Showing 81001 words to 84000 words out of 108953 words

Chapter 28 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

16

ya bu'de idansa dan jin muryar YAYAR tasa

Tashiga a sulkunce ganin yanda ya xubah mata ido kuma da yanda yayi mata wani maseefar kyau.

Ta durqusa gaban gadan Tace barka da dare

Ya lumshe ido

Sannan ahankali ya bu'de Yace Barka YAYATA.....

Tace momyce taban magani nabaka wai kanka nayi maka ciwo ko

Tashi yayi yaje ga wani aqaramin furiji ya 'dauko wata sanyayyiyar madara ya xuba a cup yaxo ya mika mata

Ahankali Tatashi tsaye ta kar6i T

ace mexanyi da ita

Yace sonake kisha

Tace toh baka Sha maganin naka bah

Yace narigada na warke tunda na ganki adaidai lokacin da nake buqatarki

Tace Amma........

Yayi saurin katseta da cewa pls kisha niba surutu na tambayeki kiyi min bah

Shuru HAM

EEDA tayi masa takafah kai tasha kusan rabi

Ya kar6i cup 'din ya ajiye yana cewa dts gud my baby...

Yanxu Kinga naci minti 'daya da sakwanni alokacina dan haka gyaramin da kyau nayi abun ranar

Yafa'di hakan dayi mata wata kyakkawar runguma.

Ya kama

qugunta cikin wani salo ya fara aika mata da sakwannin da sukafi na ranar daya sami damar kissing 'dinta

Arikice Tace wayyo Allah na

Yace ai Allan ba naki bane ke ka'dai

☝

🏻

kinsan rokwanshin da nayi akan yasa namusa ganinki kamar yanxu.

By Hajju

Jamu muje Rahamat

😀

[11:47PM, 04/01/2017] R

🇊

HA

Ⓜ

🇊

T Nalele

👯

: R

🇊

HA

Ⓜ

🇊

T

[20/03, 17:09] 80k: [2:40PM, 03/01/2017] R

🇊

HA

Ⓜ

🇊

T Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*

*

👯

BANAH*

👯



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md

Muh'md Rufa'i Nalele*

👯

” ؚسم الله الرحمن الرحيم

*PART 105*

Kayane nagani na fa'da Wanda Dadyn FAWAS 'dinne da Kansa yaje Dubai dan ha'do mishi tunda Momy taqi bada ha'din kai

Wasunsu a 'dinke suke dangin Su shadda

Masha Allah Komai yayi d

aidai agun 'yan birni

Ga 'Yan qauye ko yaxama abin kallo agaresu.

Hakan suka dawo Cikin farin Cikin karramawar da akayi musu.

HAMEEDA taxubama kayanta ido xuciyarta cike da farin ciki

Tana San gayu Ashe sai agidan mijinta xata samu yi

Kirrrrrr

taji wayanta na neman agaji

Ta 'dauka da sauri ganin FAWAS ne

Yace YAYATA sun tafi ne

Tace yanxu suka tafi

Yace toh sun ganki

Tace tab aiban bari sun ganni ba

Yace meyasa

Tace kunya mana

Yayi Murmushi Yace toh bani labari

Tace labarin gixo

da ko'di

Yace no labarin soyayya

Tace hmm ban shirya kalamai yanxu bah

Amma kasani. Idan ka mallakeni matsayin matarka xan baka kulawar daba masoyiyar da tata6a bah masoyinta

Yace Allah YAYATA

Tace Allah

Yace toh lokacin yaxo ai

Tace aikowa dai

.....

Sosai RAMADAN da KHAMIS da Ango FAWAS suke shiri dan xuwa 'daurin Aure.....

In da sukayi kyau Sosai cikin shigar manyan Kaya.

Abinka da wa'yanda basu saba sawa bah. Duk sai sukayi wani iri aciki

KHAMIS Yace Wlhi baxan iya da wannan rigar

ba (Watoh 'Yar saman )

FAWAS Yace Allah nima

RAMADAN Yace aikai ko kaqi Allah saikasata

Dan Ni kam xansa dan tun yanxu Auntyna tasa aranta namu yana xuwa

KHAMIS yayi dariya

Yace wayaga Aunty LUUVAH da kai matsayin ma'Aurata

Yace hmm Wlhi ina tun

a ranar wane farin ciki xan shiga

FAWAS yayi Murmushi kawai batare da Yace Komai bah

Sanda suka gama tsaf Suna shiga gidansu SAILUBAH suka ha'du dasu ita da XEE da wata qawarsu Maryam

RAMADAN Yace Auntyna munyi kyau

SAILUBAH tadafa XEE ta kwashe d

a dariya Tace Sosai mah

Ni dai wannan abu yaqi wucce min arai

Wai yanxu kai FAWAS Kaine xa'abama mata yau

Yace kai Aunty LUUVAH me kikesan cewa ne

Tace gaskiya mana

KHAMIS yayi dariya Yace idan kabiye na Aunty LUUVAH harsai a 'daura muna tare da i

ta tana bamu Takaici dan haka pls muqara gaba

RAMADAN Yace Auntyna.....

Tace wani abu

Yace koda yake saidai nadawo

XEE ce tace musu kudawo lafiya 'Yan qannanmu

KHAMIS yaje kusa da ita cikin ra'da Yace aini na wucce qani tunda miji nake San xama

ko.

Karab SAILUBAH Tace hmm xaka iya fa'din Komai tunda tabada kai

Yayi Murmushi Yace kai Aunty LUUVAH badai kunne bah

Haka suka ficce daga gidan Cikin farin cikin yau Abokinsu FAWAS xai xama Ango

SAILUBAH tabisu da kallan mamaki

Sosai Qauy

an yacika da manyam mutane

*Ahaka aka 'daura Auran ABDUL FAWAS da HAMEEDA*

Sosai FAWAS yake sauke ajiyar xuciya

RAMADAN Yace Shege kace Alhamdulillah

Yayi Murmushi Yace Alhamdulillah

KHAMIS Yace masha Allah.

Allah naroqeka yanda ka mallakama

FAWAS HAMEEDA

Ina roqanka da kamallaka min ZAINAB matsayin matata

Haka kuma ina roqanka ka mallakama RAMADAN FATEEMA SAILUBAH

Allah dan qarfin mulkinka

AmEEn RAMADAN da FAWAS sukace

RAMADAN ya qara da fa'din naji da'din addu'ar nan Allah ya amsa



Mata uku ne na dangindu FAWAS sukaxo 'daukar Amaryar HAMEEDA

Sosai suka raina gidan dan basune wa'yanda suka kawo kayan Auran nata ba

Amma ganin yanda akamusu kar6a ta mutunci hakan ne yasa sukaji da'di aransu suka tabbatar eh da gaske mutumin qau

ye bai iya wulaqanta bakwanshi bah

Toh Madallah HAMEEDA dai taxama ta FAWAS

Dinginta ba qaramin rud'ewa sukayi ba da ganin gidan da suka kawo HAMEEDA

Toh dama bawai sun ta6a shigowa cikin gari haka bane

Momy dai ta 'daure ta basu kulawarta

Inda suka danqa mata amanar HAMEEDA

Ta nuna masu shashinta suka Kaita da qafar dama

Washe gari suka tarkata suka tafi sukabar HAMEEDA da Momyn FAWAS agida d'aya

☝

🏻

Suna tafiya HAMEEDA taxura hiyabi tayi shashin Momy

A falo tatarar da ita tana m

agana da wata 'Yar aiki

Ta durqusa har qasa tagaisheta kanta na qasa

Tun shigowarta falan momyn taxubah mata ido gabanta kuma ya fa'di

Sam batayi tunanin HAMEEDAN haka take Yarinya kyakkyawa da ita bah

Cikin mutuwar jiki Tace lafiya lau da fatan ki

ntashi lafiya

Tace lafiya lau

Shuru bamai magana cikinsu

Can dai HAMEEDA Tace Momy kinada wani aikine

Jim Momy tayi ka'dan can Tace aa Saidai gobe

HAMEEDA Tatashi Tace toh Allah ya kaimu

AmEEn Momy tace

HAMEEDA tafitta daga falan

Momy

tabita da kallo da k'udirce wani abu aranta akan HAMEEDAN

😳

FAWAS ko ayau 'dinne yake saran jin 'dimin matar tasa

Amma kuma saime

😳

Bayan su KHAMIS sun rako FAWAS gun Amarya HAMEEDA

Harda wa'zinsu akan tayima mijinta ladabi da biyayya

Bayan s

untafi

FAWAS ya matso ga matar tasa Yace YAYATA 'dan bu'de idan mana

Taqi kulashi

Ganin haka yasa yayaye lilli6in nata ya xubama fuskarta ido

Yace kinyi kyau Sosai

Tace nagode

Yace nayi farin cikin Kasan cewana mijinki na miki alqawarin idan ha

r kika iya dani. Toh bake ba kishiya

Tawaro ido

😳

Tace idan kuma nakasa iyawa fah

Yace sainayo miki kishiyoyi uku arana 'daya.

Ta shagwa6e fuska cikin shagwa6a Tace bana San kishiya HABIBINA

Murmushi yayi da cewa. Toh Ki iya dani mana

Tace idan ka

koyar dani baxanqi iyawa bah

Yace toh naji. tunamin mah

Tace me kenan

Yace abin ranar danace naji kamar na kama fuskarki in tsotsi bakin kiiii.........

Ya qarashe da wani salo

Ta waro ido

😳

Tace lah

🙊

na 'Yan iskannan

Yace Yauwa toh yanxu in

aso nayi miki

Tace iskanci ne fah

Yace eh. agurin wa'yan basuyi Aure bane yake iskanci

😳



Tace ko nima yanxu kayi min iskanci ne

Yace ba iskanci bane

Danni yanxu mijinki ne dan narigada na mallakin Komai naki

Ko kin Mųşā ne

Ta girgisa kai Ci

kin sanyi

Yace toh matso in tsotsa da kyau

Kantayi wani motsi harya fara 6ata mata kwakwalwa

Sosai yabata make

✔

kiss

Yana Cikin hargitsata ne. wayanshi tafara qara

Yana dubawa yaga Momyn shice

Cikin sanya ya saketa Yace Momy CE da alama wani a

bune bari naje in dawo

D'agamai kai kawai HAMEEDA tayi

Yana xuwa ga Momyn nashi Yace Barka da dare Momy

Tace Barka

Na kiraka ne dan nagamah

Yace ina jinki Momy

Tace ayanxu banasan kak'ara yin shashin HAMEEDA......

FAWAS ya kalleta da sauri

Ta gya'da mai kai da cigaba da cewa aika jini

Tun farko basan auranka nake da itaba

Kanace har Sanda Dadynka yaje ya nemo maka Auranta

Toh yanxu umarni nake baka amatsayina na mahaifiyarka karka kuskura ka qara shiga shashinta

Cikin sanyi FAWAS

Yace meyasa Momy kuma har sai yaushe

Tace haka kawai nayi ra'ayi kuma lokacin da xan lamunce maka xuwa gareta banajin yana xuwa nan kusa

Shuru FAWAS

Taci gaba da cewa

La amince maka idan taxo shashin nan kugaisa

Ko kuma xance taxo 'dakinka ku

gaisa

Kuma shima banaso Ku wucce minti biyar

Idan kadawo kasameta anan kuyi gaisuwar yamma idanko baku ha'duba shikenan.

Kuma Wlhi ko shiga 'dakinka kayi kakirata awaya ban yafe maka bah.......

A hargitse FAWAS ya kalleta cikin tashin hankali

Tace kuma naji ka gayama dadynka wani Abu cikin abinnan da nace Wlhi sai kaga 6acin raina irin Wanda baka 6ata gani bah.

Tana kaiwa nan Tatashi da cewa.

kabani guri nagama maganar dakai

Cikin damuwa FAWAS yayi shashinsa

Yafi awa yana saqa da war

wara

Can yakira RAMADAN ya kwashe Komai ya gayamai

Ya qara da cewa Momy nasan kasheni da raina RAMADAN

Nasa araina Xan fara rayuwa da HAMEEDA yanxu Ashe fatanka xai bini....

RAMADAN Wanda yake kwance agadansa yana huta gajiya da tunanin Auntyns

a SAILUBAH akan yanasan yaje ya ganta koya sami nutsuwa.

Da sauri ya tashi xuciyarsa cike da tausayin FAWAS

Yace amatsayina na 'dan uwanka FAWAS xanso kama mahaifiyarka biyayya dan bamusan me take nufi da hakan bah

FAWAS Yace koma me take nufi ayan

xu cutarwane gareni

RAMADAN Yace aa banasan ka k'ara fa'din haka. Dan duk abinda kaga iyaye sun xartar akan 'ya'yansu toh sunada manufah akan hakanne

FAWAS yajah numfashi Yace bara na kira KHAMIS Naji

Yace Owkie Amma kayi tunani me kyau abokina

K

oda FAWAS ya gayama KHAMIS Komai

Arikice KHAMIS ya kira RAMADAN Yace yanxu nima haka momyna xata rabani da Aunty XEE

RAMADAN yayi Murmushi Yace toh waya sani ne

Cikin fusata KHAMIS ya qara fa'din pls kagaya min

Yace Wlhi ban sani ba KHAMIS

Ci

kin damuwa KHAMIS ya kama kansa Yace Allah katemakemu kacire mana damuwa a tafiyarmu .

Amiien RAMADAN Yace suka ajiye waya

HAMEEDA ko ganin HABIBIN nata bai dawo bah sai kawai takwanta abinta

RAMADAN ya sauka daga kan gadansa cikin tausayin

FAWAS yayi gun Auntynsa

Ya sameta da Kakah Suna hira

Yace Auntyna......

Tace Kaxo ne ka fara damuna da kira da surutu kamar aku

Yayi Murmushi Yace naxo tad'ine yau

SAILUBAH ta waro ido

Kakah Tace saiki tashi ai

Tace shareshi Kakah wasa

yake yi

Kakah tayi Murmushi irin nasu na manya da takaicin SAILUBAH dan ita dai tafi shekaru tana ganin soyayyarta a idan RAMADAN Amma dake shashasha CE Sam takasa ganewa

Tace mijin Auran naki ne kike cewa in shareshi

Tace toh ai ba'a 'daura Auran

bah

RAMADAN yayi Murmushi Yace Amma ai ankusa ko

Lefine dan yau 'daya na buqaci muyi xance

SAILUBAH ta gallamai harara

Yabi bakinta da kallo

Kakah Tace ba lefi bane RAMADAN

Ke tashi kije

Da kwafah SAILUBAH Tatashi dan ganin ko tama Kakah ga

ddama a nacin RAMADAN baxai barta bah

Sunfitoh rahabar gidan ta kallesa Tace wane saban salone kuma wannan.......

Karfa kaga na nemi hakan ta kasance na Auranka kanemi raina min hankali

Tafa'da cikin 6acin rai da San komawa falan nasu........

Da

sauri ya katseta da cewa

Wlhi kika tafi sainaje na gayama Abbah Komai

Tajuyo Tace mexaka gayamai

Yace ince mai ba Auran Allah da Annabi xakiyi bah Auran biyan buqata ne na watanni biyar

Kinga ya ankare dake ya afasa Aura miki ni

Sai ya ha'daki d

a almajiri hakan ko shiyafi dacewa dake.

SAILUBAH ta kallesa a tsorace da dawowa gareshi

Cikin sanyi Tace toh gani me xakamin

Yayi mutmushin idansa akanta Yace kawai kimin hirar soyayyah inji da'di araina

Tace Amma aini ba sa'arka bace.

kaje g

un 'Yan matanka mana

Yace baxan jebah naki kalamanki nakeso yau

SAILUBAH tatsaida idanta sosai akansa nan tagano futunar tasa CE tatashi yanxu

Tace toh ni me xance maka

Yace me kike cemah samarinki

Tace kana barina dasune bare insan wasu kalmom

i

Bayan kasan ni bansan wani abu waishi so bah.

Ya harareta Yace yau kisan miye shito

Tace tayaya

RAMADAN ya dafe kai. Daba dan yayi alqawari aransa bah daya kai hannu gareta ya nuna mata yanda ake so yake

Ya 'dago da kansa agankali Yace oho

kawai kalamai nake buqata na SOO shine magana

Dan idan naje wajan 'Yan mata nah kalamai suke gayamin masu da'di

irinsu

Ina sanka Honey

Ina sanka baby

Inasan ka xama uban 'ya'yana

Ina sanka har qarshen rayuwata

Ina sanka Darling

Ina San in

kasance tare dakai........

Shuru RAMADAN yayi ganin tasake baki da waro ido tana kallansa

Ya harareta

Yace saina gaya miki ko xakice bakisan wa'yannan bah

Kai

👈🏻

innalillahi. duk Wanda ya mallakeki matsayin Matarsa Auntyna xaisha fa

ma kafin ya 'doraki akan hanya

Danke ba abinda kike ganewa wlhi

Ina cikin matsala ni RAMADAN

😔

By Hajju

[2:41PM, 03/01/2017] R

🇊

HA

Ⓜ

🇊

T Nalele

👯

: R

🇊

HA

Ⓜ

🇊

T

[20/03, 17:09] 80k: [5:16PM, 05/01/2017] R

🇊

HA

Ⓜ

🇊

T Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*



*

👯

BANAH*

👯



👯👯👯👯

*

👯

TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*

👯

” ؚسم الله الرحمن الرحيم

*PART 107*

Shuru HAMEEDA tayi hankalinta tashe jin yanda yake sarrafata abin ya bata tsoro da mamaki

Cikakken

kiss yayi mata wanda yatafi da komai nata

Sosai yake sarrafata san ransa

Can ya fara qoqarin rabata da rigarta tafara hanashi.....

pls YAYATA Karki hanani ina cikin wani hani ina buqatarki plsss. Yafa'di hakan da kwantar da ita akan li'imantaccen gad

ansa...

Jikin HAMEEDA yacigaba da karkarwa daidai lokacin yasamu nasarar ganin dukiyar funaninta......

Nan yafara aikin daya furgitata....

Saidai kash.....

Baiyi nisa ba wajan cinma burin nasa kamar yanda yaso qarar wayansa ta katse mishi abinda yake

muradi

jin hakan yasa HAMEEDA tayi saurin kare k'irjin nata da hannu cikin yiwa Allah godiya

A wahale ya 'dauki wayan nasa batare da ya duba bah. Nan yaji muryan Momy tana cemai ina fatan dai HAMEEDA tatafi 'dakinta

Da sauri FAWAS ya rintse id

o ya aro jarumta da saita muryarsa Yace Momy tatafi

Tace toh Madallah ka kula da kanka my son

Yace toh Momy

Cilli da wajan yayi cikin baqin ciki.....

Dama HAMEEDA tagyara kanta cikin sauri tanemi ficcewa daga 'dakin

Yace Kinga

Ta juyo ahankali

taqi kallansa

Ya tashi yaje ya rugumeta tsam

Cikin sanyi yakai hannunsa bayanta yajah mata zif 'din rigar Yace ki kulamin da kanki YAYATA

Ta 'daga mai kai

Ya qara mata kiss Sosai daqar ta kwaci kanta taficce daga 'dakin tana waigansa

Yabita da m

urmushin yaqe wai kafi kuka ciwo......

Tana xuwa part 'dinta Tafa'da gado tana maida numfashi tare da tuno Komai

A hankali numfashinta ya daidaita

Ta lumshe ido tana rayawa aranta duk randa mijin nata yayi nasarar samunta xataci ubanta agunsa

Da

n yamata baxata Sosai Ashe dama haka Yake.

Tana mishi kallan biri ashe shi kallan ayaba yake mata......

Da tunaninshi Sosai ta kwanta...

Shiko FAWAS Sosai yayi jinyar kansa dan wannan dare yayi dana sanin ta6a matar tasa

Dan daxaran ya rufe ido

saiya dinga cin karo da dukiyarta wacce ganinta yasa yayi mamaki Sosai

Haka yadinga juyi yana tsaki

Can yaga dare yayi nisa bacci yaqi xuwa mishi. sai kawai ya tashi yayo Alwala ya fara lafuna na RAMADAN

😀

Washe gari Bayan sun idar da breakfas

t sai yayi shashinsa dan shiryawa

Dady ya ficce yana cemah Momy kice my son yayi sauri yaxo ya saman

Tace toh

Xata tashi kenan taga HAMEEDA na qoqarin shiga kitchen

Takirata tana cewa yau kamar baku gaisa da FAWAS ba

HAMEEDA ta sunkwai dakai Tace

eh Momy dan ban ganshi bah

Tace jeku gaisa saiki kira min shi Tace toh

Da nufar part din nasa bakinta 'dauke da addu'ar karya ritsata irin na jiya

Bu'de kofar tayi da sallama lokacin ya gama Komai yana 'daukar laptop 'dinsa

Tadur qusa Tace ina

kwana

Yayi Murmushi jin da'di ya 'dagota da rungumarta yana cewa banaso kina durqusawa haka

Daxaran kinga dagani sai kene toh rungumeta nakeso ki dingayi

Tace toh naji sakeni

Yace idan naqi fah

Tace Allah na falo tana jiranka. Kiranka Tace nayi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login