Showing 21001 words to 24000 words out of 108953 words

Chapter 8 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

8

alkairi acikin tafiyar Allah ka munsanya min da Wanda xai xama alkairi agareni.

Ahaka tafitoh dama ya bu'de mata qofar sai kawai tashiga tarufe

Yace ina wini my Luv

lafiya lau

da fatan kinkai yammac

i lafiya

lafiya qalau

Yace toh Madallah

Suka 'danyi shuru ka'dan can Tace ya kake jina aranka ne KHAMIS

Yace kamar yanda masoya sukeji aransu idan suka fa'da soyayya.

sai ya kama hannunta cikin yanayin damuwa Yace na sanki ina qaunarki my Luv dan

Allah ki riqeni amana.

Tace Kaine xaka riqeni amana

Bana san kishiya KHAMIS bana san in ganka da kowace mace ka temaken mu gina wata rayuwa dagani sai kai

Yayi Murmushi Yace na miki alqawarin inhar kika iya dani ba wata mace da xata mallakeni saike '

daya.

Tace Wlhi xan iya da kai Sosai masoyina

Yace toh Allah yasa

Can Tace wai ina RAMADAN ya shiga ne yau. Yace yata dama Aunty LUUVAH hankali ko

Tace sosai ma

Yace yana nan yana jinyar kansa. Ki share kawai. Dan kin san bayau suka saba ba.

Ta

ce Hakka ne Amma fah kasan bana san damuwar SAILUBAH

Yace kar wani abu ya dameki. Kibari xan lalla6a yaje gareta

Tace dako ka kyauta.......

Qarfe Tara na dare SAILUBAH na tare da Abbanta itada Kakah yana gaya musu mahaifin Aminun nata ne yaxo 'd

axu shida qannansa kuma sun xanta yasamu gamshash shan bayanai

Gashi yanxun sun bada kudin sadaki da nagani inaso da dai sauransu. Yaja nufashi ka'dan kana yaci gaba da fa'din

Saiki shirya na basu KE nan da wata biyu xa'a 'daura muku Aure...........

[

3:40PM, 21/11/2016] Rahamat Nalele

👯

: SAILUBAH ta waro ido da dafe qirji Tace kabasu ni

Yace eh dan sun nunamin yaran yana sanki Sosai kuma yana so ayi komai da wuri danshi ba maxaunaci bane

SAILUBAH Tace jiya fah na fara ganinsa Abba akanme xan Au

resa da wuri haka dan Allah

Abba yajah numfashi Yace ko yau kuka gamu da juna tunda kika nunamin kina sanshi kuma nayi bankice akansa nagane yaran kirkine dole Ki Auresa yanda na tsara

Tace haba Abba......

Yayi saurin katseta da fa'din kar kice min

Komai. Dan baxan canja maganata ba.

Da kuka SAILUBAH tabar falan

Kakah taja numfashi Tace nidai abi yarinyar nan ahankali banaso a matsa mata

Shuru Abba yayi mata dan yana kulata xatace abarta har susan juna....

SAILUBAH na kwance tana kuka da

n Allah ya sani batasan ayi mata Aure yanxu

Can tafara kiran RAMADAN tana addu'ar Allah yasa ya kunna wayan nasa

Aiko bai kunna ba. Dan haka tayi firo da wayan takaicinta ya xaman mata biyu

Can Tatashi daniyar taqara xuwa gun Qanin nata......

Loka

cin ko RAMADAN yana 'dakinsa shida FAWAS Suna gulmar wata yarinya da RAMADAN 'din ya burkitata yau

Fa'dama Fawas yake

Kasan kuna barin gurina 'daxu

Kawai saina fitoh dan shiga Jifatu.....

Basai kawai naci karo da ita ba.

Nace am sorry dan Allah bans

an kin tawo bah

Ta kasa min magana

Niko na kwashe mata kayan nata na miqa mata ina qara bata hakuri

Kasan meys faru

FAWAS Yace aa

Yace dana kalli fuskarta sanda gabana ya fa'di

Bayanta Wasu manyane masu tsaranta

Kallo 'daya xaka musu Kasan b

a imali atare dasu

'Daya daga cikinsu Yace kai Kasan wannan wacece da kayi kuskuran cin karo da ita.

Ayanda na lura suna da xafi

Sa6anin ita da takemin wani kallo me nuna alamun in ankare da ita

Ganin hakan yasa nayi Murmushi Nace Allah yajah da xama

ninki gimbiya tauraruwa kuskure nayi hakan baxata qara faruwa bah

Tace ayya karka damu me sunanka

Nace RAMADAN

Tace suna me da'di. Xansu kaban number naka dan ka iya kalamai idan naji sha'awar hakan xan kiraka

Nace ba damuwa

'Daya daga cikinsu ya

kar6i kayan ni kuma na kar6i number nata nakirata

Tayi Murmushi Tace saika jini

Nayi yaqe nace toh...

Muka rabu a haka

FAWAS Yace kyakkyawa CE ita 'din

RAMADAN yayi dariya Yace ina fa wani kyau mummuna da ita

Dana kalleta fah saida gabana yafa'di

FAWAS yayi dariya Yace saika shirya gaya mata kalamai idan ta kira ka

Kan yayi magana SAILUBAH tashigo 'dakin ahankali

Ta kallesa da muguwar harara.

Ya kafeta da ido Yace me yasa Ki kuka Auntyna

Cikin jin haushinsa Tace ban sani ba

Ina kashiga ya

u

Ya ta6e baki. Wani gu naje

Shine ban kai ka gaya min ba

Yace kinyi min lefi Auntyna ya xanyi in gaya miki.......

FAWAS Yace Barka da dare Aunty LUUVAH

Ta kallesa Sam batasan dashi bah Tace barka FAWAS ya Momynka Yace tana lafiya. Ya fa'di hakan d

asan ficcewa. yana me cewa kasameni a mota

RAMADAN Yace toh Amma fah sai naji da Auntyna

Yace nasan ai wannan dole ne

SAILUBAH Tace me yasa kake san jefani cikin damuwa ne RAMADAN

Kallanta yayi da qarasowa kusa da ita ya kama hanunta Yace ko wani

ne yayi yun qurin saki cikin damuwa saina 'dauki mummunan mataki akansa bare ni da Kaina

Ina San farin cikin ki Auntyna ki yarda dani.

Rai nane bai kwanta da wannan mumumin naki ba

Tace gashi har Abba ya basu ni wai nan da wata biyu biki da fashewa da

kuka......

Arikice RAMADAN yasaki hannunta cikin tsoro Yace bar fa'da min dan Allah Auntyna pls

Tace na rantse da Allah mana

Kuma gaskiya ni bana san Aure yanxu

Durqu sawa yayi a gabanta Yace innalillahi-wa'inna'ilaihir-raji'un

Haba Auntyna me y

asa xaki min haka

Xan iya rasa rayuwata akan hakan. ki temaken dan Allah. Yafa'da kamar xai fashe mata da kuka hankalinsa tashe

Cikin alamun damuwa ta durkusa. A gabansa cikin sanyi Tace me xaisa ka rasa rayuwarka

Ya kalleta idan shi jajur Yace nima ba

n sani ba....

Ta kama fuskarshi cikin tashin hankali Tace ka gayamin dan Allah pls fa'damin.....

By Hajju

[20/03, 17:09] 80k:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*



👯

*BANAH*



👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-rahmanurrahim*

*Part 51 to 55*

Tace hmm ina San ganinka yanxu.

Yace muna qauyan takai fah

😳



Tace ko qauyan inane ina San ganinka yanxu nace. Tana fa'din haka ta kashe wayan

KHAMIS Yace yadai

Yace mukoma gida yanxu pls.......

FAWAS Yace kut. Kama isa

Gaskiya kai 'dan rainin hankaline

Toh bari kaji. Wlhi baxa mubar qauyan nan ba harsai na sace xuciyar yarinyar can

RAMADAN ya 6ata fuska Yace hankalina ya tashi.

Auntyna tana can tana kuka akaina

Bana san kukanta kai kasa

ni. Kabari mah qara xuwa

Yace Wlhi Wlhi ba'inda xamu saina sace xuciyar yarincan

Ta rikitani over baxan iya bacci ba wlhi. Gwara Ku tunda kun saba. Dan wannan ba bakwan abu bane awajanku

Shuru RAMADAN yayi dan yasan tunda FAWAS ya gigice saiya 'dor

ata akan hanya xaibar qaunyan

KHAMIS na jinsu yayi shuru yace aransa Allah ya tsallakar dani saura ku

Ahaka sukaje gidan me gari sukayi gaisuwa dake yaran jikan gidanne

Duk da yake agidan mutuwa suke. Hakan bai hana mutanan qauyan xuwa ganinsu ba

Bayan sallar axahar kowa ya Washe suma suka shige mota dan xuwa gidansu HAMEEDA

Wani yaro suka samu me surutun tsiya. KHAMIS Yace Kasan gidansu wata budurwa kyakkyawa haka

Tana da 'dan shekaru

Yaran ya 'daga kai yana kallan sama Cikin tunani Yac

e HAMEEDA wacce tayi bandaro.

RAMADAN Yace miye bandaro

Yaran ya kalli RAMADAN Yace yanxu bakasan miye bandaro ba

KHAMIS Yace eh miye

Yace bandaro shine abinda yaqi siyuwa a kasuwa

FAWAS Yace ita toh 'Yar tallece da taqi siyuwa

Yaran yayi dariya

Yace aa itafah ba wanda yake Santa ne dan sa'anninta duk sunyi Aure harda yara itako tana gida ba mashin shini

Koda yake tana hannun wata qanwar babanta ne Innah Hansai

Sam bata santa aiki take sata Sosai ba qaramin gana mata axaba take bah........

R

AMADAN Yace ya isa haka. Muje karakamu gunta ko itace wacce muke nema

Aiko yaran ya shiga motar tasu yanata murna yau gashi amota har suka iso gidansu HAMEEDA

Yace toh ga gidan

FAWAS Yace jeka kira mana ita

Yace aiko naje innanta baxata bari ta fit

oba

RAMADAN ya dafah yaran Yace akwai samari agidan

Yace eh mutum 'daya ne Alo

Yace OK yanxu dai ga wannan. Ya miqa mishi gudar 'dari biyu Yace ka sai littattafai na makaranta kaji

Cikin farin ciki da murna Yace Nagode Yaya Allah yasaka da alkairi

ya fitta daga motar

Har yayi nisa ya dawo idanshi nakan RAMADAN Yace ko in shiga in yima innan tata wayo sai in gayama HAMEEDAN xuwanku

FAWAS Yace Yauwa yaran kirki maxa jeka

Aiko ya shige gidan da gudu

A tsakar gidan yasamu HAMEEDA tana tanka'dan

masara

Cikin farin ciki Yace HAMEEDA kinyi baqi 'yan gayu 'yan birrni

Tace suna ina Yace suna 'kofar gida

Tace bari toh nayi sauri naje kan innah ta dawo

Yace bata nanne

Tace eh taje gidan jummai

Yace kiyi sauri karsuyi xuciya Su tafi

Tace ka

fiye surutu Ya'u kace ina xuwa

Yace toh

Da murna yake gayama su FAWAS gatanan xuwa sukace toh mungode ko

Yaran yana barin gun HAMEEDA ta fitoh

Dama RAMADAN da KHAMIS Suna cikin mota ya yinda FAWAS ya fitoh ya jingida da motar

Aiko ya xuba mat

a ido

Taqarasa gareshi Tace wai da gaske kakeyi

Yayi Murmushi Yace eh kai. Ko baxaki soni bane da gaske in qara gaba

Tayi dariya Tace aitunda kai 'dan birnine baxan qika bah

Sai dai matsalar kai qaramin yaro ne.....

Ya katseta da fa'din. Naji ni qara

min yaro ne Amma xan iya riqe mace ai

Tace kai yanxu kasan me ake kira da Aure

Yace ban sani ba Amma inna aureki saiki sanar dani

Tace aini ba 'Yar iska bace

Yace oho nine 'dan iska

Tace nidai bance ba. kawai kashere batun son da kake min

Yace b

axan share ba. Dan kinyi min tako ta ina

Tace me kake so kace

Ya wurga mata wani kallo nan take taji yayi mata wani bala'in kwarjini jikinta kuma ya mutu cikin sauri ta sunkuyar da kanta qasa

Yayi murmushi dan ya hango yanayin data shi

Yace inaso

ince ke kyakkyawace kuma abin San kowane 'da namiji

Da sauri ta kallesa Tace da gaske ni kyakkyawace

Kuma abin san kowane 'da namiji

Yace kwarai ma kuwa

Tace shege Iro 'dan iska Yace nafi kowa muni a qauyannan namu

FAWAS ya waro ido

😳

kamar gaske Y

ace wanene shi haka in hukuntashi

Tace wani me satan kajin Mutane ne duk qauyannan sun sanshi Sam bashi da hali me kyau

Dawai yana sona toh danace bana san shi shine ya gayamin baqaqen maganganu har dacewa ni mummunace kuma wai ahaka xan dauwama agid

an mu ba mashin shini bare inyi Aure.

Ta qarashe da nuna damuwarta

FAWAS yajah numfashi Yace kalleni. Ahankali takallesa

Yaci gaba da fa'din. kina sona.

Ta lumshe da 'daga mai kai

Yayi Murmushi Yace kin yarda zaki Aunreni Ki nunamin me ake nufi da

Aure

Ta rufe fuskarta Tace eh

Yace toh daga yau ko bananan Karki kuskura Ki kula wani saurayi dan ina da kishi xan iya illata duk Wanda naxo nasamu dake

Cikin shagwa6a da daure fuska Tace ni fah banda saurayi

😔

Yayi Murmushi da fa'din. Shi Iron f

ah

Tace ainace maka nace bana sanshi ko.

Yace toh naji

Nan sukayi shuru

Xuwa can kuma Kamar an muntsineta takallesa da Murmushi

Tace in kawo muku 'dan malele yana da da'di Wlhi

Da sauri FAWAS Yace aa barshi

Ta 6ata fuska kamar xatayi kuka harda j

uya mishi wai ita adole ranta ya 6aci kuma tayi fushi

FAWAS yayi Murmushi ya dawo gefan data juyamai bayan ya ha'da hannunsa biyu alamun ban ha'kuri Yace yi hakuri YAYATA jeki kawo min Amma ni 'daya

Da sauri ta kalleshi da dariya Tace da gaske xakaci Y

ace eh mana. kin san ai baxanqi abin Masoyiyata ba.

Tace naji naqara sanka Yace Allah yasa na mallakeki matsayin matata

Tace AmEEn da shigewa cikin gidan nasu ya bita da kallo

RAMADAN da KHAMIS suka fitoh daga motar suka sakama FAWAS dariya

RAMADA

N Yace xakaci 'dan saluhu ko 'dan talatu tace maka ne ko Mene

FAWAS yajah tsaki Yace ban sani ba

KHAMIS Yace katemaki kanka da kace takawo maka kai 'daya.

Kanya bashi amsa harta fitoh da wata tsohuwar robah ta ajiye akan dakalinsu

Kallo 'daya FAW

AS yayima robar gabansa ya fa'da

Dan Wlhi ko karansa na gidansu yafi qarfin cin wani a robar

Haka yaje gareta ya xauna a dakalin

Tace kaganshi ko. Yanxu na gama da xafinshi gashi yaji manja

Arayuwar FAWAS bai ta6a ganin irin wannan abun ba

Yace ai

kuwa gashi nan sai Qamshi yake ya ake cinsa

Tace kai

😳

bakasan 'dan 'danlele ba

Ya juya kai Yace tunda yanxu ina tare dake ai Xan sanshi ko

Ta 'dagamai kai Tace aha. Dake kai 'dan birni ne kaga harda cokali na kawoma.

FAWAS ya kalli cokalin wani ko '

dad'de dashi sai dai a tsaftace yake

Ya kar6a da Murmushi Yace Nagode

Nan ya gutsira ya kai bakinsa.......

Aiko cak ya tsaya shi bai ha'diye ba kuma bai xubar bah.....

Yayinda ita kuma ta kafeshi da ido. Ganin haka yasashi ha'diyewa da sakar mata Murm

ushi

Tayi dariya harda tafah hannu Tace yayi da'di ko

Ya 'daga mata kai cikin murmushin yaqe Yace Sosai mah

Tace Yauwa saika cinye dukka in qaroma kan Innah tadawo

FAWAS ya waro ido Yace in cinye fah kikace. Tace eh ko wani abune

Ya kalli Su RAMAD

AN cikin damuwa kamar xaiyi kuka Yace aa

RAMADAN ya kalli KHAMIS suka saki dariya

RAMADAN Yace bala'i. Watoh shidai SOO maseefa ne

KHAMIS yayi dariya Yace haka siddan gari banxa wani yaba FAWAS waccan jagwalgwalan sai mutum yasha mari Amma dake SOO

daban yake da Komai kaga ko xaiyi kuka sai yayi yanda takeso

RAMADAN yayi Murmushin mugunta Yace bari mugani koxai cinye idan ya cinye insa ta qaro mishin

KHAMIS ya waro ido Yace haba dan Allah ka tausaya mishi ai

😆

By Hajju

Kunce kunaso ko ka'

dan ne toh gashi nan

🙋🏼

[20/03, 17:09] 80k: [12:24PM, 22/11/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*



👯

*BANAH*



👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 46 to 50

Yace Wlhi Auntyna ba

n Sani ba

Kawai dai ni bana san kixama mata agareshi ne

Tajah tsaki da sakin fuskarsa Tace nidai ina san shi dan ku'dinsa Amma ban shirya Auransa yanxu ba

Yace pls my Aunty Ki temaken Karki Aure shi.

Takalle shi ka'dan Tace har naji kuma bana san sh

i tunda baka san shi

Sai kasan yanxu maganar ba a hannuna take bah tana gun Abbana.

Shuru RAMADAN yayi duk ya burkice tunaninsa 'daya shine Abbanta Sam Baya magana biyu yanada xafi Sosai.

Ba abinda yafi dacewa kamar yata addu'a dan itace mafuta.

Ya ka

lli Auntyn tashi cikin damuwa Yace kiyi min alqawarin baxaki Soshi aranki ba

Ni kuma xanta jifansu da addu'a har Allah yasa xancan ya wargaje

SAILUBAH ta harareshi Tace wai in tambayeka man

Yace ina jinki Auntyna

Wai meyasa Sam baka san ka ganni da

wani 'da namiji

Yayi murmushi Yace nima ban sani ba. Amma xanyi qoqarin in sani nan gaba

Ta qara harararsa Tace hmm kafin kasani nixan fara sani dan nasan tabbas akwai manufarka akan hakan Yace Auntyna kenan xanso Ki rigani sani. Amma kiyimin alqawari i

dan har kika sani baxaki qini ba

Tace duk duniya bawanda nake jinshi araina kamar ka.. Ba ranar da xataxo min wacce xatasa in qika.

_Yayi Murmushi da fa'di aranse tana kan layi Amma takasa ganewa_

Afiliko cewa yayi hmm xanso in dauwama dake har qarshen

rayuwata

Tayi Murmushi Tace wai wane irin SO kakemin ne Qanina

Yace irin son da masoya Su.........

Sai kuma yayi shuru

Tace qarasa mana

Tashi yayi ya 'dau wayarsa tare da kama hannunta Yace idan na qarasa mummunan mari xansha agunki

Ta kulle 'kof

ar tasa suka nufi waje Tace kome yasa

Ya kalleta ka'dan da Murmushi Yace bansan me xance miki ba

Ta kallesa........

Wani kallo ya sakar mata wanda yake da tabbacin ya kulle maganarta kenan

Aiko tuni jikinta ya mutu mu'dus

Cikin wata wahalalliyar mur

ya Tace bacci yaxo min yanxu

Cikin sanyi murya Yace nasani Auntyna. Ya fa'da da kai hannunshi gefan fuskarta ya qara da cewa xaki iya kaiwa 'dakin ki koni in kaiki

Tace hmm Ba 'daukata xakayi ba bare inji damama

Inna ganni a'dakina dole qafatace ta

kaini. Karka damu Qanina xanje da sayyadata

Yayi Murmushi da janye hannunsa Yace in har baxaki iya takawar ba.

Ki fa'damin. Dan Wlhi 'daukarki baxai ban wahala ba. Kodako xanta yawo dakene ahaka

Tadaki

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login