Showing 99001 words to 102000 words out of 108953 words

Chapter 34 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

18

waro ido

Yace kayi shuru danni ba qaramin gasani jiyan nan Auntyna tayi bah

Wlhi qarya kalakala nashirya mata kafin nasamu kanta

Kayi shuru pls karka jamin jangwal

😰

Dariya

😂

Sosai FAWAS ya kwashe da ita Yace kace ni an'dan min sausaici ka'dan

RAMADAN Yace hmm yanxu ina xaka

Yace ga KHAMIS xani pls muje muji tare dan Allah

RAMADAN Yace toh ban minti 'daya pls

Yace nabaka minti biyar dai kasa meni amota

RAMADA

N yayi Murmushi Yace baxance yayi yawa ba kaqaramin biyar ya xama goma

FAWAS ya ficce daga falan yana cewa kaika sani Amma kashanyani Wlhi tafiya Xanyi....

Tas tashanye agwali6an tana xaune tana karanta wani Littafi waishi *LEEKITAN ZUCIYAH*

```ita

ka'dai Rahamat tabama aranshi banda su siS ummu Yahaya da siS Hajjaju masu leqan samareen banah```

😂



RAMADAN ya 'dane kan cinyarta yana leqa fuskarta Yace lalle Aunty. Shine harda shanyewa baki ragemin bah.....

Kantayi magana yayi saurin ha'de bakins

a da nata

Ta tureshi Tace baka gajiya RAMADAN

toh ai bakin naki ne me laushi. Yafa'da yana shafa la6anta

Tace pls kasiyomin bai isheni bah

Yace hmmm naga Cikinki yana 'dan tasowa

Tace haka yake Yace aa fah kidai kalla dakyau Tace te6ace fah

Yac

e baki da ita Auntyna

Tace toh me kake nufi. Ta qarashe da waro ido

😳

Yace kawai dai na lura kamar nayi ajiya acikin ne

Tace tame

😳

....

Shafa fuskarta yahau yi cikin annuri Yace Aunty kinada ciki

Da sauri SAILUBAH ta kalli Cikinta kamar xatayi kuka

. Tace ciki RAMADAN fa kace

😰

Yace eh man. Ko baki sone

Tace bafah yanxu nake sanshi bah

Yace saboda kinaso kici amarci dakyau ko

Tace wayyo ni SAILUBAH

😬

Kama fuskarta yayi Suna kallan juna Yace kiso cikin nan Auntyna. Dan ina sO

Soko sosai mar

a misaltuwa

Pls kiban farin ciki dan Allah ina San yara da yawa Auntyna

Shuru SAILUBAH tayi

Aiko sai ya hau kissing 'dinta yana cewa kinji Auntyna

A shagwa6e Tace naji

Ya rungumeta tsam Yace Yauwa Auntyna bara muje gidansu KHAMIS

Tace yau ba xu

wa office kenan

Yayi Murmushi Yace ai ina fitowa daga skull nakira Dady nace mai yayi hakuri kina buqatata

😀

SAILUBAH tawaro ido Tace haba RAMADAN da gaske kakeyi dan Allah lace mai haka

😳

...

Gyara xamansa yayi yana shafata Yace da gake nakeyi

Shuru

SAILUBAH tayi tasan ta6ara irinta RAMADAN xai iya fa'din abinma da yafi haka......

Jin yana neman fitoh mata da breast ne yasata riqe hannunsa Tace FAWAS yatafine

Yace aa

Tace meyasa kamin qarya toh agun Dady

Yace wasa nake miki daga gidansu KHAMIS 'd

in xan wucce dan akwai wani lissafi da xamuyi mu uku Dad da junior da Ni

Amma Dady yakira junior ya gaya mai awaya Yace muyi kawai

Auntyna xan baki mamaki akan wannan kasafin da xamuyi

Xatayi magana Yace bansan kice komai sai kin gani kawai....

Ya fa

'di hakan da mannama breast 'dinta kiss kana ya tashi daga jikin nata yana cewa bye my Aunty my wife my baby... Nutsuwata

Murmushi kawai tayi ta'daga mai hannu

Sanda taji tashinsu Sannan tayi gun Innah Yalwa

Cikin murmushi Innah Tace na lura ciki

ne dake

kidinga yawaita cin wake da hanta na manja SAILUBAH xai qara miki lapia keda abinda yake cikinki

Sannan da safe kidinga shan manja cokali 'daya kafin kici Komai xai dinga wanke duk dattin da yake jikin yaro yasa fatarshi tayi kyau na bam mamaki

Toh SAILUBAH Tace dan xuciyarta cike take da mamakin kanta yanda akayi takasa gane ciki ya shigeta har RAMADAN ya gane.

Ita sai yanxu ma tatuna batayi al'ada ba wannan watan

Fakar idan Innah tayi tashafa cikin nata soyayyar shi tacika xuciyarta

🙂

Sun sami KHAMIS ya baje yana xubama XEE kalamai na luv

XEE takalli FAWAS Tace yadai naganka Cikin farin ciki haka

Yace kedai bari kawai Aunty XEE

Tace baxa dai agayamin bah kenan

Murmushi kawai yayi mata

Takalli RAMADAN Tace 'dan Qanina gay

amin

Yace Karki wani damu dasai kiji Aunty XEE dan Bakomai banda gwulmar HAMEEDA da take cinsa arai

Tace nayarda da maganarka RAMADAN

Kace mah SAILUBAH gobe ina xuwa gareta.

Ta fa'di hakan da kallan KHAMIS tana cigaba da cewa. Toh my luv bara nayi

shashin momy in kun gamah najika

Yace no daga nan wuccewa kawai xanyi dan nayima momy lefi

Tace gayamin mekayi mata dan in fara yimaka kanfen kan ha'duwarku

😀

Murmushi yayi yace xan gaya miki amma saikin fara amai

😀

Harararsa tayi tace kariqe abink

a Toh

Tafa'di hakan ranta 6ace da ficcewa daga falan

Murmushi KHAMIS yayi yana rayawa aransa yaushe xaiga ranar da xata fara laulayi

Kullun maganarsa gareta kenan

Da farko dai baso takeyi ba. Aganinta bataci amarci ba

Dan haka takemai da'din ba

ki akan tana so

Amma yanxu da taga yana so Sosai sai kawai tasa aranta itama tanaso

Amma har yanxu shuru kakeji...

Abin ai na Allah ne

😀

wai budurwa da jika baxawa bata samu ba

Mun ajiye wannan kwan tunda kai katsa wasa....

FAWAS ne yayi furucin

nan

RAMADAN ya cafke da fa'din HAMEEDA nada ciki SAILUBAH na da ciki

Sauran kai kaqara dagewa

KHAMIS yawaro ido Yace wayyo Allah kadubeni kabani

😃

nima.

Amiien RAMADAN Yace

FAWAS ko Murmushi yayi Yace lokacine KHAMIS namu dai ya riga naka

Yace natayaku farin ciki nimah kutayani addu'a pls

RAMADAN Yace Insha Allah

FAWAS Yace tashi karakamu yimusu siyayya kayan kwa'dayi

😀

Haka KHAMIS yatashi sukaje suka suyo masu kayan kwa'dayi kala kala

Kafin suka rabu kowa yayi office



Lissafi sukeyi sosai RAMADAN da Dadyn shi

Dady Auwal ne ya qarasa qar6o musu dukiyarsu

RAMADAN ya tsorata da yawan axxiqinsu

Tashi yayi ya kalli Dadyn nashi Yace bara nakira 'dan'uwana muyi shawara

Yace toh ba lefi

Kiran junior RAMADAN yay

i

Lokacin ya dawo daga cikin skull kenan xai xauna yaga kiran brother nasa

Yace kaga Su brother Aunty SAILUVAH.... Ta maqaleka sai yanxu tabarka kajini ko

Yace Allah Sarki ka'dauki haqqinta

Junior yayi Murmushi Yace toh fa'damin dan Dady ya kiran

i 'daxo akan maganar wannan ku'da'dan har kun gama lissafin ne

RAMADAN yayi Murmushi Yace eh Kasan na tsorata da dukiyan

Yace nasani ai dan idanka bai bu'de akan naira ba

Yace sonake muba Dadynmu da Dady Auwal da Dady Jibiril wani Abu a cikin duniyar

.

Junior yajah numfashi Yace ya dace kam kabasu abinda ya dace cikin nawa kasan Amma banda Dady Jibiril

Haka kaima banyarda ka bashi naka bah....

RAMADAN Yace mexai haka muyafe mishi mubarsa da Allah mudena Duba abinda yayi mana abaya mu fuskanci g

aba

Tsaki junior yajah Yace kana da takaici brother nagayama ban yarda kacire ko sisi cikin dukiyarnan kabashi ba

Idan kuma kaqibin xancena kayi abinda xakayi kawai

Yace am Sowie 'dan uwana

Naji xanyi yanda kakeso aman muyafe mishi

Yace mudai barsh

i da Allah kawai

Ba wani maganar yafiya

Ya kashe mana iyayan namu bamu 'dauki fansa ba sannan kace muyafe masa inaaa

Wannan kuma shida mahaliccinsa

RAMADAN Yace rayuwar daxamu barta mexai kawo rashin yafiya cikinta.....

Junior ya katseshi da cewa s

ai anjima da Allah

Amma kafin nan kashafa cikin matarka ka gaisar min da Babyna

Dan jiya nayi mafarkin harta haifa maka twice bye.....

Yana fa'din haka ya kashe wayan

RAMADAN yabi wayan da kallo yana mamakin xafin rai irin na 'dan uwannan nasa

Tunani yayi Sosai kafin ya koma ga Dadyn nasa yana cemai toh Dady abin da yadace yanxu araba dukiyata kashi biyu aban kashi 'daya

Sauran Kusan yanda xakuyi da ita kai da Dady Auwal

Hakama ta 'dan uwana

Murmushi Dadyn yayi Yace RAMADAN kenan

yanxu t

sofa yaxo mana ba'abinda Xamuyi da dukiya me tarin yawa haka

Xadai mu 'dauki abinda yadace mubar muku sauran

RAMADAN Yace toh

Karabata kashi uku ka'dau 'daya kaban 'daya inyaso saika ajiyemin 'dayan

Hakama xakayimah ta 'dan Uwana

Yace toh Madal

lah

Amma kana ganin xaka iya riqe kaso 'dayan RAMADAN dan naga dukiyar tanada yawa fah

Yace karka damu Dady xanbi da ita kan tafarkin addanin musullinci kuma dama inason cikama Auntyna wani burinta

Nidai fatana shine duk alkairin da kaji nayi mah wani

kar kaji Komai aranka Dady

Yace toh Allah yayi muku albarka Yace AmEEn

Nan Dadyn yakira junior RAMADAN yake qara labarta miki yanda sukayi da RAMADAN Yace ba Komai ai Dady albarkarku kawai muke nemah

Yace kunsamu my son ayi kararu lapia Yace toh D

ady

Daga gun Dadyn bank RAMADAN ya wucce

Transfer wasu maqudan ku'di RAMADAN yayimah SAILUBAH

Kafin yayo gida cikin farin ciki da nisha'di

Tana kitchen tana 'dan wanke wanke ya rungumeta ta baya Yace Auntyna...

Ta wanke hannunta da juyo ta

rungumeshi tana cewa Wlcm 'dan Qanina kuma mijinta..

Jan ajiyar xuciya yayi jin yanda qamshin sanyayyan turaranta yanda yake shigarsa

Ya lumshe ido ya 'dago da kansa a hankali suka ha'da ido

Yace Aunty....

Tace kadawo da futuna ko

'Daga mata kai

yayi Cikin yimata kallan qaunah Tace toh baqona yaxo

'Dan waro ido yayi Yace aike dashi saikin haifamin Babyna...

'Dan uwana yayi mafarkin kin haifa min kyawawa biyu masu kamarki

Tace waya ganni da 'yan biyu. Kabarni dai da 'dayan

Qara rungumeta yay

i Yace Wlhi xaxxafar addu'a nayi miki akan Allah yabaki 'Yan biyu sau uku

Kafin ya bara baki 'yan 'dad'daya

😀

SAILUBAH tawa waro ido

😳

Tace tab wannan story ne

A'inama kata6a jin anyi haka

Yace xa'a fara daga kanki

Nasiya miki kayan kwa'dayi da y

awa tunda nalura babyn nawa kwa'dayayyene

Tace aidama shine yake sani kwa'dayi

Yace eh mana kuma shinema ya qara miki da'din wannan abun

Ya qarashe maganar da shafa bayanta

Murmushi tayi dakai nakinta cikin nashi yana aika mata da sakwanni itamah t

ana bashi nata salan....

Ganin da tayi yafara rikice mata ne tajashi bedroom nasa

Ya rigada ya sabar mata dayi masa wanka dan haka yanxu mah itace tayi masa

Saidai Suna fitowa ya ya rungume abarsa sanda yasami cikakkiyar nutsuwa da gamsuwa sannan ya x

uba mata ido

Yace Auntyna dana rasaki matsayin matata dana shiga uku.

Tace ai tun ran farko ni taka CE RAMADAN

Shiyasa kake samun sa'a akaina kaketa juyani San ranka.......

Wasa yahauyi da qirjinta yana cewa jifan ki nadinyi da addu'a shiyasa

Shuru

tayi masa Ganin yana san qara samin nutsuwa

Sosai taqara bashi ha'dinkai. Sanda suka 'dauki lokaci me tsawo kafin suka tsaftace jikinsu

Tana gyafan gado tana tsame gashinta ne taga message 'din nasa

Gyara xamah tayi Sosai ta waro ido Cikin matuqa

r raxana Tace kaikakai

RAMADAN ya rungumeta ta baya Yace lapia Aunty

Tace kaduba maqudan ku'din daka turomin

😳

Toh menene

Yafa'di hakan da kissing 'din wiyanta

Tace miliyoyun ku'dine fah RAMADAN kaduba fah

😳



Yace eh nagani

Tace toh ai ban san

ka dasu bah......

Juyowa yayi gabanta ya 'dane cinyarta hannunsa saqale da wiyanta ya manna mata kiss Yace kinutsu Auntyna kijini dakyau

Cikin damuwa Tace ina jinka mijina

Yace Ni da d'an Uwa na junior marayune fah...

Arikice ta qara tsaida idanta ga

reshi

Kwantar da kansa yayi ga qirjinta yafara bata labarinsu. Tas ya gaya mata Komai

Tuni xuciyar SAILUBAH tacika da qaunar mijinta da 'dan uwansa

Ita bata ta6a sanin Dady da Momy basu suka haifesu bah

Rungumar mijinta tayi Tace Allah yasaka muk

u MUH'MD RAMADAN yabi muku haqqin kisan da Dady Jibiril yayi ma Dadynku

Sannan Allah yaji qan Momy da shi

Ina sanka mijina xanci gaba da baka farin ciki na har abada

Tafa'di hakan hawaye na xubar mata

AmEEn RAMADAN Yace Yana lasar hawayan nata da

yi mata nuni akan tadeba bayaso

Sam sun shagala dajin 'dimin juna sai kawai jin kiran sallar Isha'i sukayi

Anan suka ankare



Washe gari Suna breakfast Tace ni mai Xanyi da wa'yannan ku'da'dan mijina

Sunyi yawa sun xarce burika nah

Murmushi

RAMADAN yayi Yace kisan yanda xakiyi dasu Auntyna nidai nagama nawa

Tace toh kaini gida inyi shawara da Abbana da Kakah

Pls ka kashe wanan ranar gareni kakaini gidan marayu asibitoci da sauransu

Yace sai dai gobe muje

Tace meyasa

Yace Aunty XEE

tace min in gaya miki xataxo yau

Tace ok Allah ya kawota

Yace Amiien sai kiyi addu'a Allah yasa gobe banda lectures

Tace hmm kundai kusa gamawa muhuta da maganar karatunnan

Yace kifara shan allurai bah

😀

Dariya tayi kawai

Haka suka gamah tarak

a shi mota daqar yabar mata bakinta ya huta wajan tsotso

Murmushi tayi gaskiya RAMADAN baya gajiya da jikinta...

ko Minti ishirin RAMADAN baiyi Da fitta ba saiga XEE Tace qawata naga sai kyau kike kina wani cika

SAILUBAH tajah numfashi Tace keda

i bari XEE

*Ciki ne dani*

Waro ido XEE tayi Tace ciki

😳



SAILUBAH ta'daga mata kai cikin shagwa6a Tace Ashe wayo RAMADAN yaymin

😰



XEE tasheqe da dariya Tace ya'ayi kika bari qaramin Yaro ya haqe rijiyar manya

😂

Tace yanda naki qaramin yaran yabi

ya haqe taki rijiyar haka RAMADAN yabi ya haqe tawa

.dariya Sosai XEE tayi Tace kuma har yanxu da sauranki ko....

Da sauri ta katseta da cewa aa Wlhi ba Saura ko ka'dan

👌🏻



Ashe ba'a raina namiji...

Ya nuna min shi na mijine kuma jarimi

Gaskiya RAM

ADAN yaban mamaki

XEE ta qara yin dariya Tace ga xahiri nan tunda ya 'kunsa miki ciki

😂

Tace hmm RAMADAN 'dan wayo ne

Kin San wani abu

XEE Tace saikin fa'da

Tace wasu ku'da'de yaban bansan mexanyi dasu ba

Tace ina burikanki suke

Tace Wlhi du

k burina XEE ku'din sunyimin yawa

XEE tajah numfashi

Tace ki'ajiye wasu dan nima akwai wasu ku'da'de da KHAMIS xai ban inasa ran sunada yawa

Kinga saimu fara harkar kasuwanci irin kayan mata danginsu sutura takalmah da jakunkuna sarqoqi da dadai saur

ansu

SAILUBAH rungumarta tayi tace masha Allah

Haka ko yau 'din SAILUBAH na ha'duwa da Abban nata da Kakah

Shawara Sosai suka bata akan dukiyar

tadai bama Abban nata abinda ya dace

Da Kakah harda matar Abban nata

Sannan sukayi gidan ma

rayu ita da mijin nata RAMADAN daga nan suka yi asibitoci

Basu tsaya ananba sanda suka shiga ga talakawa yana bada nasa tallafin itama tana bada nata

Sai yamma can ya sauketa a gida ya kalleta cikin murmushin soyayya Yace Ki kulamin da kanki da kum

a Babyna yanxu xan dawo pls karkayi Komai kihuta dan Allah kinji

Tace angama mijinna

****

Bayan sati 'daya RAMADAN ya mallaka ma SAILUBAH wata xaxxafar mota

SAILUBAH tayi murna Sosai da wannan kyauta

*************

Haka dangi kowa ya

san da xuwan ku'dinsu RAMADAN

Albarka yabo fatan alkairi ba irin Wanda RAMADAN baya Sha

Haka agyefan SAILUBAH mah

Ba qaramin murna KHAMIS da FAWAS sukayi bah.

Wajan kyautar da RAMADAN yayi musu

Fa'di yake RAMADAN na baku ne kawai dan jin da'dina

bawai dan wani Abu ba nasan kunfi qarfin haka dan Allah ya hore muku Amma kuqara da nawa Allah yasa muku albarka a Cikinta.

Amiien AmEEn sukace

Zuciyarsu cike da qaunarsa

.

[8:37AM, 26/01/2017] R

🇦

HA



🇦

T: Bayan watanni shidda

******************************

Allah Sarki rayuwa yau taxo maka da da'di gobe sa6anin haka

Ayanxu HAMEEDA CE a toilet tana tsaftace bakinta

Taji wani maseefaffan ciwan mara ya riqeta

Nan tadurqushe tana ihun azaba

Sam tamanta da wata addu'a

Ni dai Rahamat nasan wannan na qudace tah kamata

Ina cikin saqar xucin yanda Xanyi in temaketa

dan karna fitto adirkeni ace me ya kawoni

😳

har cikin toilet 'din mata

😀

Idan naqi fitowa kuma ladan temakwan ta ya wucceni......

Kamar anjafo Momy f

alan nata taji ihunta

Nan Tace lapia 'yata

Cikin axaba HAMEEDA Tace Momy xan mutu cikina......

Ai Momy bata jira qarashen xancanta ba Tafa'da toilet 'din

Cikin tashin hankali take kwa'dama baba me aikinta kira

Nan tabaiyana

Tace temakamin muka

ita mota aihuwa CE taxo mata

Tun safe HAMEEDA take naquda bata tashi aihuwa ba sai Cikin dare kusan qarfe 1 'daya

Lokacin FAWAS yana kan sallaya yana yima matar tasa addu'a

Sai kawai yaji Momy na dariya

Aiko da sauri ya shafah addu'arsa yaje g

areta

Ganin jariri ahannunta shi ya tabbatar mishi da cewa yaxama Dady

😀

Baibi takan Babyn ba saboda kunya. Sai kawai yaje ga matarsa Yace sannu my MEEDAT

Tace Yauwa

Yace nagode da baby sai naga ko

Da sauri tawo ido da harararsa Tace Wlhi na g

amah

Yace tab mekikayi

Aisai namiki kinta ban doxin doxin

😀

Kuka tasa mishi wiwi

Momy tashigo tana cewa ina kuka ya qare tunda kin sauka 'yata

Tace wlhi momy shine yasani kukan

Momy takallesa Tace aa toh tashi kabar nan toh

Murmushi yayi kawa

i

Washe gari aka sallamesu da yamma

KHAMIS ne riqe da babyn ahannunshi XEE na

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login