Showing 102001 words to 105000 words out of 108953 words
gyefanshi
Tace kai wannan Yaro yaxo dakyau
FAWAS yayi Murmushi Yace kai Aunty XEE
KHAMIS Yace aigaskiya tafa'da
Yace toh ai mamansa yayo
HAMEEDA dai shuru
tayi tana Murmushi qasa qasa
XEE ta qanqame KHAMIS kamar xata shige cikinsa Tace wayyo Allah
Yace menene
Tace kuliya
Dariya FAWAS yayi ya futar da ita daga 'dakin yana cewa harna tuna ranar da junior ya sumar da Aunty LUUVAH sanadinta
XEE Tace
au dama kai kabashi
Yace eh
Tace ai banta6a ganin 'dan iska irin junior ba
Ko tausaya mata baiyi ba ya callah mata
KHAMIS Yace naso dake ya cillamah inga ya xakiyi
Tace tab
π³
ainima sumewan Xanyi kamar ita......
Kan KHAMIS yayi magana saiga RAMA
DAN da SAILUBAH sai wani qanqameshi takeyi tana tafiya daqar daqar da wani tulelen cikinta
π
aihuwa yau ko gobe
Da sauri XEE Tace bana ce Karki xo ba
Tace tab'di inajin yanda RAMADAN yake xuxutamin kyan yaran saina xauna kallo ya shigeni....
KHAMIS ya
miqa mata babyn Yana cewa dan Allah Aunty LUUVAH kidena fitta
Tace ai daga wannan KHAMIS nadena
RAMADAN Yace sannu me jego
Tace ina yininku
SAILUBAH Tace lafiyanki
Dariya sukayi atare
XEE Tace yaushe Xaki dena hausar qauye ne HAMEEDA cewa fah
xakiyi Barka da ranah
Tace Aunty sai ahankali xan saba
SAILUBAH Tace yanxu kuma saina miki fatan Allah ya kawo wani cikin kiqara bamu wani kyakkyawan
Da sauri HAMEEDA Tace aa Aunty Wlhi nagamah daga kan wannan
Dan ciwan naquda yafi kowane ciwo xaf
i aduniya
SAILUBAH ta kalli RAMADAN Tace ina cemin kayi ba wani xafi
π³
FAWAS XEE KHAMIS suka bushe da dariya
RAMADAN yayi fuska Yace nata ne yaxo mata da xafi Auntyna
Tace toh nawa fah
π³
Yace aina gaya miki kina xaune kawai saidai kiga babynmu t
afitoh sulubbb
HAMEEDA ta waro ido
π³
Tace kai ka kai.
Sai kuma takalli FAWAS taci gaba da cewa wai haka
'Daga mata kai FAWAS yayi yana Murmushi
Saitaja bakinta tayi shuru
XEE ko maida kanta Bayan KHAMIS tayi tana dariya ciki ciki ahankali Tace pls m
y Luv tashi mutafi tunkan na 6atama RAMADAN shirinsa SAILUBAH ta hargitse masa
Tashi KHAMIS yayi yana murmushi da kallan SAILUBAH yana rayawa aransa lalle RAMADAN ya sami SAILUBAH
Yace toh mu muntafi
FAWAS Yace tnx abokina sai munyi waya
XEE kall
i SAILUBAH dariya fal ranta Tace 'Yar Uwa saikin jini. Me jego sai Allah ya kaimu
Suka tafi Suna rungume da juna
Amota XEE Tace wai yaushe SAILUBAH xata dinga ankarewa da abubuwa ne
KHAMIS yayi Murmushi Yace kibarta indai RAMADAN ne xai gyara tunan
inta da ankarar da ita cikin salansa
SAILUBAH ko Su XEE nafitta kuliyar nan tashigo 'dakin
Wani ihu SAILUBAH tasake....
Da sauri RAMADAN ya rungumeta yana cewa lapia
Tarintse idanta mararta tam da futsari Tace kuliya
FAWAS Ya fita da ita da sau
ri
Taqara qanqame RAMADAN Tace mutafi gida pls
Yace toh Auntyna
Ba shiri suka bar gidan HAMEEDA nayin dariya FAWAS Yace ke Kinsan yanda takejin tsoran kuliya kuwa
Tace aikam gashi nagani tafi Aunty XEE tsoranta
Yace har fah sumewa take......
Ba
i kai qarashen xancansa ba momyn shi tashigo 'dakin tana cewa tashi kikoma part 'dina
FAWAS yaarairaice Yace pls Momy kibarta anan
Tace aa nagyara mata 'dakina
Baxata dawo nan ba sai tayi arba'in kashiryo mata kayanta yanxu
Shuru FAWAS yayi
Tash
i ko HAMEEDA tayi sukayi part 'din Momyn tare
FAWAS yajah tsaki aciki tare dajin haushin Momy tashi .
Yana shirya kayan nata yana mita
π
Ahankali RAMADAN ya xaunar da SAILUBAH kan kujera
Yace in kawo miki drink Tace aa barshi
Yace kinfah kus
a sumewa 'daxo ko
π
Tace shegiyar kuliya ba
Wlhi RAMADAN bani San kuliya Sam
Yace nasani Auntyna
Ya fada yanamai kissing 'din cikin nata cikin so da qauna
Tace naxaku yafito na huta
Yace ya kusa ai
Washe gari da FAWAS da KHAMIS sukayi qau
yan takai suka fa'dama Innah Hansai aihuwar HAMEEDAN
Sosai tayi mamaki dan kwanaki da taxo mata Sam bata lura da Cikin ba
Tace Insha Allah ana gobe Suna xasuxo sai sukwana washegarin sunah sai sudawo
FAWAS Yace toh Allah ya kawoku
Hakan ko akayi
ana gobe Suna dangin HAMEEDA sukaxo gidan nasu
Sosai Momy ta kar6esu
Yau ta kasance Suna
Yaro yaci Suna Ahmed.
πππΌ
RAMADAN da KHAMIS sunma Yaro hidimah ta bam mamaki banda matansu
SAILUBAH bata sami xuwa ba dan ciwan maran da yake damunta
Amma ta nuna halin girmah Sosai wajan siyamah mejego Kaya nagani na fa'da
Washe garin Sunan ne ko da qarfe goma sha biyu na ranah SAILUBAH tana xaune a 'dakin Innah Yalwa naquda tatasan mata.....
Dama Innah a ankare take da ita dan haka tafara
temakwanta irin nasu na manya
Nanko cikin ikwan Allah sulu6o 'yarta mace
Xucan taqara sullu6o wata
Innah Yalwa tayi hamdala ga Allah ta qyarata Sannan taqyara yaran kyawawa masu kama da ubansu sak
RAMADAN yana gidansu yaga kiran wayan SAILUBAH
Nan ya'dauka da sauri yana cewa Auntyna
Innah ta amshe da cewa nice kana'inane
Yace gidanmu yanxu nake shirin dawowa
Tace toh kagayamah momynku Allah ya sauki SAILUBAH lapia tasamu yara biyu duk mata......
Sakar wayan RAMADAN yayi yarungumi Dadyns
a yana cewa Dady Auntyna ta haifamin twice
π
Sosai Dadyn ya biyemishi yana cewa masha Allah
π
Momy xura hijabinta tayi tana Murmushi Tace Maza muje
Da dugu yayi mota Momy da Khairat sukabi bayansa Suna masu farin ciki
Dady da dariyar jin da'di
yabisu da kallo
Khairat Tace yah RAMADAN ga wanyan ka
Qar6a yayi yana tuqin yakira Junior ya gaya mishi Yace aidama na gaya maka ka shafamin Kansu kafin naxo garesu murmushi RAMADAN yayi
haka KHAMIS mah yagaya mishi kana ya kira FAWAS shima y
aji
Momy ko dangi tadinga kira tana gaya musu
By Hajju
*toh wai me xai hanani miqa gaisuwata gareku*
*siS Hajjaju nagode da bani kulawa wajan kira da tambayar lapia tah*
*Haka siS Umma Yahya sisin mamah nagode Sosai*
*haka siS Manuh Geee n
agode da nuna soyayya ga SAMAREEN BANAH*
*Haka sauran makaranta wannan littafi nawa SAMAREEN nawa ina muku fatan alkairi Sosai nagode da kulawa
π
ina miqa gaisuwata gareku*
[1:53PM, 26/01/2017] R
π¦
HA
β
π¦
T Nalele: R
π¦
HA
β
π¦
[20/03, 17:09] 80k: [4:06PM, 28
/01/2017] R
π¦
HA
β
π¦
T Nalele:
π―π―π―π―
*
πΈ
AMAREEN*
*
π―π§
ANAH*
π―
π―π―π―π―
*
πΉ
ASU SALAN SOYAYYAR
π―
*
*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*
π―
β Ψ¨Ψ³Ω
Ψ§ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΨΩ
Ω Ψ§ΩΨ±ΨΩΩ
*PART 115*
Ahaka sukakai gidan cikin farin ciki....
Hmmmm RAMADAN takan yaransa yafara bi. Sam baibi tΓ kan SAILUBAH
'Daya na hannun Momy 'daya na hannunsa sai Murmushi yake
Ya kalli Momy Yace idan Auntyna sukayo Momy kuma kiduba yatsunsu irin na junior ne
Tace aikowa gashi nan kam
Saidai Komai na jik
in junior irin naka ne ai
Innah tayi Murmushi Tace aiya fa'di Hakkanne dan yasan shi sukayo
Momy tace lah na sha'afah wlhi
Murmushi RAMADAN yayi kawai ganin Innah ta ramfoshi
suna cikin nuna farin cikin nasu ne.
FAWAS da KHAMIS XEE suka bayyana
da matuqar farin ciki KHAMIS yake cewa waw Aunty LUUVAH abani wannan
Murmushi SAILUBAH tayi Tace anbaka KHAMIS
FAWAS Yace xamu rabaki dasu gabaki 'daya dan nima 'dauke 'dayar zanyi
Tace Bakomai FAWAS 'dauketa kaima
XEE Tace ka 'dauka Wlhi xuwa x
anyi in 'dauke Ahmad
FAWAS yayi Murmushi Yace ainaki ne Aunty XEE baxanji Komai ba
Murmushi Momy tayi Tace Allah yayi muku albarka yarannan kucigaba da kulawa da Kansu
AmEEn sukace gabaki 'dayansu Cikin farin ciki
Tace Innah ba wani matsala atare
da ita ko.
Innah Tace eh. Abin yaban mamaki ai
kigansu manya dasu Amma basu qarata ba
Momy Tace toh Madallah bara in kira doctor Anisa taqara dubata
Innah Tace ya kamata kam
Ko minti gomah doctor Anisa batayi ba sai gata
Sosai ta duba SAILUBAH
tagano ba wani matsala Sannan ta kwashe mata jininta sai Wanda ba'a rasa bah
Saidai tabata wani magana wanda xaiyi saurin fitar da sauran jinin nata
Taba nanda kwana gobe sha biyar tace xata dena fudda jinin
Sannan kuma taba wasu magunguna Tace Bay
an 'daukewar jinin nata tayi amfani dasu na kwana biyar xasu tsuketa tamkar budurwa taqara da cewa magungunan Suna da kyau Wlhi tayi amfani dasu marabarta da budurwa shine furta Auran da tayine
SAILUBAH tayi mata godiya Sosai Tace xan qara dana HAUSA dan
banaso ni kaina nayarda na aihu
Doctor Anisa tayi dariya Tace shegiya SAILUBAH kin camke RAMADAN pls karki xautar dashi dan Allah
SAILUBAH tayi Murmushi tayi Tace hmm Aunty kenan. xan kiyaye
Kantayi magana XEE tashigo 'dakin Tace wai Aunty Anisa wane
gwulma kukeyi ne haka
Tace ina GYARA qanwar tawa ne
XEE ta waro ido Tace kai Aunty tun yanxu
Tace eh mana. Sauran ke ki haife kiga GYARA
SAILUBAH Tace ita kam tukunna dan haryansu shuru
Tace Ayya zansa qanina KHAMIS ya qara dagewa
XEE Tace tab
ya kasheni kenan
π°
Dariya suka mata
Doctor Anisa ta numfasa. Inya kasheki yarasa nutsuwarsa kenan har abada dan ban manta kallan tsantsar qaunar da naga yana yi miki 'daxo bah.
SAILUBAH Tace kai Aunty dasa ido kike
Tace Wlhi ba qarya nayi bah na lur
a Sosai kun asirce maxajanku
XEE Tace da ayar Allah ba
Ni dai ba ma'a bociyar sallar dare bace Amma danaga kansa na rawa Sosai natashi tsaye wajan gaida Allah cikin dare ina jifansa da addu'a
SAILUBAH tayi dariya Tace Allah Sarki RAMADAN shiyake tash
ina yanxu dan da'din 'dumin jikinsa sani yake namanta kaina
XEE Tace ai RAMADAN ba daga nan ba
Duk shi ya 'durasu akan hanya
Doctor Anisa Tace shiyasa duk fuskarsu take cika da annuri da hasken kwarjini
Pls kuriqe maxajanku dan Wlhi kunfi kowa tash
in hankali ayanxu
Dan maxajanku yara ne masu aji da tashen balaga da ku'di ga kyau da Allah yayi musu kallo 'daya xakuyi musu kusan dole mata subisu
Toh bare insu kansu sun furta kalmar sO agaresu
Kunga sai Luv kenan Su Auro muku su
Araxane SAILU
BAH tawaro ido
XEE Tace afurgice. Wlhi inna tuno haka gabana mugun fa'duwa yake
yayinda hankalina yake tashi
Yanxu ya xamuyi ni ZAINAB
Tace abinyi shine ku kula dasu
SAILUBAH Tace Allah duk wacce tayi gigin Shuguwa gidana saina babbakata
π¬
Ta
ce toh SAILUBAH ya xakiyi da qadda idan tahau kanki
Tace haquri
Tace toh kidage daba mijinki kulawa kawai
Tace xan qara dagewa
Anisa taqara jan numfashi Tace Da xanga matar FAWAS dana ja mata kunne Sosai akansa
Dan akwai wata yarinyar unguwarmu Ay
mana Sosai takesan FAWAS kuma haryanxu Suna tare. Ba wani makawa FAWAS Yana Santa dan Sun da'de da juna mah
XEE Tace tabbas nata6a jin KHAMIS yana cemah FAWAS 'din yau wajan Aymana zamu ko
Dake lokacin kishina na kusa bakiga rikicin da mukayi ba
Duk
dako ya rantsemin ba budurwarsa bace
Tace toh Wlhi ta FAWAS CE
Haka dai doctor Anisa tatafi tabarsu da tunanin maxajan nasu
Candai suka ware
XEE ta kalli SAILUBAH cikin tsokana Tace ya dai Qawata kina xaunan kika haife biyun. Saiji kawai kikay
i sun fitto sululub ko
π
SAILUBAH ta harareta Tace Allah na'dauka da gaske RAMADAN yakemin
Ashe gaskiyar HAMEEDA ne da tace ciwan haihuwa yafi kowane ciwo xafi aduniya gaskiyane haka abin yake
Dariya XEE tayi kawai
Bayan su XEE sun tafi ne RAMADA
N ya lalla6o gareta yabarsu Momy a falo
Duk da hutun da SAILUBAH take nemah bai hana shi d'anewa kan ciyarta ba. Ya hau kissing 'dinta yana cewa wayyo Auntyna na gode miki dan kinbani abinda yafi Komai faranta min rai ayau
Tace naji tashimin ajiki
Ya m
aqale mata kafa'da alamar aa
Yana shafata tako ta ina
Tace haba 'dan Qanina nifah yanxu me jego CE
Yace toh wani Abu nayi miki Auntyna
Tace eh mana. bagashi kana neman Breast ba
Yace ganinsu kawai fah xanyi inga ko yarana sunsha
Tace toh basu s
haba
Yace har yansu
π³
Ta 'dagamai kai
A shagwa6e Yace toh na d'an ganiiii ni dai Auntyna pls
Yafa'di da marairaice mata
Tace katemaken RAMADAN kaje dan Allah
Yace korata kikeyi Auntyna
Tace aa ni na'isa.
Kadai bari nida kaina xan xo in nunamah
anjima insu Momy suka tafi
Yace promise
Tace yah am promise
Ya manna mata kiss Yace I Luv u matata
Tace me 2 mijina.
Yace toh 'dan bani aran bakinki nasha ka'dan
Tace idan innah ko momy sukaxo suka gammu fah
Yace sai ince kece kikace nayi miki..
......
Haka dai da wayo da dabara ta lalla6a yabar 'dakin
Momy kalli Innah Tace toh Innah saiki komah 'dakin SAILUBAH har tayi arba'in
Tace aikuwa haka xa'ayi dan nalura yaran naki ba damah
Cikin jin kunya Momy Tace ai yaran xamani ne Innah
Momy na tafiya Innah tatattara kumotsanta takoma 'dakin SAILUBAH
SAILUBAH ko taji da'din hakan dan ita tasan halin mijin nata...
RAMADAN ko tsaki yajah dan Sosai yaji haushin hakan
Bayan kwana uku kowa yasan da haihuwar SAILUBAH da Qaninta RA
MADAN.
Takanas ta Kano 'Yan unguwarsu sukayo group dan kawai suga babis 'din SAILUBAH da RAMADAN 'din
Sunko ganowa kansu dan sunga kyawawan yara gwanin ban sha'awa
Kallo 'daya xaka musu kasan ubansu sukayo
Ba abinda yarabasu da RAMADAN Senior n j
unior
Saidai wata rabuwa inji 'Yan caca
π³
Samfah yara sunqi kar6ar nono
Anyi anyi Amma shuru kakeji
Haka aka dama musu masarar yara ta jinjiraye kamarsu
Cikin ko ikwan Allah suka qar6e suka dinga Sha abinsu
Ganin haka yasa hankalin Su Momy da RA
MADAN ya kwanta.....
A 'dakin Innah ya ritsata taje 'dauko wasu magungunanta
Cikin qasa qasa da murya RAMADAN ya rungumeta ta baya yake ra'da mata ta cikin akunnanta
Qila sunbarma ubansu ne
Yafa'da yana qoqarin kama breast 'dinta
Aiko cikin sauri
ta kwaci kanta
Harara SAILUBAH tagalla masa Tace kakamasu Wlhi kuka xansa maka
Yace ai nasani musamman da yanxu suka cika suna buqatar me shansu Saidai anyi rashin sa'a masu shan sunqi Sha toh abarni nasha mana Tace anqi
Yace zasu miki tsami fah
π³
Tace toh ina ruwanka suyi mana
Murmushi Murmushi yayi Yace xan miki afuwa xuwa kwana arba'in 'din
Wlhi kosunfi haka cika saina xuqesu dan baxan barki da Kaya Suna daminki bah
Ta qara gallamai harara Tace kabarni da abuna haka mana. bana so katakura
min su pls
Yace Allah baxan barki dasu bah. Naji da'din yanda Babyna suka barni dasu. Kuma ki qara hararata kigani Wlhi ayanxu xan maqureki naxuqe abuna
Gaban SAILUBAH ya fa'di taqarema 'dakin kallo taga xahiri daga ita saishi ne. Xai iya yimata Komai
dan tasan futunarsa tafi qarfin tunaninta gata da jego dan haka saita hau lalla6a shi har tasamu ya barta batare daya ta6osu bah
Haka dai ya ficce daga 'dakin yana Murmushi dan sarai ya gane lalla6ashin da tayi bana Allah bane
Yanako fitta Innah tas
higo 'dakin tana cewa meya fitta da ita haka.....
Shuru SAILUBAH tayi mata har sukayi part 'din nata
π―ππΌπ―ππΎπ―ππ»π―ππ―ππΏ
Munga baqaqe munga koraye munga jajaye munga farare a sunan *KAULAT DA KAULET*
Yara kyawawa sunci Suna Khamsa'
u da Aminatu.
Ana kiransu da *KAULET DA KAULAT*
Komai anyishi cikin bajinta da nuna Komai ba Komai ba
Jama'a da dama sunyi farin cikin xuwansu wannan Suna dan suntafi da arxiqi me mugun yawa
Junior yaga hotonan babys 'din nasa dan FAWAS ya tura
masa
Haka KHAMIS
Bare gogan RAMADAN harda Wanda ya tadama da Junior hankali sanda RAMADAN ya tura masa.
Wanda suke qale da juna shi da Auntyn SA
Aiko da sauri junior ya goge xuciyarsa na bugawa fat fat fat
π°
******************
FAWAS ya shi
ga tashin hankali Sosai dan baqaramin buqatar Matarsa yakeyi ba
Gashi Momy tasaka mishi ido Sosai
*to kai kayi hakuri mana tunda mah acikin jini take. Me xata iya yi maka. Rahamat Nalele CE mai wannan furucin*
π
Yau yayi ram da ita a kitchen tan
a tana San 'daukar Abu
Yace dan Allah Aunty MEEDAT kitemaken nasamu nutsuwa
Dariya ta kamata wai harda wani cemata Aunty. Tadai gimtse dariyar Tace Wlhi ina jini HABIBINA
Yace qaryane in gani
Tace Wlhi da gaske
Janta part 'dinsa yayi na falan
Yac
e toh nunamin
Ba musu tanuna mai
Yayi saurin runtse ido Yace nashiga uku ni FAWAS
Murmushi tayi dan tuno da garga'din da SAILUBA tayi mata dan haka ta qara tsaida idanta akansa
Tace karka damu dan dai nan da wata biyu
Ya waro ido Yace what
π³
T
a gya'da mishi kai Tace ai kaji kuma Allah hakane
Yace ina kwana arba'in ne
dariya takama HAMEEDA ganin yanda yayi furucin cikin tabbatarsa
Tace xa'a barmu mudinga kwana ba Amma