Showing 42001 words to 45000 words out of 108953 words

Chapter 15 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

34

junior ya tashi Yace toh meya ha'da 'dan uwana dashi

Yace eh toh. Idan kana buqata

r sani yanxu xan binkicuma

Yace dako naji da'di

Haka Isma'il yaje ga megadin gidan Alhaji Aminu

Yacika shi da ku'di akan yanasan yasan me yakawo RAMADAN gunsa 'daxu

Yace aidama sunansa RAMADAN

Isma'il Yace eh

Nan ko megadin ya gayamai Komai ak

an 'Yar uwarsa Alhaji Aminun yake Aure kuma ya hanata jin kowa nata

Nan dai da Isma'il ya samu abinda yakeso yayima megadin sallama ya tafi

Shiko yanata murna yau sai samun ku'di yake

Direct Isma'il ga junior RAMADAN yaje

Anan yagaya mai Koma

i

Junior RAMADAN yayi Murmushi Yace aha

Yana San ya futar da ita daga gidan ne

Dan shi da ita sungano ko shi Alhaji Aminun Waye

Isma'il Yace idanko haka ne ya kamata kasa mishi hannu oga dan baxai iya fidda ita daga wannan gidan bah

Yace Hak

ka Amma ya xanyi in gansa shi Alhaji Aminun

Isma'in yace nasan wani hotel da yake xuwa cin abinci qarfe takwas na dare

Junior Yace gud...



Ina san gobe da qarfe takwas 'din muyi ram dashi dan wlhi saiya saketa dan ubansa.....

Isma'il Yace angam

a oga..

Washe gari ko kusan qarfe biyu RAMADAN yayi parking 'din motarsa a 'kofar gidan Auntyn tasa.....

Kamar yanda megadi yace mai xai jira xuwansa hakance ta kasance

Yace Barka da ranah me baba

Yace barka dai samari

RAMADAN yamiqa masa ku'di

da wani abu acikin Leda Yace wannan xaka bata Yace Amma ku'din yau yafi na jiya

RAMADAN yayi Murmushi Yace aikai ka buqaci aqara maka farashi

Ya washare baki Yace ashe baka manta ba samari

Yace ai dama bai dace na manta da hakan ba dan ayanxu ba abin

da yafika mahimmanci arayuwata kamarka

Dan kaine kake sadani da abinda yafi min Komai arayuwata

Megadi yayi Murmushi Yace kanasan yayarnan taka

Yace fiye da Komai mah

Nan dai megadin ya shige......

SAILUBAH na xaune tana kallo lokaci lokaci tana

kallan agogo addu'arta Allah yasa taji qanin nata yanxu

Kamar yanda take fata ko sai ganin megadi tayi

Tace yanxu naketa sake saken xuwanka

Yamiqa mata ledar hannun nasa cikin ladabi

Ta kar6a jiki na rawa

Tana bu'de ledan taga wata qaramar wayar R

AMADAN ce

Farin ciki kamar ya kasheta Tace shikenan babah megadi jeka

Yatafi yana Murmushi har yaxo ga RAMADAN.

Yace nabata samari

Yace Yauwa toh sai anjima

Yace gobema xaka dawo

Yace eh toh bandai saniba amman karka damu

Yace toh nidai ina s

aurare

Murmushi RAMADAN yayi yaja motarsa

Yana tuqi yanata ganin kiran Auntyn tashi

Amma yaqi 'dauka dan yana san sai yakai gidan kawun nasa ya 'dauka yafi jin da'din magana da ita

By Hajju

RAHA



🅰

T

[20/03, 17:09] 80k: [10:31PM, 07/12/201

6] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-*

*rahmanurrahim*

*PART 87*

Isma'il Yace Amiien. Kana sukaja motarsu junior bai dena ga

nin fuskar SAILUBAH a idanshi bah

Direct gida sukayi. Anan falan junior yaga Dad 'dinsa

Batare da Yace mishi Komai ba yayi yunqurin barin falan xuwa ga shashinsa

RAMADAN......

Yaji Dad 'din nasa ya kirasa

Cikin 'daure fuska Yace na'am

Yace kayi

min afuwa duk abinda xakayimin karka nisanta kanka dani

Hakan xaisa nashiga cikin wani hali

Cikin nuna halin ko in kula Yace inasan xuwa ga Dady Naziru

Da sauri Alhaji Aminu ya waro ido Yace a ina Kasan shi

Kai tsaye Yace a diaryn daka hanani kar

antawa

Ina San 'dan uwana ya ganni inaso kuma inji Wasu bayanai

Cikin tashin hankali ya miqe Yana fa'din. Daka bar xuwan kawai

Sabo dame.....

Ya tambaya cikin San sanin amsa cikin sauri

Yace saboda na isa dakai

Yace daba. Amma banda yanxu

Yana

fa'din haka yabar falan yayi part 'dinsa

Tunanin dukiyar daya samu gurin Dadyn nasa yakeyi

Yasan yanada maqudai ku'da'de a banki banker

Cikin sauri yanemi yaran nasa awaya

Ko cikakken minti biyu basuyi ba saigasu

RAMADAN ya miqa musu ATM dins

a Yace inaso kuje Ku fitomin duk ku'din da yake ciki

Da mamaki sukace toh.

Dan dai sunsan ba qaramin ku'dine a ciki ba

Bayan sun tafi ne ya fa'da tunanin SAILUBAH da Yayan nasa

Sintiri yake tayi dan xuciyarsa cakarsa take tana qara cusa mishi soyayya

rta

Shi kuma yana quqarin yakiceta

Saidai so baisan haka bah

Bai San adadin lokacin daya 'dauka yana tunanin ba. Saida yaji xuciyarsa nayi masa xafi Sannan yayima kansa gata wajan yin Alwala ya gabatar da sallar axahar

Alokacin ne yaransa suka sh

igo garesa

Suka miqa masa maqudan ku'da'dan dashi kansa sanda yayi mamaki dan dama baisan yawansu bah

Yace no ku kasashi kashi hu'du

Sukayi yanda Yace

Yatashi yana ha'da kayansa cikin lokaci qanqani yagama ha'dawa Yace 'daya daga Cikinsu yakai masa

motarsa......

Bayan yaran ya dawo ne

Yace Ku hu'du ne cif....

Ina so kowannanku ya 'dauki kaso 'daya

Cikin tsananin mamaki kowa ya 'dauka

Yaciga gaba da fa'din

Na dena daga yau

Nadena fashi

Kuma inaso ne kudena

Shiyasa nabaku wannan ku'din d

an nasan xai tamaka muku kwarai da gaske wajan riqe kanku

Kuyimin alqawarin kundena dan Allah

Wlhi xuciyata tafasa takeyi idan natuna abin da mukayi arayuwa

Duk da banta6ayin kisa ba Amma mutane bila adadin sunsha harbi a danginsu qafa. Hannu. Kafa'd

a

Nayi nadama inaso kubari pls

Cikin sanyin yanayi sukace Wlhi oga mundena

Dama kaine uban tafiyan. Tunda bakayi ai ba harkar.

ko munyi yunqurin yi abin baxai mana dakyau ba

Yayi Murmushi Yace kuje karku qara tunawa dani arayuwarku

Kusa aran

ku kun barni kenan har abada. Kun rabu dani kamar baku ta6a sanina ba....

Da sanyi suka fitta Suna waiwayansa. Yayinda Isma'il yaqi tafiya ya tsaya da kasan sa ahannu

Da mamakinsa junior RAMADAN Yace me katsaya yi kai

Cikin xubar hawaye Yace Wlhi og

a nafisan kasancewata dakai akan in kar6i ku'dinnan na barka

Junior yayi Murmushi ya da'de da sanin Isma'il masoyinsa ne na Gaskiya yana hango soyayyarsa acikin kwayar idansa

Yace karka damu kana da number na. Xaka iya jina akowane lokaci kakeso

Yace

yanxu bakamin katanka da kanka ba

Ya 'daga mai kai da fa'din eh

Isma'il yayi Murmushi da 'daga mai hannu Yace bye Allah ya dubeka ya baka nasara akan duk abinda kakesan aiwatarwa

Da farin ciki Sosai Yace AmEEn nafah goge

Yace karka damu

Kana ya

ficce. Junior ya bishi da kallan qauna

Senior RAMADAN ko

Tafiyarsu suke ahankali. Sam basu damu da sukai da wurri ba

Hira suke cikin jin da'di dan kallo 'daya xaka musu subaka sha'awa.

Basu suka iso igadaba sai bayan isha'di

Da gajiya lis

suka rabu da juna

Sai dai 'yan unguwar sunyi mamakin ganin SAILUBAH...

Acewarsu bai kamata taxo ganin gida yanxu ba.

(Kunji saka ido irin na Mutane)

Ba qaramin mamaki Abban da Kakah sukayi ba.

Wajan ganin SAILUBAH tsulum a falan nasu.

Ta xube

jikin khakah Tace wash nagaji munsha hanya

Cikin sarqewar murya Abban nata Yace ya haka

meya kawoki gida yanxu

Tace Abba 'dan shan jini kuka auramin Wanda yake kashe qananun yara yake yin ma'digo. Bayan da ya fahimci nagano shi shine yayimin saki uku

.......

Da fusata Abban Yace qarya kike mutuniyar banxa kawai

Ai dama basan Auran kike ba. Nasan sai kinyi duk yanda xakiyi dan kirabu dashi

Cikin sanyi Tace Wlhi Abba da gaske nakeyi

Ya daka mata tsawa da fa'din xaki rufimin bakine ko saina mam

makeki anan

SAILUBAH tayi shuru tana turo baki

Ya 'daga wayansa Cikin 6acin rai yakira Alhaji Aminu

Lokacin yana cikin aikata masha'arsa a hotel

Cikin isa da gadara ya 'dan tsaida sha'anin nashi ya 'dauki wayan Ganin sirikin nasa. Ya 'dauka da fa'd

in hello....

Abban SAILUBAH Yace ganinta nayi yanxu tana gayamin abinda hankali baxai iya 'dauka ba

Nasani xata iyayima Komai dan tarabu dakai. Tunda daga baya tanuna bataso.

Inaso naji daga gareka ya abin yake

Alhaji Aminu yayi Murmushi ganin Abba

n nata bai yarda da abinda taceba tunda har yana neman jin ta bakinsa

Yace Wlhi Abba kamar kasani. Haka kawai tasani agaba wai saina saketa harda nunamin wuqa. Ni kuma na tsorata da yanayinta har ban san lokacin dana mata saki uku bah.

Sannan naji tana

fa'din wai saita kwullamin sharri agunka bansan me tace maka ba.

Cikin 6acin rai Abban Yace hmmm toh shi kenan tunda Komai ya abku

Yace kayi hakuri Abba dan Allah

Yace aa karka damu Allah yabaka wacce tafita

Yace AmEEn sukayi sallama

Da 6acin rai

Abban nata ya kalli kakah Yace hmm aidama nasani kin dai ji abinda yace da kunnanki

Kantayi magana SAILUBAH ta cafke cikin sauri da fa'din Wlhi qarya ya gaya maka Abba na rantse maka

Ya kalleta da Takaici yanaji aransa kamar yatashi ya na'da mata du

kan tsiya Amma ya 'daure Yace tunda ban isa dake ba ai shikenan kije xan nemeki Amma kisani nabaki watanni takwas kifitoh min da Wanda kikeso.

Na rantse da Allah kika xarce haka da Almajiri xan ha'daki dashi

Kuma kika qara kasowa Saidai kinemi wani uban

ba niba.

Tashi kiban waje

Oho dai SAILUBAH Tace aranta dan ta'dauka wani mummunar hukunci xai 'dauka akanta sai taga sa6anin haka. Dan wannan mesauqine xata tsaida wani

Nan tatashi sumi sumi tayi 'dakinta......

Kanta shiga kakah Tace ya 'dora miki

idda ne

Da sauri SAILUBAH Tace aa

Da saurin fa'dawa 'dakin nata

Tanajin Kakah na fa'din aigwara haka danni Sam dama bai kwantamin arai bah

Abba yatashi yayi 'dakin matarsa batare dayace mata Komai dan Takaici

SAILUBAH tajah numfashi dan ganin '

dakin nata Yana nan yanda yake harda kayanta dan ba'a kyautar ba kamar yanda tace

Tayi Murmushi da fara tsaftace 'dakin cikin rera waqar *M shariff*

Senior RAMADAN ko Bayan ya leqa ga mahaifan nasa na xahiri sungansa da mamakin rashin sanar dasu dab

aiyi ba. Sai kawun nasa

Sai yayi part 'dinsa yayi wanka Momy ta kawo mishi abinci

Da qar yaci

Yayi salla kana ya kwanta cikin farin ciki

Anan ne yakira FAWAS Yace 'dan iska

👯

na HAMEEDA dawo fah

😀

Yana fa'din hakan ya kashe ya kira KHAMIS Yace n

a Aunty XEE na dawo toh

😀

By Hajju

[10:32PM, 07/12/2016] Rahamat Nalele

👯

: RAHA



🅰

T

[20/03, 17:09] 80k:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-*

*rahmanurrahim*

*PART 86*

Washe gari ko tun qarfe 6:00pm tayi wanka taxauna xaman jiran qarfe gomah

Alokacin ne RAMADAN yaga sakwanta

Cikin farin ciki ya kirata ta'dauka

Yace Auntyna da gaske

Tace Wlhi har yana cewa qarfe goma xai barni na

tafi.

Yace alhamdunillah

Yanxu kinga bara nafara shiri sai na musu sallama daga nan sai naxo kawai mu wucce

Tace toh ina jiranka Qanina

Yace Aha my Aunty

Kana ajiye wayan ya kalli Amar Yace yau xantafi fah

Da mamaki Yace mai yau

Yace yah. Da b

arin 'dakin

Amar ya bishi da kallo

Anan falan ya tarar da Momy da kawun nasa Yace dad mum kumin afuwa yau xan koma gida

Suka CE lafiya Yace Wlhi qalau

😀

Auntyna CE xata gida yau shine naga dacewar mutafi tare

Sukace Amma bamuji da'di

Yace hmm

aixan qara dawowa ne

Dad Yace kan kadawon ai saika ibi shakaru

Mum Tace qilama sai Auransa in munje ma gansa kawai

Yayi Murmushi Yace kai mum

Tace eh ai gaskiya ne

Yace toh bara naje in sharya xuwa 9:30am nakesan tafiya

Mum Tace toh Allah ya nu

na mana lokacin

AmEEn dad Yace

Yusra Tace gaskiya banji da'di

Yace Karki damu qanwata ina tare dake ai

Junior RAMADAN da Isma'il ko qarfe 9:00am dai-dai tayi musu ne qofar gidan Alhaji Aminu

junior ya matsar da motar tashi can gaba y

anda xaiga fitowar SAILUBAH da xuwan Yayan nasa

Yace naxa'ku naqara ganinsa

Isma'il Yace ai yanxu haka ma qila yana hanya

Yace Wato Isma'il Wlhi kallo 'daya namishi Naji qaunarsa cikin raina

Yace sai shima ya ganka na tabbata saiyaji sanka fiye da

yanda kaji nasa

Yace Allah yasa

Haka suka dinga hira har xuwa lokacin da Senior RAMADAN ya iso

Ya fitoh daga motar tashi yana kallan agogo

Junior RAMADAN ya qura masa ido tabbas ya ha'du sai kace ba tashin Nigeria ba ya iya wanka

Isma'il Yace haka

ne.

Kiran Auntyn tasa senior RAMADAN ya hauyi

SAILUBAH da take xaune xaman jiran lokaci ta'dauka ashagwa6e Tace kaga goman batayi ba ko

Yace xatayi Auntyna fatana kina cikin shiri Tace eh Amma......

Bata qarasa furucin nata bah Alhaji Aminu ya shigo

falan ya wulga mata takaddarta Yace asauka lafiya

Tatashi da sauri ta'dauka tabi bayansa. Har xuwa wajan megadi

Inda Alhaji Aminun ya bashi umarnin ya bu'de mata kofa tafitta.

Tana fitowa tayi ido hu'du da qanin nata

Aiko taje da gudu ta rungumeshi

..........

Yace Auntyna atiti nefah

😳

Tadaki qirjinsa ka'dan da dariya Tace ko a inane yanda nake cikin farin cikin nan Wlhi rungumarka Xanyi

Tace toh sakeji dan najiki da yawa karna shiga wani hali in 'dauka budurwata CE

Ta sake shi da harararsa Tac

e xamfah jimaka

Yace idan kika jimin sai kiyi jinyata

Tata6e fuska Tace yunwa nakeji Qanina

Yace idan kikamin kuka xaki jefani atashin hankali

pls

👏🏻

'dan rage ragwa6ar ka'dan

👌🏻

Ya fa'da da ha'de hannunsa biyu alamar roqo da kuma rage mata ido

'daya

Tayi Murmushi Tace kai

👈🏻

xaka fara kashemin jiki ko

Yayi Murmushi da bu'de mata mota yana cewa abinda ya dace ne my Aunty

Tashiga tana fa'din xanko hukuntaka

Ya tada motan yana cewa ba damuwa ai indai hukuncinki ne nafi kowa buqatarsa

Tac

e kaji dani pls

Yace ina ji dake Auntyna.

Ga wani dambun nama nan da mum tabani ha'de da cake kamar nasani nafitoh da drink 'daya

Tace yauwa Qanina...

Yanxu can muka nufah ko

Yace eh Kanon dabo timbin giwa ba......

Ta kalleshi da Murmushi tanajin da

'di Tace wannan motar fah

Yace Kinsan jirgi nabiyo. Yanxu kuma nace Amar yaban motarsa kawai

Dad Yace na'dau 'daya daga cikin tashi

Tace lallekam motar tayi kyau.....

Ya katseta da fa'din karkisa na riqe fah

Tace ni bance bah

Yace watoh har sake

baki kikayi kika qara kyau acanko

Tace toh yaxanyi dakai kaifa kabini qardin gwiwar hakan.....

Dan Allah Auntyna kinutsu kigayamin komai cikin nutsuwarki.

Ba haka kace ba.

Ta qarashe da kallansa tana dariya

Yabita da kallan jin da'di

Yace kin

manta da kuka kike cemin dan Allah kaxo ka'daukeni Wlhi kasheni xaiyi dan Allah Ni dai kaxo kawai ka 'daukeni.....

Ya qarashe da kwaikwayan muryanta

Ta kallesa ka'dan suka sheqe da dariya a lokaci 'daya



🏻

Dai-dai nan suka wucce inda Su junior RAMAD

AN suke

Innalillahi'wa'inna'ilaihirraji'un

Shine abinda junior RAMADAN yafurta hannunsa dafe da qirjinsa

Nishi yake sama sama can jadawo normal 'dinsa cikin wani hali Yace bala'i......

Isma'il Yace karo na farko kenan da wata yarinya taburkitaka ar

ayuwarka

Yace tayi tayi tayi... Ta ha'du. Kuma tayimin

Kamar yanda kifiya take xuwa da gudu take cakar mutum wlhi haka naji maseefar sonta ya caki xuciyata.

Isma'il Yace ai kashiga kawai. Naga kamar bata da matsala.....

Cikin tsawa junior ya katses

hi da fa'din akwai matsala

Yace wacce iri oga

Yace na hango soyayyarta da qaunarta acikin idan 'dan uwana

Da alama itama tana ciki

Allah na roqeka dan San da kakema shugaban halitta tsaftatacce kayayemin abin da naji araina yanxu. Karka barni nafa'

da *MASEEFAR SOO* kamar yanda XARAH tafa'da ta aiwatar da qurorinta

AmEEn Amiien my RAMADAN

😭

By Hajju

[20/03, 17:09] 80k: [9:09PM, 09/12/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR*

👯

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

*Bismillahir-*

*rahmanurrahim*

*PART 88*

KHAMIS Yace da gaske Yace Sa wasa. Am inajij bacci sai gobe

Ya kashe wayan.

SAILUBAH mah da tayi wanka kiran XEE tayi Tace shegiya ta KHAMIS kina cikin kwanciya

r hankali kin cafke yaro kin hanashi saqat

😀

XEE da take kwance kanta na mata ciwo dan sun sami sa6ani KHAMIS jiya shine har yau abin yake damun xuciyarta.

Ai tuni Tatashi xuciyarta cike da San jin qawartata Tace haba Qawa me yayi xafi xaki tadamin hank

ali haka

Kinsan Allah gobe nake cewa Xan biyo RAMADAN

SAILUBAH tayi dariya Tace basai kin biyo shi ba. Dan yanxu haka ina gida

XEE tawaro ido

😳

kana kuma tayi dariya

😀

Tace anyi 'Yar iska anan.

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login