxu bah. Kwata kwata nane meshi na rasa alayin nan kaf
Ban ta6a ganin 'dan iska irin RA
MADAN ba.
XEE tayi dariya Tace kice wannan karan mah saiya kwantar dake ciwo. Hmmm rikicinku yana tsamani
Ba wanda ya isa ya miki abinda RAMADAN yake miki
Shine yake miki duk iskancin da yaso kuma Ki rabu dashi
Shine Wanda idan yace miki Auntyna bar
abu kaxa iyi abu kaxa kike yi kuma Ki bari
Gaskiya yana burgeni Sosai Amma daga dukkan alamu baxai samu kanki akan wannan Alhajin ba
SAILUBAH tata6e baki Tatashi ta 'daukoma XEE ku'da 'dan nan ta dire a gabanta
Tace ayanda na rikice 'daxo. Kuma j
iya na kasa yin bacci wanda har yanxu hankalina atashe yake. Na kasa samun nutsuwa. Wlhi xan iya hakuri da Alhaji Aminu saboda RAMADAN
Da na'dauka xan iya jurewa Ashe abin ba haka yake ba
RAMADAN ya shiga raina Sosai. Ayanxu nagane farin cikinsa shine
nawa XEEE....
XEEE wacce tawaro dan ganin tulin ku'din da yake gabanta sam dena jin kalaman SAILUBAH tayi dan tarikice da ganin ku'din Tace tab Amma wannan mutumin yaxo da xafinsa. Kataqi
😳
SAILUBAH tajah numfashi Tace nayi kyauta da dubu 'dari biyu
da ishirin
Yanxu ki ibi yanda yamiki. Sai muje gidan marayu in basu yanda natsara sai muje wajan almajirai daga nan sai muje supermarket da biotic muyi siyayya ko
XEE ta washare baki Tace yayi yayi yayi SAILUBAH Gaskiya kin ha'du
Nan suka dinga tatt
aunawa har suka bar gidan
Kamar yanda SAILUBAH Tace haka ko sukayi
Sunje gidan marayu sun cike takaddu sun bada nasu tallafin inda SAILUBAH tasha kyakkyawar addu'a sukayi wajan almajirai nan ma sunsha saka albarka
Daga nan sukayi supermarket da bio
tic sukayi siyayyarsu suka dawo gida agajiya
XEEE Tace Kinga bara nayi gida dan yau ina da babban ba'ko KHAMIS
SAILUBAH tayi dariya Tace toh. Saiki shirya kalaman da xasu burkita shi
Tace hmm wannan shegen yaran aiya fini kalamai........
Bayan t
afiyar XEEE Alhaji Aminu ya dawo ma SAILUBAH
Ta kallesa Tace Ashe Abbana yasan mahaifinka
Yace aidama na gaya miki
Ni dai yanxu fatana Allah ya temaken kixama mata agareni cikin wata 'daya
SAILUBAH tawaro ido Tace wata 'daya fah kace
Yace yes. Yay
i ka'dan ne
Tace kwarai mah kuwa
Ya xa'ayi a wata 'daya in soka. Inji ka kwanta min arai. Yaushe na sanka Da har xan san ko kai waya cikin lokaci qanqani haka
Kuma mah ina da buruka araina wanda nakeso saina cikasu kafin nayi aure.
Kawai ka share ba
tun na'dan wani lokaci kafin nan na sanka ka sanni
Ya kalleta da kyau. Kallo 'daya yayi mata ya gane yarinyar xatayi gaskiya. Xata fa'deta komai 'dacinta yayi Murmushi Yace xaki soni Amma agidana
Ban ta6a soyayya ba sai akanki
A tunanina SAILUBAH
tsayawa soyayya atiti rashin wayewa ne. Akan me xan xauna in 6ata mana lokaci gurin so bayan Auranki xanyi
Me xai hana muyi duk abinda xamuyi agidanmu
Sam baxan ta6a tsayawa yaudararki ba.
Kiyar dani baxan ta6a yarda in 6ata miki lokaci abanxa ba.
I
na sanki. Xakiji da'din Aurena. Kuma xaki soni fiye da yanda xaki so kanki
Ina rokwanki da Allah ki yarje min in mallakeki nan mah da sati biyu
SAILUBAH ta kallesa Tace ragewa mah kayi.
Yace aike 'dince akwai burkita mutum
Wlhi tunda na ganki nadena
samun bacci Cikin kwanciyar hankali. Duk juyi idan nayi tunaninki ne yake damuna.
Juya ido tayi Tace hmm Gaskiya sai nayi tunani dan bana san aikin gaggawa
Yace OK. 'daxoma mahaifina yake cemin xaixo ga Abbanki
Tace ba lefi Allah ya tabbatar da al
kairi
Yace Ameen
Shuru SAILUBAH tayi a 'daki tana tsaqa da warwarwa
Shin ta AmEEn CE ne ko tabari na'dan wani lokaci
XEEE na xaune kan kujera tana danna wayarta addu'a take Allah ya kawo mata sahibin nata yanxun kamar yanda Yace mata....
Mama Tace naga kinyi wanka kinci ado kuma kin xauna badai fita xaki da'dayi ayammar nan ba dai ko
Tace ba inda xani mamah kawai.....
Bata qarasa bah saiga KHAMIS yashigo harabar gidan nasu da motar shi
Daga window XEEE ta han goshi.
Mama Tace ga mutu
minki KHAMIS
Tayi Murmushi cikin basarwa Tace bansan da xuwanshi bah dana fita shikenan yayi rashin sa'a
Mamah Tace aikowa dai......
Daidai nan ya shigo falan ya durqusa ya gaida mamah Tace lafiya lau yaran kirki ina ka baro RAMADAN da FAWAS yaran kir
ki
Yace Suna bayan layin nan wajan wani abokinmu nima inasan kar6ar wani abu ne gun Aunty XEEE. Tace ayya Allah yayi muku albarka. Yace AmEEn. Tatashi tabar falan
KHAMIS yabi XEEE da kallo ka'dan Yace my Luv Kinsan baxan iya sakewa anan ba ko.
Pls tema
keni muje mota kona samu na gaisheki cikin nutsuwata
Cikin sanyi Tace idan naqi fah
Yace sai in saka miki kuka
Tace toh 'danyi ka'dan inji ya kukanka yake
Tashi yayi yana murmushi Yace ba ruwana. Ina san kiyi bacci yau cikin kunciyar hankali idan ku
ma nayi miki baxa kiyi shi cikin kwanciyar hankalin ba. ina jiranki amota
Har ya kai 'kofah ya juyo.
Idan kintashi fitowa kifito min da dariyar ki me sani qara sanki. Yana fa'din haka yaficce daga falan
XEEE tabishi da kallan so
Lalle 'da namiji b
ashi da kunya. Kuduba yanda KHAMIS ya rufe ido yayi fatali da matsayin da yake bata ada na yayarsa yanxu ya juya shi ya koma na Masoyiya.
Tayi Murmushi Tace Allah na roqeka idan da aikairi soyayyata da wannan bawan naka ina rokwanka kasa ya xama miji agar
eni ya soni fiye da San da nake masa
Idan ko ba