Showing 3001 words to 6000 words out of 108953 words

Chapter 2 - Samarin-Bana-Complete

08 Sep 2026

4

dasu

Cikin yanayin sanyi ya kallesu Yace am sorry my Auntys

SAILUBAH ta gallamai harara Tace 'yan yara daku sai San mata yanxu idan aka baku su ya xakuyi dasu. Ta'ina xaku fara sarrafasu

Ina ja muku kunne Wlhi kufita daga harkar

mata dan sunfi qarfin Ku

kubari Ku qara shekara goma nan gaba saiku nemesu

KHAMIS da RAMADAN suka kalli juna

Inda sabo sun saba shan fa'dan Auntyn tasu

Cikin 'daure fuska RAMADAN Yace toh munji

KHAMIS Yace 20 years fah Aunty

XEE Tace eh baku ka

i soyayya ba. Na roqeku kubar kula mata......

Dai-dai nan RAMADAN yayi parking a'kofar gidansu XEE

Tafi toh tana cewa Qawata saimun ha'du anjiman

SAILUBAH Tace wane Kaya xamu sane aciki

Tace eh toh musa let 'din nan mana

Tace red 'din Tace eh shi

Kana takalli KHAMIS Tace toh kuhuta samari

Yace toh Aunty XEE sukayi gaba

Ita mah tayi gidansu tana tunanin KHAMIS itadai tana sanshi yaran na burgeta ga iya wanka kamar RAMADAN

Gashi hancinta baya manta qamshinsa

Maman ta kalleta Tace ya dai nagank

i kina Murmushi

Tace Wlhi mamah KHAMIS ne yake birgeni

Tace ayya KHAMIS ai yanada hankali

Tashige toilet tana cewa ba lefi kam

Hakama suka sauke KHAMIS agidansu

RAMADAN Yace karka damu abokina akwai mafuta

KHAMIS Yace nasan bama rasata. Xan nem

i FAWAS mah

RAMADAN na parking a farfajiyar gidan nasu SAILUBAH

Yace Auntyna

Na 'danga wayarki

Tamiqa masa da ficewa daga motar tayi falansu

Annan tatarar da Abbanta yana cin abinci Umma na gefanshi Wato matar Abban nata dake haka suke kirant

a Tace sannu da gida Abba

Yace sannu kundawo lafiya Tace lafiya lau

Yace toh Madallah in kin gama cin abincin naki kixo kisa meni

Gabanta ya fa'di Tace toh

Wanka tayi ko cin abincin batayi ba taje gunsa

Yace dama xan da'da tuna miki ne akan bat

un tsaida Miji

Wlhi kika cikamin ciki xan aurar dake ga wanda naga dama

Tace kayi hakuri Abba ka qaramin lokaci

Yace ke kika sani nidai na qara miki lokacin

Dan yana wuccewa baki kawomin Wanda kike so ba Wlhi kinji na rantse saidai kawai kiji Nace k

itashi kibi mijinki

SAILUBAH ta sunkuyar da kanta cikin ladabi Tace insha Allahu hakan baixai faru bah xan kawo Wanda nake so

Yace Allah yasa jeki

Nan Tatashi xuciyarta cike da tunani kala kala

RAMADAN ko gidansu yayi direct yayi part 'dinsa. Dan

gidan nasu acike yake tam da mutane 'yan biki

yaune walimar yayarsa Saudat gobe 'daurin Auranta

Ya baje a gado yanata bincikar wayan SAILUBAH.

Har yasami abinda yake nema watoh number Alhaji Jamilu Wanda SAILUBAH tayi waya dashi 'daxo

Nan ya kirash

i ringing biyu ya 'dauka cikin sauri yana fa'dan Allah yaja da xamaninki tauraruwa

RAMADAN ya runtse ido Cikin kamilalliyar murya Yace ba ita bace na kiraka ne in gaya maka wani abu

Alhaji Jamilu Yace toh ina jinka

Yace Kasan da cewa tarayyarka da

ita haramun ne

Dan babu kyau Nema acikin Nema

Dan da sadakin wani akanta yanxu haka baifi watanni bane bikinta

Cikin muryar tashin hankali Alhaji Jamilu Yace Wlhi ban san An kawo sadakinta ba

RAMADAN Yace toh yanxu nagaya ma danni qaninta ne

Ya

ce Nagode Sosai yaro Allah ya maka albarka

RAMADAN Yace AmEEn da kashe wayan

Sannan yayi blocking 'din number Sa da delete 'dinta

RAMADAN kenan ya tsani yaga kowa da Auntyn nasa. Shiyasa yake koran mata samarinta sanranshi. Tayi fa'dan tayi maseefa

r Sam bayaji. Iya kacinsa da ita shine ya bata hakuri

SAILUBAH ko daqar taci abincinta burinta tagama taje gun Qanin nata suyi shawara

Hakako akayi. Data gama Komai saitaje tasamu kakarta Tace kakane bara naje gidansu RAMADAN

Tace har lokacin w

alimar yayi ne

SAILUBAH Tace wai walimar walimar Saudat

Tace eh mana. Taxoma nemanki 'daxo keda XEE wai kimata lalle ne kome tacene oho na manta

Girgixa kai SAILUBAH tayi Tace sai qarfe hu'du walimar da sauran lokaci

Tana fa'din hakan tafito daga f

alan nasu

Tafi toh kenan idan ya sauka alungun Gidansu wata Baraka dake kusa dasu

Saita dinga jin kamar kukan yarinya. Cikin qarfin hali tayi lungun

Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un. Tafurta hakan da qarfi. Dan Ganin wani narkeken qatan garde a'

kalla xaiyi shekaru arba'in 40 Ya danne wata yarinyar makwaf ciyarsu 'Yar miciciya batafi shekara goma ba

Aiko SAILUBAH me xatayi inba kurma ihu ba. tana fa'din jama'a kuxo ga wani axxalimin mutum yana San 6atama yarinya rayuwa.......

Kan kace me

😳

t

uni gun ya cika da jama'a Suna tafi da Allah wadai da shi da mamakinsa

mutumin ya saka wandansa SAILUBAH ta cukume masa riga Tace Amma kai kam Allah yayi tsinannan tsowo

Fasiqi axxalimi me mumunar xuciya 'dan iska

Kalli yarinya qarama kana san 6ata

mata rayuwa

Idan iskancin kakeji mexai hana kaje gidan karuwai kayi da wacce ta dace dakai. Tunda xuciyarka tamace da son abinda Allah bayaso

RAMADAN Wanda yafito dan rahotan da qanwarsa takai masa.

Xuciyarsa tacika da takaicin Auntyn tashi yayi dabara

i kwatan mutumin ahannunta........

Kan yayi magana sai gani sukayi

Iyayan yarinyar sun rufe mutumin da duka Sosai

Mutane na fa'din gwanda aci ubansa Suna tayasu dukansa

SAILUBAH takai hannu xata tayasu itama.....

RAMADAN yajah hannunta sai Gidansu

A farfajiyar gidan yasake mata hannun nata

Yace haba haba Auntyna meya kaiki aikata haka. Kamata yayi da kika gansa kimasa wa'axi tsakaninki dashi. Amma bai dace kitara mishi jama'a haka ba

Tunan asiri bashi da kyau ai

cikin maseefa ta hayyaqu miki tace

banyi hakan da kaso ba.

Irin sune 'yan iskan da in ba haka akayi musu bah baxasu dena abinda suke ba

Yace toh wai ke ina ruwanki meya shafeki kawai kinje kintara jama'a maxa da mata kowa yana kallanki harda wani kai hannunki jikin qaxamin mutumin. kin d

ai kwafsa kawai kiyarda da hakan

Yafa'da kamar xai rufeta da duka

Tace baxan yarda da hakan ba

danni abindayi dai-dai ne

Kana maganar abarsa ya6ata mata rayuwa kenan ko

dan ba kasan xafi da ra'da'din da iyayanta xasu shiba

Tafa'di hakan dasan fi

ccewa daga gidan

Yayi saurin kamo hannunta dan yafi kowa saninta sarai yanxu xata qara hurama wutar fetir .

Cikin sanyin Murya Yace toh yi hakuri Auntyna gwara da Allah yasa kika gansa

muje im baki wayanki pls

👏🏻

Ta'daure fuska xata kawo mishi matsa

la yayi saurin janta part 'dinsa

'Yan biki suka saki baki Suna kallansu har sanda suka qule Sannan suka cigaba da har karsu Suna tuno 'Yar cacar bakin nasu

By Hajju

[20/03, 17:09] 80k: [12:18PM, 09/11/2016] Rahamat Nalele

👯

:

👯👯👯👯

*SAMAREEN*



👯

*BANAH*



👯👯👯👯

*TASU SALAN SOYAYYAR

👯

*

*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*

Part 11 to 15

San da ta xauna kan kujera. Cikin lallami Yace am sorry Auntyna bana san 6acin ran nan naki.

pls ki temaken Kisake min fuskarki ko

nasamu nutsuwa araina dan Allah

Ta harareshi dayin kwafah.

Ya marairaice mata tamkar xaiyi kuka

Tace najini dan Allah

Sai kace wani yayana ka wani rufeni da fa'da wai na kwafsa......

Saurin rufe mata baki yayi da hannunsa.....

Xirrrrr taji

I

ta dai akowane lokaci idan RAMADAN ya ta6ata saita tsinci kanta cikin wani hali kome yasa oho

Yace ina miki addu'ar Allah yabaki miji me ha'kuri da halinki Auntyna

Da Takaici Tace AmEEn. Wai kai baka jin wani abune idan ka ta6ani

Ya 'danyi jim can ya

ta6e baki Yace banajin Komai

Tajah tsaki ako wane lokaci ka riqeni jin xirrr nakeji tun daga Kaina har babban 'danya tsana

Yayi Murmushi da qara kama hannunta Yace qila ko danni Yarone.

Tace ko

Yace ba mamaki

Kasan miye matsalata

Ya girgixa mata

kai alamar aa da kuma kafeta da ido

Wlhi Abba ne yaqara min tuni akan Aurena

Yace toh miye

Tace da matsala mana

Yace ba wani matsala kawai kifitoh da wanda ya kwanta miki arai

Ta gallamai harara

Kana barina ne da samari

Da xakace in fito da wan

da ya kwanta min arai

Yayi murmushin jin da'di tare da murxa hannunta cikin wani salo Yace xan soki da qaramin yaro

Cikin 'daure fuska Tace dawa kake....

Kan ya bata amsa taci gaba wajan fa'din. Kafi kowa sanin tsarina da ra'ayina bana san naqara jin

wannan kalmar daga bakinka

Ina ganin xan janyo Alhaji jamilu jikina musaba kaga sai kawai na gabatar dashi matsayin mijina ko

tunda ya ha'du

Murmushi RAMADAN yayi Yace duk da ban gansa ba Amma hankalina ya kwanta dashi kifito dashi 'din kawai

Ta sa

uke ajiyar xuciya xatayi magana wayarsa tafara ringing.......

Sake hannunta yayi ya duba wayar

Amina ya gani

meenat ya akayine

Tace lpy lau my luv

Yanxu haka ina kwance a gado naci kwalliya Sosai dan xuciyata tacika dasan ganinka muje shan iska.

Allah yasa baka manta bah

Ya dafe goshi cikin marairai cewa Yace am sorry farin ciki na

Naso in cika miki alqawarin danayi miki Amma kaxai yuhuba

Xanso kiqara bani dama akaro na biyar

Amina taja numfashi cikin rashin jin da'di Tace Ashe kana sane

ba yau kasaba yimin hakan ba. Da gaske yau shine karo na biyar.........

Wani shegen tsaki SAILUBAH tajah da gallama RAMADAN harara

Yayi Murmushi da tsaida idanshi akan le6anta

Cikin sauri Yace eh kimin hakuri ina da wani babban uxiri ne xan kira pls

Yana fa'din haka ya kashe wayan batare da Yaji cewarta bah

Kamar yanda lamarin yasa ba faruwa mishi hakance tasake faruwa SAILUBAH taqara kai mishi harara Tace Wato kai baxaka fita aharkar mata bako

Qanqanin yaro dakai Kasan kadinga yaudarar mata ko

RAMADAN ya xuba mata ido da fa'dawa tunin wai sai yau she ne Auntyn tashi xata dena kiransa da yaro

Da 'daure fuska Yace shekarata ishirin xaki dinga kirana qaramin yaro

Haba dan Allah yanxu inda agaban budurwar tawace shikeban kinsa tarainani dan Alla

h kidena kirana qaramin yaro

Tayi dariya dan ganin yanda yayi kicin kicin da fuska tunba yau ba

tasan RAMADAN baya san araina shi shiyasa yake ganawa Khairat axama qanwarshi dan baqaramin tsoranshi take ba

Gashi dasan girma Sam baya SO ace wane ya g

irmeshi

Ita ka'daice xatace mishi qaramin yaro baxai CE mata Komai ba. Toh yau gashi yayi kicin kicin da fuska

Tashi tayi taje gabansa ta manna masa kiss a kumatu kamar yanda tasaba yimai idan ta 6atamai rai Tace sorry 'dan Qanina kai Babban yarone

Xaka kaimu walimar Saudat kajiramu.

Yace aa

Dan Allah

To naji

Tatashi xata fita Yace Auntyna yunwa nakeji

Tace toh bara na kawo maka abinci. Tafita

Yabita da kallo

Bata 'dauki lokaci ba sai gata da plate da drink ahannunta

Tadiremai a gaban

sa

Taliyace Momy tayima Dady dakai 'daxo

Yafara ci yana cewa idan baku shirya da wuri bah tafiyata xanyi

tashi tayi da 'daukar wayarta tana cewa bara nagama Amaryar

Ka'dan yaci ya kora da drink kana yayi wanka Cikin qananan Kaya yakira FAWAS da

cemai Su ha'du a gidansu KHAMIS dan shi KHAMIS 'din yayi wani banxan kamu. Yace OK

Tunda ya fitoh qawayan Amarya yayar tasa suke kallansa

Cikin maseefar sha'awarsa dan yayi kyau Sosai ya fitoh a bature sak

Dan yanayin shigar tasa sai qamshi yake

Ya

shiga falan Momy nashi annan yaga SAILUBAH tanata xuba cikin sanyayyiyar muryarta

Tanajin qamshin turaransa taja numfashi da lumshe

Yace momy ina xuwa yanxu

Tace da fatan kaci abincin da yawa Yace eh. da maida kallansa ga SAILUBAH Yace Auntyna bara

inje yanxu xan dawo

Ta shagwa6e fuska Tace pls karka shanyamu Yace Karki damu my Aunty. Yafita da sauri hotan fuskarta na manne cikin kwayar idansa yana hango shagwa6ar tata

'Yan matan suka bashi da kallo dan shi'din yayi

Wata Salma Tace nikam ina s

an yaran nan SAILUBAH....

Harira ta katseta da fa'din ai yayine tako ta ina

Saudat Tace ai shegen yarone yasan kan Komai daya dace dashi.

Haka kowa Yata fa'dar albarkacin bakinsa akan RAMADAN

SAILUBAH tayi shuru kawai tana jinsu

Ashe har qawayan Momy

n nashi sunyaba da shi

Shiko yana fitowa daga gidan nasu idan shi ya sauka akan Jamila

Wato Jamila wata 'Yar unguwarsu CE tana MASEEFAR son RAMADAN

Tarigada tasan duk wani motsinsa dan haka kanya fitoh daga gida take kafawa ta tsare akan wani dakal

i da yake fuskanta gidan nasu. Tun baya ganewa har ya ganota suka fara gaisawa

Yafara sakar mata da kalamai. Shikenan fah ya hargitsa mata tunaninta

Kowa yasan soyayya suke

Ya sakar mata Murmushi cikin sanyin murya Yace Jamis tauraruwata yau baxa ab

ari naxo bane

[5:35PM, 09/11/2016] Rahamat Nalele

👯

: Tace hmm nakasa hakurin hakanne shiyasa kuma......

Bata izza xan canta bah ummi 'yar uwar shi 'yar qanwar momynsa taxo shigewa cikin gidan nasu

da sauri Tace Ya RAMADAN tun safe naketa nemanka

Ya

xuba mata ido dan ya da'de da sanin yarinyar ta fa'da tarkwan soyayyarsa Amma Sam yaqi yarda ta bayyana masa

Yace ayya lafiya dai ko

Hawaye ya xubo mata Tace har yaushe xaka gane ina sanka

Asan mace da kame darajarta abin kunyane tacema namiji tana

sanshi. Amma ni nafurta hakan dan baxan iya jurewa ba

Aqallah ina da 'yan mata sunka 'dari idan na iyasce

Duk acikinsu ba wacce nafara furta kalmar so agareta. Kinga ko idan kinfara furtawa baxanji Komai ba

Ki shiga ciki xan tunani akanki. RAMADAN

Yafa'di hakan cikin rashin kulawa

Tace Amma........

Waccan mah budurwa tace ina santa. Ya katseta da fa'din hakan

Ummi talalli Jamila da tayi kicin kicin da fuska suka gallama juna harara sai tashige gidan kawai batare da Tace Komai bah

Jamila Tace

wacece ita. Yace wani abune. Tace aa kawai dai naji na tsaneta ne

Yace toh kiji kina santa dan 'yar Uwa tace

Yana fa'din yabarta nan tsaye

Duk 'yan unguwar kallansa suke cikin sha'awar tsaftarsa. Sam baxaka ta6a ganin RAMADAN FAWAS KHAMIS cikin qax

anta ba

Direct gidansu KHAMIS yayi yana xama FAWAS na xuwa

Momyn KHAMIS Tace nidai ina sha'awarku 'yan uku na

FAWAS yayi Murmushi Yace mungode momynmu

Haka suka fito sukayi wajan wankin motar da wannan yarinyar tabayar amata

KHAMIS Yace ta'

ina xamu fara.....

Kan suyi magana idan FAWAS ya sauka cikin motar inda ya hango kamar Passport 'dinta

Yace ashe baxamu sha wahala ba

Nan ya bu'de yaga akwai address 'dinta

Cikin murna RAMADAN Yace Allah ya tenake muyi sauri ina da fitta da Auntyna.

FAWAS Yace Aunty LUUVAH (dake haka suke kiranta da shi)

KHAMIS Yace Kasan 'daxo sanda ta maimaita karatunta da xamu dawo gida har Aunty XEE na tayata

Dama ai bakinsu 'daya. cewar FAWAS

Yace inaso nayi Aure cikin lokaci qanqani dan Aunty LUUVAH Wlhi

RAMADAN yayi Murmushi Yace ya kamata kam

Suka shige mitar sai Gidansu yarinyar

Bayan sunyi parking KHAMIS Yace kaduba yanda tayimin datti da mota

RAMADAN Yace toh miye

FAWAS Yace Bakomai tunda so ya kusan toka.

Suka fitoh Suna Tambayar megadi dan

Allah miye sunan me motar da suka kawo mata

Yace Ameera

FAWAS Yace dan Allah koxa kamata magana

Yace badamuwa

Nan ya kirata

Tafi toh da rangwa'da kamar yanda KHAMIS ya basu labari

Tace sannunku FAWAS ne kawai ya amsa

Tana cema kallan RAMADAN

Shiko ya 'daure fuska Yace anwuni lafiya. Da sauri Tace lafiya lau

Yace Xan iya samun key na motar can

tace mexai hana bayan takuce

Nan tamiqa mishi

Yayi gun motar da kunnata sannan ya juyata FAWAS ya shiga motar

RAMADAN ya xuge gilashin motar y

a kalli KHAMIS Yace muna jiranka a waje pls karka 'dau dogwan lokaci dan Kasan bana ha'da uxirin Auntyna dana kowa

Yana fa'din hakan yafitta da motar

KHAMIS ya kalli Ameera Yace da fatan nasameki lafiya

Tace lafiya lau

Naji da'din yanda kabani ma

makin Ashe kai 'din na da banne

Yace toh fa'damin

Ta'dan Sosa qeya Tace kai ya kamata ka fara fa'da

Yayi Murmushi Yace toh ina sanki sosai

Tayi cikin gidansu da gudu tana cewa nima ina sanka......

KHAMIS yayi dariya ya ficce daga gidan

Daga ya

nayinsa sukasan yaci nasara

Hakan suka dawo unguwarsu RAMADAN

Dai-dai lokacin SAILUBAH tafi toh daga gidansu ita da XEE da Amarya da wata qawarsu Jidda

Ba qaramin bala'in kyau sukayi bah

Cikin shigarsu ta net dogayan riguna red color tayi musu k

yau Sosai

Musamman SAILUBAH RAMADAN Yace toh sunfitoh mah wai gun walima xan kaisu

FAWAS Yace Aunty LUUVAH da Aunty XEE Yace eh

Nan suka qaraso Tace yauwa kunxo a dai-dai qannanmu

Saudat Tace toh gamunan muma.

SAILUBAH Tace toh

Suka shiga motar



XEE Tace harda kune arakiyar

SAILUBAH Tace eh mana Kinsan inba wani dalili ba ba'abinda yake raba kawunansu

Tace umm kumafa

Nan suka kaisu Shamsi hold

Sunyi parking sunfito kenan wani saurayi ya parka tashi motar da fitowa ya nufi SAILUBAH aqall

ah xaikai shekara talatin da 'daya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login